Wednesday, February 23, 2022

Tun Ina Karama - 19 to 20

   

readerglobe.com.ng

                TUN INA KARAMA


Page 19

Koda ya rabani da jikin nabila babu wanda ya kara saurarena cikin su fita kawai sukayi kowa najin yanayin ba dadi aure kenan yakin mata Allah yasa mu dace zaunar dani yayi kana kujera sannan ya bi bayan su don yayi masu rakiya tare suka isa wurin motar umar bayan duk su nafisa sun shiga ummi ce gaba don karku manta ummin kaduna umar ya riga ya bayyana kanshi awurinta don haka ko wurin bikin nan yana kafa kafa da abunshi bai bada wani gab ba tsakaninsu don yasan akwai kuraye "umar ne yace to frnd mudai muna maku fatan Alkairi yana dariya yana kokarin bude mota zai shiga "murmushi yusuf yayi yace tanks alot freind Allah ya bar zumunci Amin ya amsa tare da shiga mota ya tada yayi rivos mai gadi ya bude masa ya fita haka yusuf ya juya tare da kaunar yan uwansa aransa jiki ba kwari ya shiga gida tare da rufe ko ina yana shiga inda ya barta nan take zaune ta rufe fuskarta da kyalen jikinta karasawa yayi tare da sallama cikin sanyin murya ta amsa batare da ta bude fuskarta ba.

Zaunawa yayi daf da ita tare da yaye gyalen dake kanta, " yace my princess sai kace kun rabu kenan kike wannan kuka haka cikin yanayin damuwa yace don Allah ki daina yi mani asarar tears dinki haka nan ke kuka baya yi maki wuya ne little ko dai tuna baya zanyi in nemo bulalata dama ke da nafisa baku jin magana yakara she magana yana jawota jikin shi haka cikin dabara ya lallasheta har ta fara war tsakewa suka tashi suka shiga cikin bedroom dinta yace ta shiga tayi wanka tayo alwalla shima zai shiga part din shi yayi haka kuwa akayi fita yayi sannan itama ta tashi kamar yadda yace mata bai dau wani lokaci ba ya dawo sanye yake da jallabiya, ya tura kofar dakinta tare da sallama amsawa tayi tare da jawo hijabinta ta sanya "tashi muyi sallah yace mata tashi tayi suka tada sallah bayan sun gama ne ya dafa kanta taji yanata kwararo addu'a ahankali take amsawa Amin.















Bayan ya gama ne yayi mata tambayoyi akan addininta komi ta ba shi amsa duk da dama yasan hawwa badaga baya ba wurin neman ilimin addini kuma haka ummah bata masu wasa akan islamiyya, cikin farin ciki yayi hamdala ga Allah wanda ba wayonshi ba ko dabararsa ba ta ba shi kamilar mace irin hawwa. ledojin da suka shigo da sune ya dauko ya ajiye tare da nufa kofar da yasan kitchen dinta ne ya shiga shi kan shi da bai san komi akan kitchen ba abun ya burge shi yasan iyayensu sunyi kokari sosai, haka yaga wasu plet masu kyau da wasu cups ha ya dauka ya dauraye tare dasa towel din da ya gani wurin ya goge su da kyau ya fito yana zuwa ya zuba kazar da kuma bude fresh milk ya tsiyaya masu a cup din don yasan hawwa akwai son fresh milk amma ranar komi sai ya kwance mata wani irin jin kunyar yayanta takeyi haka ya lura da kanshi yayi feeding dinta har sai da ya tabbatar ta koshi.

Bayan sun gama ne suka shiga bathroom sukayi brush suka fito a tare suna fitowa ne ya wuce wurin drawer da shi kadai ne keda key dinta ya bude ya juyo ya kalleta "yace come on my dear tashi tayi ta nufi wurin da yake tsaye tana zuwa taga drawer cike da kayan bacci ne kawai cikinta zaro ido tayi da mamaki tace yaya wannan fa.

