Ni Kishiyar Uwace (35 Zuwa 36)
Ni Kishiar Uwa Ce Daga (35 zuwa 36)
Da hikima da dabara da magiya ta samu ta zame daga jikinsa tana qara qanqame zaninta tana sauke ajiyar zuciya sake kwantowa yayi jikinta ya dora harshensa saman wuyanta Yana sauke Mata wani hot kiss daya sanya lakar jikinta tsinkewa ta lumshe idonta a daidai lokacin batada wani qarfi hakan ya bashi damar janye zanin daga qirjinta a hankali ya sauko da harshensa zuwa qirjin nata sukaja ajiyar zuciya a tare ta riqe kansa da niyyar turewa shikuma yayi azamar dora bakinsa a boobs dinta ya kamasu da sauri dayan ya riqe a hannunta ta cije lebanta tanajin wani yanayi me wuyar tunawa a ilahirin gabbanta.💓
Yanayin ratsata yakeyi cike da tsoro saidai ta kasa yimasa gardama shikuma sai sake narke Mata yakeyi da salonsa yana shafa qirjinta yanajan ajiyar zuciya laushi da santsin fatarta Yana fuzgarsa yanajin wani shauqin qaunarta sun jima a haka sannan ya fahimci ta gaji ya saketa ya kwanta luf a jikinta sun jima a haka kafin ya tashi ya dagata ya nufi bedroom dinsa da ita ya dorata a gado ta miqe da sauri suka hada ido zatayi mgn yace “shine me kina part din mijinki lkcn kwanan gwauronci ya qare Mana muma mu mori rayuwarmu kowanne lkc da qalubalensa yake zuwa, Shiru tayi batace komai ba saima qasa da tayi da kanta tana kallonsa ya shiga yayo wanka ya dawo yasa doguwar riga ya nufi masallaci yana fita ya kulleta ta baya ta cije lebe Bashir da gaske yakeyi dole itama ta miqe tayi alwala tayi sallar Isha tayi shafa'i da wuturi ta zauna tana addu'o'inta tsayin lkc sannan ya shigo da manyan ledoji biyu a hannunsa ya ajiye tare da zare rigarsa ya zauna yana kallonta.💖
Saida ta gama ya bude ledar da yazo da ita wata lafiyayyar gasasshiyar kaza ce da taji kayan Hadi sai farfesun hanta dayar ledar Kuma tarkacen lemuka ne kawai Dubanta yayi suka hada ido yayi Mata murmushi yace “yau farin cikin da nake ciki ba kadan bane Murjanah inajin kamar na cire rayuwata nabaki kyautarta burina muyi rayuwa ta farin ciki ta mutu ka raba har abada kinji" Jinjina Masa Kai tayi ya yago naman yakai Mata bakinta ta kauda kanta ya kada Mata Kai yace “banson irin haka kici abinci dagake saini fah daqyar ya takurata ta karba taci suka qoshi sannan yabata sabon brush yace taje tayi wanka Babu musu ta shiga bathroom din tayi wanka ta dauro alwala ta dawo tana fitowa wayarta tayi ring suka Kai hannu a tare ganin sunan mahaifiyarsa yasata janye hannunta ya dauka ya miqo Mata a dan tsorace tace. “As he hello Mamee,. Katseta tayi da cewa “kina inane na dawo banganki ba kallonsa tayi ya daganta gira kawai sai taci gaba da in..ina karbar wayar yayi yace “wani Abu zatayi Miki ne Mamee., "Jinjina Kai tayi cike da mamakin rashin kunya irinta yaran tace “a'a wane ni dasa maka Mata aiki Saida safe.😃
