Karshe "Kashi Na (61 to 80)
💋KARSHE💋
Kashi (61 to 80)
"Nurayya tace yayana kasan Abinda kake fada Kuwa, Muhammad yajoyo yace nasani mana nurayya Kobazaki soni ba?? Nurayya tace yayana kafi karfina kyau daidaini marar iyaye nifa tsintaciyyace bansan kowaye iyayena, Kyau kaje Gidan marayu kasamo man daidai Dani Amma nibazan iya soyaya dakai ba. Tajuya tagudu tashige ciki tana kuka,
💋ABUJA💋
wata yarinyace bazata wuce 12 years ba tashigo daki dagudu mamy kinga Afnan ya Amshema chocolate wadda dady yayoman tsaraba, Amma wadda Ake Kira mamy batasan tana iyiba, Takurama wani photo na Hannu ta ido tana kuka, Yarinya takara matsawa kusada ita tace mamy sannan tadago fuskarta tafara tsiyayar Hawaye tace yesmeen yaushe kika shigo ne. Tace mamy inatayimiki magana bakiji kin kurama wannan pic din ido wacece ita tacikim photo "Mamy tagoge fuska tace yayarkuce Meenat wadda tabata shekaru 16 dasuka wuce tana yar shekara 2 tabata haryanzu babu labarinta, Kiyi Addua intana Raye Allah bayyanata kinjiko, Domin jikina yanabani meenat tana raye kuma takusa bayyana garemu, Toro kofar Akayi Da Amsa da Ameen Hibba,
can baya nakirata da "Saudat" mistake dafatan zaayi man Afuwa, Mamy tajoyo taga mijinta tane uban yayanta ya Amsa Mata da Ameen, Tace Alhaji inaji A jikina Meenat ta kusa bayyana gareni, domin Ina mafarkinta kwananan tanakuka Alhaji yace Allah yatabbatar mana da Alkairi to tace Ameen.
Abangaren nurayya kuma tana shiga ta iske babu kowa falon dagudu tashige Cikin dakinta, Tafada bisa Gado ta fashe da kuka tace wayyo zuciyata nasan kina son Yaya Muhammad Amma yafi karfinki, kinfara sonshi tunranar dawowarshi daga England, Amma yaya Muhammad ba Ajina bane, yana da iyenyenshi, Tafashe dakuka tace ya Allah kafiddaman yaya Muhammad Cikin raina, Kadda ciwon son yaya Muhammad yakamani kamar yadda Yakama saffeya Akan Dr Ahmed, Wasa wasa duk yadda Muhammad yaso su hadu da. Nurayya Abun yafaskara wayar dayabatama ta kasheta ta Aje, Abun yafara damun Muhammad yarasa yadda zayayi su hadu da nurayya, Yauma zaune yake yayi tagumi Kawai sai wata shawara tafado masa da sauri yatashi yashiga Cikin ya iske momy tare da ikram da lubna Suna Kallo yace ke ikram kiraman nurayya tagyaraman dakinna Momy batace komai jin wahala zaasa nurayya, Ikram tatashi tashiga dakin nurayya tafadamata sakon Muhammad Nurayya tatashi tafito Muhammad yanaganin tafiyarta yabi tabaya ya isketa.
Nurayya tana tura kyauren dakin wani kamshi yaziyarceta taga daki tsaf babu inda yayi kura Tajuya tacema ikram kodai ba gyaran daki yasaba, Kawai tayi kicibus da Muhammad dasauri takoma ciki Cikin tsoro, Muhammad yace kisameni A garden inbahaka Zan biyoki har dakin ki yajuya yatafi, Nurayya tabi bayanshi suka isa garden Muhammad yace " nurayya meyasa kike guduna, "Nurayya batace komai yace kisani fa babu Wadda yafi wajen Allah sai wadda yafi tsoronshi, Nurayya son tsakanida Allah nake miki har Cikin zuciyata, Amincewarki kawai nake bukata da dady yadaw nasanardashi nasamu Mata, Nan Muhammad yakashe nurayya da zafafan kalamai har ta Aminche tana sonshi.