Cikin so da kaunarta yace is ur own dear kunya ce ta kamata tayi sauri zata bar wurin amma ya riko ta yace bari in zabar maki wanda nake so yau ki sanya hankali kwance ya dauko wata riga mai kamar vest ya nunan mata rufe ido tayi bai jira komi ba ya cire mata hijabi tare da rigar dake jikinta idonta ita dai rufe ya sanya mata wannan riga wadda da ita garama babu daukar ta yayi cak sai bisa gadon ta yabata light kiss yace i'am coming princess, ita dai tama rasa bakin magana haka ya fita yaji dakinsa yaje dakinsa wasu kaya ya sanya yanda kasan wani dan india haka ya fito sai kace salman khan ne kafin ya dawo hawwa tayi sauri ta jawo humrar ta da sauran perfumes dinta ta cigaba da aikin zuba ma jikinta haka shima ya kwarara perfumes dinshi masu dadi da tausasa zuciyar masoya.

Lokacin daya dawo da ido daya take kallonsa ya salam ta furta ashe haka yake da kyau gaskya yusuf namiji ne na gani na fada dolene in kara taka tsan tsan kamar yadda nabila ke fada mani kullum, bata gama tunaninta ba taji yayi switch off din light sai ya kunna dum light na bed side cikin kwanciyar hankali ya ya kwanta tare da rungumota jikinsa.















Tattausar ajiyar zuciya ya sauke tare da manna ta jikinsa sosai wanda ia kuwa gabanta bugun 100 100 yakeyi cikin hikima yake shafa ko ina na sassan jikinta gently yake mata komai cikin natsuwa don baya so yayi hoting dinta badly inda shi kanshi ya shiga duniyar da bai santa ba bakinsa ya dora kan   nonuwanta wanda dama sune suke tsokanarsa sosai yake sucking din su cikin kwarewa ita kama tuna tana iya gane komi har ta daina ganewa romancing dinta yakeyi sosai jin ya gama rikitata shima ya sauka network nima dole nace wannan ganin kwaf din badani ba gani nayi yana shirin raba tsakiyarta shi kuma yana kokarin shigewa fadar alfarma koda nafito naja wo masu kofar ban kaiga zama ba naji ihun hawwa har tsakiyar kaina toshe kunnuwa na nayi don jin sambatun ogan ita kuwa kowa na gidansu saida ta kira yazo ya ceceta nikaina hawaye nake mata don naga yusuf ba sauki naso na shiga in kai mata agaji amma sai na tuna da haka zata saboda nan gaba ma ita zata nema bai saurara mata ba amatsayinta na kanwarsa sai da yayi satisfy sannan naga ya kara kankameta yana zubda hawayen farin ciki shima.

Hakika hawwa ta ciri tuta wurin mijinta shiyasa yake jinta tamkar ransa kuma yana yi mata soyayyar da tun daga cikin jininsa take zamansu cikin kwanciyar hankali da son juna sukeyi babu wata matsala tsakaninsu sun fahimci juna sosai ya saya mata mota ta fara karatunta na lowyer wanda dama shine burinta, watanta biyu kwtsam jamila ta shigo cikin rayuwarsu wanda shine dalilin rabata da yayanta wannan shine asalin labarin su....?

CIGABAN LABARI......

Cikin tashin hankali ya dago  kanshi ya kalli  abokin nasa ido cikin a razane yace "what jinjina masa kai yayi alamar haka ne.
















Kwai sauran rina akaba jamila kina gab, amma dai wasa farin girki, bafa na dadin kowa ba. Masha Allah ku biyo vote din yusuf kuyi hkr komi zaiyi daidai normal don naji kun fara yakamata ya wulakanta jamila ba komi za'azo daidai wurin....?