Kashe wayar tayi yayi murmushi ya matsa gabanta ya dauki rigar baccin daya sauko Mata cikin wadanda yaketa Tarawa domin matar aurensa ya bude yace “kisa mu kwanta dare fah yayi kina Raina lokacin Nan" tunda ta karbi rigar ya fice ita kuma take juyata ba sabon Abu bane sanya irin wadannan kayan a gurinta Amma ita kadai take kwana a dakinta wannan kuwa ba ita daya ba Anya zata iya jitayi ya rungumeta ta baya yaja numfashi yace “inason kunya ga mace Amma banso ta zama ta cutarwa Janah nifa mijinki ne meye na tuntuntuni game da abinda zai faranta Raina" a kasalce ya karbe Ya fara sanya Mata ta rintse idonta yana gama saka Mata ya hade bakinsu guri daya ya fara Shan sweet lips dinta da salonsa kafin su zube a gado ya rinqa bi da ita ta yanda yasan zata biyu, duk fitinarta a wannan dare Saida ta dagawa Bashir tuta ya bata Kashi ba kadan ba taji a jikinta Ashe wasan yara Dad yakeyi Mata ga inda ake Abu da gaske.😛
Kuka sosai na nadamar abubuwa da yawa tare da Allah wadarai da qazamin ubanta daya zamo silar gaza cikar farin cikinsu ita da mijinta a wannan dare duk da ko alama Bai nuna Mata damuwa ba hasali ma albarka ya rinqa sanya Mata tare da tattalinta yana mamakin baiwarta gashi dai ba Vargin bace Amma a hade take gamgam fiye ma da wata Vargin din. Sun dade rungume da juna har saida bacci ya fara saukarta me nauyi kawai saijinta tayi a cikin ruwa ta bude idonta taganshi tsaye akanta yana kallonta kunya tasata rufe idonta da tafukan hannayenta, murmushi yayi ya tsugunna sukayi wanka a tare ya kamo hannunta suka fito suka kwanta yayi musu addu'a bacci ya daukesu. Kiran sallar asuba ne ya tashesu yayi alwala ya fice itama tayi tayi sallarta anan baccine akanta aikuwa ta nade saman sallaya ta Kama bacci batasan sanda ya shigo ya mayar da ita gadon ba sukaci gaba da baccinsu dake asabar ce wajen Tara suka tashi tarigashi tashi tayi wanka ta koma ta zauna tana tunanin kayan da zatasa itadai komai rashin kunyarta Bata ratsa parlourn ta tafi dakin Humaida tace zata dauko Kaya ba.😍
Tunda ta tashi yake kallonta yasan abinda take tunani ya miqe tabisa da kallo bude qofar yayi ya fice bai jima ba ya dawo janye da troley din kayanta ta sauke numfashi tare da budewa ta dauki Wanda zatasa tasa tayi kwalliyarta simple ta koma ta zauna shima daya fito wando yasa three quarter sai riga Mara hannu ya matso ya dagota yace muje kiyi break" zaro ido tayi daidai lkcn da aka qwanqwasa qofar yace “waye" jin muryar me aikinsu yasashi sakinta ya nufi qofar ya bude ya karbi kayan abincin ya ajiye a dinning dinsa ya koma ya riqota suka fito ita dama ba gwanar abinci ba haka ta tsattsakura ta aje cokalin yasanta dama indai ta fannin abinci nee shiyasa Bai wani damu ba bayan sun gama yace “to ai Kya tashi muje mugaida su Abba ko.😃
kasa tayi da kanta itakam kunya takeji Amma Babu yanda zatayi haka ta miqe suka fito a babban Parlour suka tarar dasu a kunyace tagaida Abba ya amsa yana murmushi yace “wato Bashir baka iya bari mun baka damar daukar matarka ba shine ka dauketa ko? To ai shikenan Allah yabaku zaman lafiya ya ksreku daga dukkan abinqi. "Amsawa sukayi da Amin Mamee nata yima Janah tsiya itakam sai sunkuyar dakai takeyi bayan anyi raha Abba yace “wato akwai wata qura fah a cikin auren Nan naku Bashir dole kayi takatsantsan nasan Habibu fiye da yanda kake zato jiya yayi wani furuci daya dan girgiza ni Amma Babu komi dadin shaida ne lauyanka ya kirani jiya da dare yace