💥BAYAN WATA BIYU💥
Soyaya tayi nisa tsakanin Muhammad da nurayya babu Kama Hannu yaro Amma haryanzu momy batasan Sunayiba. Yauma zaune suke garden inda suke haduwa suyi firar love dinsu, Muhammad yawaigo yakalli nurayya yace Amaryata, Ta sunna Kai Cikin kunya, Muhammad yace kidaina jin kunyata domin nakusa mallakarki yau dady zai dawo Zan fadamasa, Dadadre dady ne zaune da iyalensa Anata fira saiga, Dady yace wai Ina nurayya tunda tayiman sannu dazuwa bangataba, Lubna kiraman ita, Lubna Cikin kumbere kumbere tatashi takira nurayya, Dady yace nurayya lafiya tunda kikayiman sannu dazuwa banjikiba tace lafiya lau daddy yace Ina fatan babu matsala ko tace Eh, Muhammad ya shigo Cikin sallama, Nurayya tatashi zata tafi dady yace dawowar ki nurayya Ayi firar dake, Nurayya tadawo Cikin kunya tazauna, Muhammad yace dady nasamu matar Aure fa, Dady yace mai babban suna Inakasameta, "Muhammad yace nan Cikin gidan Wato nurayya Zumbur hajiya saratu ta mike wa kace..... "Itazatama uwar yayanka tsitatar magen wadda baasan Asalinta itace kake fatan tazama matarka? Dady yace ya isa saratu zauna, Momy Cikin fushi takoma tazauna tana huchi, Dady yajuyo wajen Muhammad yace Mai babban suna nurayya kakeso yace Eh dady, Kanemi yarda tane, "Eh dady ta Aminche Dady yace tashi kaje zamuyi magana, Muhammad yatashi yafita, Dady yajuyo wajen nurayya jeki kema daki Yakalli su lubna yace kuma kutashi kutafi, Dady yace.
Saratu meyasa kike wannanan maganar gaban yarinyar nan Don basan kowaye maihaifinta shine kike Aibata Haba saratu kowaya taimaki wani Allah zai taimakeshifa Momy tayi shiru domin bataji wannan sai kada kafa take, Tace Alhaji bazan yarda ba ya Aure ta fa yarinyar dabaasan Asalinta ba wayasani ko shegiyace batada uba yake neman hada kanshi da ita, Dady Cikin fushi yatashi yabata wuri domin yaga batajin maganar dayakemata, Nurayya kuma tanashiga daki takara fashewa da kuka tace Allah kabayyana man iyayena insuna Raye, Adainayimani gori, Rashin. Asali, Tanawannan tunenen har bacci yadauketa tayi mafarkin wata mata tatafo gareta tana buda Hannu taho yata nadade ina kewarki A tare Dani, Nurayya taruga dagudu kingi kiris ta ida kaiwa ga matar nan kawai tafarka firgice tatashi, Tace Allah kabayyana man mahaifiyata idan tana Raye, Tayi Addu' takoma ta kwanta.
Washe Gari Anyi break lafiya lau dady yatafi office shida Muhammad, Momy tashigo dakin nurayya tace fito munafuka makira, Algunguma, nurayya tadiro daga kan Gado jin muryar momy ta iso Momy tashigo har inda nurayya tajawo ta keyy!! Har waje Tace uban mikakayi ma dana ya likemakine, "Tahau jibgarta kamar jaka nurayya tafara Ihu, Saiga lubna tafito itada Ikram, Lubna tana ganin Nurayya ce Ake bugu kawai koma daki tayi Ikram kuma gaban momy tazo tace momy don Allah kiyi hakuri ki kyaleta, Momy tasaketa tana numfashi tace, Muzuba nidake inhar kindage sai Muhammad wallahi kin gamu da wahala Kala Kala, Har sai Kince kin hakura, Kuma kitashi ga wanki can kiyiman, danawa Dana su Ikram, Banza tsintaciyar mage, Marar Asali Nurayya Cikin kuka tatashi ibe kayan wanki tanufi, waje Dady yadawo dadddre yatarasu baki daya yace Muhammad nabaka nurayya nanda wata daya insha Allah zaayi bikinku, Nurayya Cikin kuka tace nidai dady banasonshi, Yanemi wata,ya Aura, Dady yace ke nurayya banason maganar banza nariga nasa saidai kinuman iyakata, Nurayya tatashi tashige daki tana kuka, Momy tamike tace wallahi bazata sabu ba bindiga Aruwa muzuba mugani fuu tashige daki, Muhammad yanafita yakira wayar nurayya saidayayi Kira ukku bata dauka yana na Hudu tadauka.