Page 20

Jamila bata zame ko ina ba sai company su yusuf daidai office din umar tayi parking haka ta fito cike da izza da rainin hankali direct office din ta nufa duba da kowa yasan matar oga ce kuma yar uwar umar shiyasa babu wanda yayi tunanin tsaida ta gashi kuma babu alamar mutunci atare da ita.knocking tayi "yes come in ya fada atunaninsa yusuf ne yasan da wani ne da sectar zata sanar masa kafin ya bada okey ashigo budewa tayi tashiga saurin daga kanshi yayi daga lapton din dayake aiki acikin ta ya kalli jamila " have a sit ya nuna mata kujera atakaice.

Cikin rashin kunya da ya zame mata jiki tace"bazama nazo yi ba "to me ya kawo ki?yace mata " nazo ne in sheda maka kayi saurin ba amininka shawara ya koma gida yana kwana saboda nasan kasan komi akan rashin kwanan shi gida in ma saboda wannan yar shilar yarinyar ne yake avoiding dina to yayi kuskure walhi babu shi babu hawwa har abada jin surutun ta yayi masa yawa akunne ne ya buga table din gaban sa cikin tsawa "ya daga mata hannu yace ya isa haka nan mahaukaciya ai kin kashe maciji ne baki sare kansa ba sbda duk duniya babu macen da yusuf yake so kamar hawwa kuma bazaki taba samunsa ba kada kika aure shi da asiri bakiyi nasara ba kuma ina so kisani babu macen da yusuf ya tsana duniya sama dake jamila "wallahi karya ne umar! kai baka isa karabani dashi ba cikine yayi ma yarinya kuma nayi nasarar zubar dashi saboda ni ya kamata in fara haihuwa dashi ba ita ba, nikuma ban shirya ba don bana bukatar tara yara yanzu ta kara she magana tana jijiga jikinta.















A asali umar yace" kinji kunyar duniya da lahira jamila kuma ina so kisani daga yau kada ki kara zuwa wurina da shirmen ki don ni ba yusuf Bello mado bane, my name is umar Bashir mado, don haka get out from my office! zata kara magana"cikin tsawa ya kara ce mata"i said get out! tasan halin umar don yafi yusuf zuciya don yana iya bugunta juyawa tayi ta bude kofar ta banko ta da karfi tana huci ta fita office din. kallon kofar yayi ya buga tsaki? stupid kawai ya koma ya zauna yana tunanin jahilci irin na jamila.

Bayan umar ya gama yi ma yusuf bayanin yanda sukayi da jamila, nisawa yayi yusuf yace "freind jamila tsoro take bani kuma ita kanta rabuwa da ita bashi bane masalahaba sbd ina son dakar fansa akanta kafin in rabu da ita kuma sai ta wulakanta yanda ta rabani da farin cikin iyayena da abunda nake so to itama yazata gane tayi babban kuskure a rayuwa." Umar yace wannan shine daidai kuma ina so kadai na tunanin kana tsoron jamila saboda da wannan damar take samu tana cutar dakai."gaskiya ne freind insha Allahu zan gyara amma yanzu ya kaga zamuyi da ummah.

















umar yace"kada ka damu tunda daddy da Abba next week zasu dawo daga umma'rah abi komi a hankali na tabbata zasu lallashi ummah zata baka matarka amma ina so kamar yadda tace kada ka kara zuwa gidan har sai Abba ya dawo.

Cikin sauri yadaga kai yana kallon umar, batare da damuwar komi ba umar yace haka ya kamata freind ita kanta hawwa nasan zata so ganinika ko ba komi damuwar da zata shiga shi zaisa asamu masalaha, murmushi yayi mai kayatarwa yace"yes brother that is gud, dariya sukayi gaba daya tare da farin cikin samun mafita. Koda yusuf ya koma gida yasamu jamila bata dawo ba, haka yabashi damar wucewa part din shi yana shiga ya rage kayan jikinsa ya shiga bathroom don yadan watsa ruwa saida yagama komi ya dawo falonsa ya zauna don ya rage wani aiki daya taho dashi hankalinsa nakan lapton dinsa yaji horn dinta ta shigo tashi yayi ya bude labulen window ya leka ya ganta tayi parking tana fitowa daga mota cikin uniform take hmm yace kamar mutuniyar kirki amma bala'i fal arai sakin labulen yayi tare da kara jin haushinta.