ya kiraka Bai sameka ba ya sanar dani duk abinda ake ciki banason maganar nan tayi nisa a tattara abarta Abu daya da nakeso a sanya katanga tsakaninsa da yarinyar nan har zuwa lokacin da komai zai kammala so yacemin ai ba abune da zaayi Shiru ba a shekaran jiya ma ya turawa babbar kotu case din sannan ya turawa mahaifiyar Janah copy din video dinnan saboda qin Basu hadinkai da tayi wajen bincike yanzu haka tana hanyar dawowa nija yau ko gobe. Aikin dake kanka shine dole ka hana Janah zuwa ko Ina matsawar ba tare zaku fita ba kuma ko tarene dole kasa ido akan duk wani motsinta domin Habib zai iya farautar rayuwarta don tsoron tonuwar asirinsa......?💓💘💞
Zaka iya yin bayaninka bisa kasa gameda raguwar sauran👇
JUHUD Na OuM Hairan Kashi (18)
Tunda ta kwanta jikinta ke rawa zuciyarta take tashi zazzabi me zafi ya rufeta hakanan ta wanzu a dakin hawaye nabin kuncinta tabbas Allah shine buwayi gagara misali yanzu duk irin tanadin da Zulaihat keyiwa aurenta ashe batada rabon kasancewa da mutumin da takewa tanadin tausayin kanta ya kamata a fili tace “Allah na tuba Allah" sai Tara na dare aka dawo daga suturarsu Aunty Zulaihat mutuwar ta Sanyaya jikin kowa Zulaihat mace me shiga rai me hqr da daukar duniya baa bakin komai ba ta wucce sai labarinta.👄
Koda suka dawo Juhud tanajin Mom da Addah suka shigo tayi likimo kamar me bacci Mom ce ta taba jikinta tace “inajin zazzabin nan nata ne me zafi ya sake dawowa Allah dai ya yaye dare yanzu yayi Dr Razaq yana asibiti saidai zuwa safiya sai yazo ya dubata" juyawa sukayi suka fita taja fasali ta gyara kwanciyarta itadai ranar bata rintsa ba ga zazzabi ga radadin zucci ga babu abokan tattaunawa, washegari da asuba Mai Martaba ya kirasu dukkansu bayan anyi addu'a yadanyi shiru na lkc kana ya Dora da cewa “haka Allah yake ikonsa ubangiji ya jiqan wadanda suka mutu. 💧
Amsawa sukayi da Amin ya sake duban Juhud yace “naso na daura aurenki da Kareem koda kuwa bayan an daura zai mutu ne so shi ya buqaci abari ya samu lafiya tukunna inyaso sai a hada dana yan'uwanki to Alhmdlillah hakan ma yayi saboda haka zan daura auren Rasheed da Hidaya qanwar Zulaihat a yau dinnan a masallacin fada insha Allahu kowa zai iya tafiya" idanun Rasheed nakan Juhud ta miqe zatabar gurin taji yace “Mai Martaba ka hqr da yimin aure na fada maka ba aurene banaso ba hasali na fada maka muradina ka karba kabani abinda zuciyata takeso zaifi Mana kwanciyar hankali dukkanmu.💚
Ficewa tayi batare da sanin wainar da zaaci gaba da toyawa ba ta nufi cikin gdan daidai lkcn da Muntaz suka shigo da Ya'isha ta tareta da sauri suka rungume juna suka fashe da kuka Juhud tace “ina Amrah da Ya Kareem Ya'isha?" Numfashi ta sauke tace “ya Kareem da sauqi fah sosai don yanzu ma da zsn taho Saida yace na gaisheki damuwarsa kece yace kada ki sawa ranki damuwa komai zaizo da sauqi da yardar Allah".💘