Tayi shiru, Muhammad yace nurayya, Tayi shiru yace nurayya pls kiman magana, Cikin sheshekar kuka tace mezance yayana don Allah muhakura da juna tunda momy, bata so Yace kull nakarajin wannnan zance, Nurayya ruwa ko iska bazai rabani dakeba, Nan yakashe ta zafafan kalamai itama taji babu Abinda zai rabata da Muhammad itama, Nurayya tanashan wuya yanda Baku zato masu karatu wajen momy da lubna da dady da Muhammad sunfita Zasu Fara sata bauta, Su duketa Abinsu San ransu kuma momy tace tasake tasanar da dady tana shan wani duka wadda yafi wani, Wasa wasa yau bikin ki nurayya da Muhammad kingi sati daya duk wani Abun da uba zai ma diya dady yama nurayya.
Alhaji sadiq ne zaune da iyalensa falo yajuyo wajen Hibba matarshi yace mata Kishirya jibi zamu bikinki dan Alhaji Lawal mai Kula da company na Kaduna, Hibba tace Allah yakaimu lafiya wallahi Alhaji kanafadin kaduna gabana yafadi yace kiyi Addu'a to Dady ne zaune falo yana rarrraba invitation na biki Hajiya saratu sai kumbure take tabi duk yadda zata Hana wannan Auren yaki yiwuwa dady yace takara magana Bakin Auren ta, Shiyasa tayi shiru Amma badon ranta yasoba Dady yadago yakaleeta yace Gobe Yallabai zaizo bikin Muhammad, Kuma nan zasu sauka, Momy tace Allah shi kaimu, Washe Gari Nurayya ce cikin kitchen sai girki domin momy tace baki zasuyi kuma manya taki Abinchi marar dadi taji duka wallahi, Nurayya ta idar da girki tana jerawa bisa dinning, Taji karar mota Momy tafita dasauri tatarbo su Hajiya Hibba ce ta Iso Domin Alhaji yace tafara yo gaba Anjima zai tafo, Wani Aiki ya tsaidashi office Momy tataro Hajiya Hibba, Cikin murna, Itakuma nurayya tashiga ta hado juice, Daidai fitowar wata Hajiya Hibba suka shigo, Tas!! plate Hannu nurayya yafadi domin Gabanta yayi wata muguwar faduwa.
Tas!! Plate yafadi daga Hannu nurayya domin gabanta yayi wata muguwar faduwa gani fuskar Hajiya Hibba, Momy tace to marar Asali halin naki zaki nuna gaban mutane, Tsintatar mage, Hajiya kinga wadda Muhammad yalikemawa Zai Aura batada Asali kokadan, Alhaji daga tsintar ta yarakitimana ita, Har Muhammad yagani yalikemawa zai Aura, Hajiya Hibba tajoyo wajen Nurayya Kawai itama gabanta yawani yanke yafadi, Tace Meenat! Nurayya tace sunana nurayya ba Meenat ba, Hajiya Hibba tamatso kusa da nurayya tace yakikaji dakika ganin.
Washe Gari Anyi break lafiya lau dady yatafi office shida Muhammad, Momy tashigo dakin nurayya tace fito munafuka makira, Algunguma, nurayya tadiro daga kan Gado jin muryar momy ta iso Momy tashigo har inda nurayya tajawo ta keyy!! Har waje Tace uban mikakayi ma dana ya likemakine, "Tahau jibgarta kamar jaka nurayya tafara Ihu, Saiga lubna tafito itada Ikram, Lubna tana ganin Nurayya ce Ake bugu kawai koma daki tayi Ikram kuma gaban momy tazo tace momy don Allah kiyi hakuri ki kyaleta, Momy tasaketa tana numfashi tace, Muzuba nidake inhar kindage sai Muhammad wallahi kin gamu da wahala Kala Kala, Har sai Kince kin hakura, Kuma kitashi ga wanki can kiyiman, danawa Dana su Ikram, Banza tsintaciyar mage, Marar Asali Nurayya Cikin kuka tatashi ibe kayan wanki tanufi, waje Dady yadawo dadddre yatarasu baki daya yace Muhammad nabaka nurayya nanda wata daya insha Allah zaayi bikinku, Nurayya Cikin kuka tace nidai dady banasonshi, Yanemi wata,ya Aura, Dady yace ke nurayya banason maganar banza nariga nasa saidai kinuman iyakata, Nurayya tatashi tashige daki tana kuka, Momy tamike tace wallahi bazata sabu ba bindiga Aruwa muzuba mugani fuu tashige daki, Muhammad yanafita yakira wayar nurayya saidayayi Kira ukku bata dauka yana na Hudu tadauka.