Wata ajiyar zuciya ta sauke me qarfi tace “anjima zanje na ganoshi in naji jikina da sauqi" dubanta Ya'isha tayi tace “wai har yanzu jikin ne ke nifa Ina tsoron wani abu Juhud Anya ba cikine dake ba?" Dafe qirji tayi tace “na shiga uku ni Aminatuh Ina zan samu ciki?" Murmushi tayi tace “kina tunanin takunki da Ya Rasheed zai boyemin ne wlh karki sake kiyi ciki ki shiga ukun da gaske donshi namiji babu ruwansa" Kallon Ya'isha takeyi da mugun mamaki tace “Karkice komi wlh tun ranar farko na fahimci shine yayi barnar da kike cewa baki saniba yasan nasani har kirana yayi yayimin kashedin idan wani ya sani bayan Ni to na kuka da kaina hakan tasa nayi shiru na zubanku ido, takun naku salon Yana birgeni sosai saidai inajin tsoron bacin rana fah" fasali Juhud ta sauke tana neman gurin zama tace “idan hakan ta kasance ya zanyi ta Yaya zan gane inada ciki.😌
Matsowa Ya'isha tayi tace jikina duk ciwo yake Bari nayi ruwan dumi nazo mu fita musan abinyi" shigewa tayi bathroom ta sakarwa kanta ruwa ta jima sannan ta fito tace “naga tashin hankali jiya tabbas Allah ne yayi da kwanana a gaba nice fah a gaban mota Ya Kareem da Amrah da Zulaihat suna baya kawai saiji mukayi kamar an daga motarmu anyi sama da ita an dokata jikin wani dutse Wai ashe tayace ta cire nidai ban qara sanin meye ke faruwa ba Saida na farka naganni a gadon asibiti ake cewa motar tana dira qasa murfin ya bude da gangara daji daqyar aka laluboni sukuma tayita qoli dasu har saida masu qararren kwanan suka mutu sannan ta kife aka debi Amrah da Ya Kareem akayi asibiti dasu zuwan Mai Martaba ne ma yasa akan da wata bayan Amrah da Ya Kareem shine suka bazama nemana suka tsintoni a cikin wani rami.😑
Da wannan ta gama shiryawa cikin wasu riga da wando ta dora doguwar riga suka fito Juhud na riqe da key din mota a hannunta suka Isa parking space din suka dauki motarsu suka fito daga gurin a harabar gdan suka hangi Rasheed zaune can nesa da yan zaman mokokin yana kada key a hannunsa saurin zuge glasses din motar sukayi suka fice Ya'isha ta tabota tace “guy dinnan takunsa na bani citta.😃
Juyawar da zatayi taga motarsa a bayansu tace “mun shiga uku Meenah yi kwana shiga layin layin Bashar muje shop Ya Rasheed ya biyomu" zuba idanunta tayi akan mirrow din ta zuge glasses din suka hada ido ya daganta gira ta hade rai Yana biye dasu sukayi parking suka fito shima ya fito ya harde jikin motarsa yana kallonta ta fito tana gyara mayafinta fuskar nan kamar an aiko mata da mala'ikan mutuwa suka shiga Mall din a zahiri ba siyayyar ce ta kawosu ba Ya'isha ce ta sace jiki ganin ya shigo Yana duba wasu dogayen ruguna ta samu ta nufi Pharmacy din cikin Mall din ta siyo tsinken test na ciki da wani qwaya da ake Kira Messofem ta hado mata da Vitamin C cikin aljihun wandonta ta zuba tarkacen ta sako audugar mats cikin ledar da multi-Vitamin ta nufo Mall din lkcn ya qaraso inda Juhud ke zaban mayukan shafa ya tsaya a bayanta tanajinsa ya Dora hannunsa saman bombom dinta ya sauke ajiyar zuciya ya kwanto da kansa kafadarta yace.😜
Meye kike son siya ne kin kasa daukar komai" zuciya taja ta juya zata tafi ya riqo hannunta ya daganta gira yace “zan samu ganinki?" Murmushin takaici tayi ta juyo a fusace tace “na tsani mutum me naci wlh a rayuwata kai Wai bakada aiki sai baqin naci nifa Baffa'am ka takuramin ka hanama rayuwata sakewa wai ya kakeso danine.
Hannu ya dora a lips dinta Yana murmushinsa na isa yace “au haba ashe na takura miki?" Dago kanta yayi ya dora bakinsa saman nata ya tsotsi lips dinta yaja numfashi ya janye a hankali yace “kina qoqarin aikata kuskure Kuma wahala kawai zakisha ki wahalar da kanki a banza tun sati biyu baya nasan da cikina a jikinki Kuma son abuna nakeyi fiye da yanda kike tunani kada tsautsayi yasa kiyi yunqurin zubarmin da ciki Allah saidai ku tafi tare.😝
Kallon raini takeyi masa ta saki fuskarta tayi murmushin daya fito da asalin kyawunta tace “ashe fah cikine dani ko Kuma kanason abinka hhhhh tabdi Amma lallai kaidin kakai kwarkwar saboda kaga inajin tsoronka kake tunanin zanyi wasa da mutumcina aikuwa saidai ka kasheni in ka kasheni ka soyeni ka rinqa sakata da daya biyu kanaci Amma wlh ciki saina zubar dashi aikin wof.💢
Riqe bakinta yayi yace “karki zageni Meenah duka zanyi miki a gurin nan wlh" hankalin mutane ne ya dawo kansu ya shaqeta yace “na rantse da Allah kika zubarmin da ciki saina batar dake daga duniyar nan" janyewa tayi ta galla masa harara tace “ka fara Shirin batar dani daga yau. Bata rufe bakinta ba ya ficeta da qarfi yayi waje da ita ya jefata a mota ya kulle ya nufi cikin ya cillawa Ya'isha key din motarsu ya kama kunnenta yace “kece kike bata shawarar ta zubar da ciki ko, zakici ubanki idan naji lbrn kin sanarwa da wani muna tare da ita Allah saikin gwamnace rayuwa a lahira fiye da duniya sakarya kawai.💛
Juyawa yayi ya tafi yaja motar da mugun gudu yabar harabar Mall din ta ganin ya dauki hanyar barin gari yasata kallonsa a razane tace “in,. Ina zaka kaini!...." Wani mugun kallo ya watsa mata yace “saidake zanyi" jan bakinta tayi ta kulle tasan dai duk bala'insa saidai yayi ya gama bai Isa ya zare ranta daga jikinta ba suna tafe tana danna wayarta qarshe ma ta danna Bluetooth a kunnenta ta kunna waqa tanaji tanabi a hankali ya dubeta yayi qwafa wato da gaske yarinyar cikin wata dayan datasan wayeshi tayi bala'in rainashi harma waqa takeyi alama ta ko a jikinta duk abinda zaiyi yayi batada damuwa" parking yayi jikin wani shago ya fita zai kulleta ta kalleshi da fararen idanunta ta fara kwantar da kujerar da take zaune akai ta kwanta tare dayin miqa yabita da kallo ya juya ya shiga shagon bai jima ba ya dawo ya sake tashin motar sukabar gurin tafiya sukayi me tsayi kafin su shiga Kaduna batasan garin ba bin hanya kawai takeyi da kallo har suka shiga wata unguwa da taga ansawa Barnawa Layout ya rinqa kutsawa cikin unguwar a qarshe yayu horn jikin wani gda babba me kyau sosai aka leqo ta wata qofa ya leqa suna ganinsa suka bude masa ya shiga da gudu suna qamewa ko kallonsu baiyi ba ya ashe quarters ne gurin me dauke da gidaje goma Sha biyu yayi horn jikin gda na bakwai aka bude yasa hancin motarsa ya shiga yayi parking ya kwantar da kansa Yana mayar da numfashi na dan lkc kafin ya juya gareta yaga tama lumshe idonta yaja fasali ya bude motar ya fita.😛
Bude gdan yayi ya shiga ta bude motar ta fito tabi bayansa tana qarewa gdan kallo ba wani babba bane falone kawai da kitchen a qasa sai dakin bacci dake sama da wani qaramin falon taja numfashi daidai lokacin da yake saukowa ya tsaya Yana kallonta itama shi take kallo taso ta gwada juriya Amma ta kasa batasan sanda hawaye ya zubo mata ba ya kwashe da dariya harda zubewa a kujera ta zame a qasa tace “don Allah ka mayar dani gda Allah na tuba bazan qara ba" dagowa yayi yayi mata murmushi ya miqe yace “akwai komai a kitchen dakin baccinmu Yana sama idan da abinda kike buqata ki fada na taho miki dashi kafin nan bani wayarki, zan tafi nemanki Mai Martaba ya kirani yace kin bata.😠