Tayi shiru, Muhammad yace nurayya, Tayi shiru yace nurayya pls kiman magana, Cikin sheshekar kuka tace mezance yayana don Allah muhakura da juna tunda momy, bata so Yace kull nakarajin wannnan zance, Nurayya ruwa ko iska bazai rabani dakeba, Nan yakashe ta zafafan kalamai itama taji babu Abinda zai rabata da Muhammad itama, Nurayya tanashan wuya yanda Baku zato masu karatu wajen momy da lubna da dady da Muhammad sunfita Zasu Fara sata bauta, Su duketa Abinsu San ransu kuma momy tace tasake tasanar da dady tana shan wani duka wadda yafi wani, Wasa wasa yau bikin ki nurayya da Muhammad kingi sati daya duk wani Abun da uba zai ma diya dady yama nurayya.
💧ABUJA💧
Alhaji sadiq ne zaune da iyalensa falo yajuyo wajen Hibba matarshi yace mata Kishirya jibi zamu bikinki dan Alhaji Lawal mai Kula da company na Kaduna, Hibba tace Allah yakaimu lafiya wallahi Alhaji kanafadin kaduna gabana yafadi yace kiyi Addu'a to Dady ne zaune falo yana rarrraba invitation na biki Hajiya saratu sai kumbure take tabi duk yadda zata Hana wannan Auren yaki yiwuwa dady yace takara magana Bakin Auren ta, Shiyasa tayi shiru Amma badon ranta yasoba Dady yadago yakaleeta yace Gobe Yallabai zaizo bikin Muhammad, Kuma nan zasu sauka, Momy tace Allah shi kaimu, Washe Gari Nurayya ce cikin kitchen sai girki domin momy tace baki zasuyi kuma manya taki Abinchi marar dadi taji duka wallahi, Nurayya ta idar da girki tana jerawa bisa dinning, Taji karar mota Momy tafita dasauri tatarbo su Hajiya Hibba ce ta Iso Domin Alhaji yace tafara yo gaba Anjima zai tafo, Wani Aiki ya tsaidashi office Momy tataro Hajiya Hibba, Cikin murna, Itakuma nurayya tashiga ta hado juice, Daidai fitowar wata Hajiya Hibba suka shigo, Tas!! plate Hannu nurayya yafadi domin Gabanta yayi wata muguwar faduwa.
Tas!! Plate yafadi daga Hannu nurayya domin gabanta yayi wata muguwar faduwa gani fuskar Hajiya Hibba, Momy tace to marar Asali halin naki zaki nuna gaban mutane, Tsintatar mage, Hajiya kinga wadda Muhammad yalikemawa Zai Aura batada Asali kokadan, Alhaji daga tsintar ta yarakitimana ita, Har Muhammad yagani yalikemawa zai Aura, Hajiya Hibba tajoyo wajen Nurayya Kawai itama gabanta yawani yanke yafadi, Tace Meenat! Nurayya tace sunana nurayya ba Meenat ba, Hajiya Hibba tamatso kusa da nurayya tace yakikaji dakika ganin.
Nurayya tace naji wani sonki da Kaunarki dabantaba yima wata Arayuwata jinake Hajiya Hibba tajawo Hannu nurayya Suka zauna tace bani labarinki nurayya Nurayya tafara bata labarin yadda Baffa yabata, Taceyaceman ya tsinceni A katsina Hanyar zuwa kwado, Dasauri HajiyaHibba tamike tace wallahi Meenat ce yata Allah Nagode maka, yau kanunaman Meenat.
Dasauri tabude jaka tazaro waya hello Alhaji yau Addu' a ta karbu naga Meenat gata kusadani Alhaji Sadeeq yace ganinan Bisa Hanya, Momy ko mutuwar tsaye tayi tarasa Abinda zatace ne, Itako hajiya Hibba tarike nurayya kam kamar zata gudu, Bayan Alhaji Sadeeq ya iso shida Alhaji Lawal suka shigo, Tare da Muhammad Hajiya Hibba tamike Alhaji kaga Meenat yau Allah yagwadamana Meenat Allah nagode maka yau ga meenat gabana, Alhaji Sadeeq yace Hibba samu wurin muzauna naji komai, Nan suka rankaya suka zauna Yacema nurayya tasake bada labarinta, Nurayya tabashi kamar yadda taba Hajiya Hibba Alhaji Sadeeq yace tabbas ki yar muce, Nurayya domin mu da maifiyarki Yan Asalin Garin katsina ne Unguwar Gafai Nida mahaifiyar ki makotane Muntaso muna son junan mu Har Allah yahada Auren mu.
Shekaramu daya Allah yabamu ke Mukasamu miki Meenat Ranar da Allah yayi zaki bace kuma Munje unguwar kwado nida maihafiyarki Gidan Abokina Munazaune muna fira harkika fita bamu Sani sai can maihafiyarki ta farga bakinan Aka fantsam nemanki Baagankiba Aka Kai cigiya Gidan radion ta television, Amma baadaceba, Maihafiyarki tashiga wani Hali, Na rashinki Ana haka Nasamu Aiki Abuja muka koma, Nan Allah yabudaman nagida company Kasar wajen danan Cikin Garin Kaduna Alhaji Lawal shine manager, Ashe da rabon zamu sake ganinki Alhaji Lawal Nagode Babu Abinda zance face, Nagode Nagode sosai Alhaji Lawal yace babu damuwa Dana kowane Ai Momy Kuwa da lubna Jiki yayi sanyi, Yau DARE DAYA Allah yahada nurayya da iyeyenta Kuma karkashin iyeyenta suke cin Abinchi, Nan Hajiya saratu tanemi yafiyar Nurayya Akan tayafemata,duk Abinda tayimata,Nurayya murmushi kawai tayi tace tayafemusu duk Abinda sukayi Mata itada lubna, Adaura Auren Muhammad da nurayya Anyi hidima Alhmdlh saiga hajiya saratu tana lalllaba nurayya, Ankai nurayya Gidan Muhammad, Masha Allah Gida yayi kyau Sunatasha love, Ga Nurayya yau gaban mahaifiyar ta da maihaifin ta suna nunamata soyayya kamar ita kadaice yarsu, Sundawo Kaduna kusada ita.
Bayan shekara daya Nurayya ce nahango takara kyau sosai, takarazama babbbar mace, tana shayar da diyarta kairat, Wadda ta Haifa, Can Muhammad yashigo. Shima yakara kyau da girma, Khairat tanaganin maihaifinta tadinga bangala dariya, Dadyn nurayya sunje kauyen tsanyawa, inda Nurayya tatashi, yagina musu masallachi babba tare da rijiya, Nurayya suka shiga Gidan Gwaggo, Gwaggo takoma Abin tausayi kafa ta rufemata sai tsotsi take, gashi babu mai taimakonta, Nan tanemi yafiyar Nurayya.
Nurayya tadauki gwaggo takawota Asibiti Ayanke kafar, Ilu kuma yahaukace saboda shaye shaye, Anyi Auren ikram da lubna domin yanzu lubna tana ganin girman Nurayya sosai Hakama hajiya saratu Abu kadan tace Nurayya,domin yanzuma Dadyn nurayya ya mallakama Muhammad daya daga cinki company sa na kano, Bayan shekara biyu Sallama ce Akayi dagudu khairat taruga tataro dadyn ta ya sabeta, Suka shigo ciki Yazauna kusada Nurayya maman khairat fushin ne Ake Dani to don Allah Adaina taso kiji wata magana, Ya rugumenta Ajinkisa yace Taso mushiga ciki Asamarma khairat Kane, Ni kuma naga bazan iya bin su fa sai kawai ta tattara komatsai na na barsu don su soye abin su.
"Al Hamdullillah"
Labels: Hausa Novel, Soyaiya
0 Comments:
Post a Comment
Subscribe to Post Comments [Atom]
<< Home