Kudi ya zaro masu kauri ya aje mata harya fita ya dawo ya tarar da ita sake da baki ya tsugunna a gabanta ya hade goshinsu Yana hura mata iskar hancinsa Yana turata baya a hankali har ya zamar da ita ya janye mayafin ya balle bottle din rigarta doguwa ya zameta ya rage daga ita sai riga airmless da wando three quarter ya kwanto jikinta yasa harshensa tun daga tudun ask dinta har zuwa habarta Yana lasa ya dire harshensa saman lips dinta taja ajiyar zuciya ta tureshi ya sake mirginowa kanta ya dagata ya cire rigar jikinta ya kwanto da ita ya sake balle bra din yasa hannunsa biyu ya cafki boobs dinta ta lumshe idonta tare da riqe hannunsa ya zubawa fuskarta ido tare da sake dora bakinsa saman nata yana matsa boobs din da salon zautar da ita zare bakinta tayi daga nasa zatayi mgn ya dora bakinsa a boobs dinta taja wata doguwar ajiyar zuciya ta dafe kansa ya kwantar da kansa luf a jikinta tanashan sweet boobs dinnata tana jan zuciya shi lamarinta ma dariya yake bashi iyakar tsiwarta da rashin kunyarta gareshi kafin yasata a corner ne ita da kanta take taimaka masa saiya gama Kuma ta kama kukan ya cuceta.💜
Ya bata kusan 30 minutes yanashan nononta Yana shafa mararta tayi luf da ita sai wani nishi takeyi masa tana shafa sumarsa a hankali ya zura hannunsa cikin wandonta Yana wasa da gurin yanajin yanda taketa tsartuwa Yana sauke numfashi wasa yakeyi da belinta Yana tura yatsansa ciki Yana zarewa ta hade qafafunta yayi saurin miqewa ya zare kayan jikinsa komai ya kama dick dinsa sai tsiyaya takeyi ya hauro samanta ya sanya hannunsa ya kamo nata ya damqa mata ta riqe yaja numfashi yace “kik,. kiyimin wasa da ita takice ke kadai.💦
Ihu ya saki ya maqaleta lkcn da yaji ta murde saman dick din nasa ya janye da sauri ta miqe a guje tayi saman yabita da gudu ta datse qofar bugun duniya taqi budewa babu irin magiyar da baiyi mata ba ta shareshi ta haye gado ta dauko wayarta dayar ta kunna ta nemi layin Ya'isha bugu biyu ta dauka tace “kambum ubancan Ina dan iskan guy dinnan yakaiki wlh bakiga yanda hankalin gda ya tashi ba Kuma ko kunya babu a gabana aka kirashi yace shi Yana Kano ma Amma gashinan zuwa" numfashi ta aje tace “nima bansan me yake nufi ba ya kawoni wani gda ya kulleni wai zai taho nan" jinjina kai Ya'isha tayi tace “kiyi amfani da magungunan nan nasa miki a jakarki ki fara aunawa idan akwai zakiga Zane biyu ne purple a jikin tsinken in babu Kuma daya" gdy tayi suka aje wayar Miqewa tayi ta leqa ta window tana ganin tashin motarsa ya isa gurin maigadin gdan batasan meye ya fada masa ba ya fice tayi murmushi tace “ mugu kawai ai wallahi indai Ina cikin hayyacina ka gama cin gindina a banza saidai kaci na wata" Jakarta ta dauka ta bude ta dauko tsinken ta shiga bathroom ta auna kamar yanda Ya'isha ta fada mata kamar wasa saiga 2 line sun fito jikin tsinken gabanta ya fadi ta shiga kitchen ta bude ga mamakinta ta samu cake da lemo a ciki ta dauka taci ta qoshi ta sake komawa ta dauki qwayar Shan ta hadiya ta Kuma tura daya a qasanta can ciki ta haye gado abinta tanajin nishadi a ranta ko banza itama zata fara nuna masa ta kawo qarfi ciki ne ta zubar ta gama saidai ya tsireta inya dawo.💤
Bacci ne me dadi ya dauketa harda mafarkinta wai gatanan ita da Kareem dinta suna buga qwallo ciwon marane ya tasheta ta miqe zunbur da sauri tana dube² mararta ta qulle ta fashe da kuka cikin tashin hankali na azabar ciwo ta rinqa murqususu tsayin lkc kafin jini ya balle mata wai ashe over dose tayima qwayar aikuwa ta fice daga hayyacinta sosai ta rinqa juyi a tsakar dakin kafin hankalin ya gushe gabadaya ta suma jini na bin jikinta,,,,,,,,,"
Labels: Hausa Novel
0 Comments:
Post a Comment
Subscribe to Post Comments [Atom]
<< Home