Ita ko tana shigowa taga motarsa aparking space murmushi tayi tace ai nasan yana jin mgnr umar kamar Alhaji bashir  kuma dama tana so tayi amfani da maganinta yanda zai mance zancen wata karamar yarinya ya dawo su cigaba da soyayya don dama jamila ita mayyar sex ce kuma yusuf yayi mata yanda take so shiyasa take jin bata iya rayuwa bashi yanzu haka amatse take don ya jima bai waiwayeta amma ta kudura ayau sai tasame shi.tana shiga itama part dinta ta nufa cikin sauri ta shiga bathroom tayi wanka ta fito tayi shafa mai lotion dinta tare da perfumes dinta ta dazumuncidaya banji dadi ba.

Ku biyo ni next page takuce sa'ar mata har boka ya bata wanda take sanyawa ta goga ko ina san ta dauki wata riga mai shegen kyau ta sanya tare da velt dinta haka ta dauki wayarta ta fito zuwa part din shi cikin dakewa ta bude kofar tare da sallama amsawa yayi batare daya dago daga abun da yakeyi ba.
















Isowa tayi wurinsa tare da zama kusa dashi turaren nan ya bugar mashi hanci nan da nan kanshi ya juye dagowa yayi suka hada ido ganinata yayi ta burge shi murmushi yayi mata, cikin kwarewa da yaudara ta maida masa tare da cewa please sweetheart kadaina fushin haka nan na fadi maka tsautsayi ne abunda ya faru ba da niyya nayi ba arikice nake lkcn danayi mata injection din nan.

Baice komi ba ya jawota jikinsa tare da rugumeta cikin husky voice dinsa yace i miss you dear wani dadi taji don tarkonta ya kama kurciya kara kankame shi tayi tare da aika mashi sakonni nan da nan ya fara maida mata martani romancing sukeyi sosai kamar zasu cinye juna, jamila ta kware wurin sucking amma shi gaskiya bayayin sucking dinta koda ba cikin hankalinsa yake ba baya yi mata zaidai sha nonuwanta kuma yayi mata fingering tana jin dadi sosai shima ya na jin dadin yanda take sucking dinsa haka suka cigaba da cakuda juna babu abunda ke tashi a falon sai nishin su wanda jamila harda kukan kissa takeyi mashi a haka har suka cire kayansu gaba daya haka yasamu ya shigeta ihu takeyi tana kara kankame shi shima tana zabgu mashi kalamai masu dadi shi kuma sai off an down yakeyi haka suka yi satisfy din junan su.

Cikin rashin kwarin jiki ya tashi ya shiga bedroom dinsa ya barta kwance nan kan kujera.yana shiga yaji wayarsa na ringing da sauri ya isa wurin kafin ya daga yana dubawa yaga hawwa ce miss call har 4 cikin rikicewa yayi dialling din number ta....?

Labels:

Monday, February 21, 2022

Tun Ina Karama - 17 to 18

 

readerglobe.com.ng


        TUN INA KARAMA


Page 17

Cikin azama ya karasa wurinta tare da fisge wayarsa a hannu jamila wani mugun kallo yayi mata wanda sai da zuciyarta ta buga saboda tsoro amma cikin dakewa ta ce masa"daga na taimaka na amsa maka ma shine zaka wani karya mani hannu, "uban wa yace ki daga mani waya.

Yusuf ya tambayata cikin tsawa da hasala ke dai wallahi baki da hankali baki san ciwon kanki ba am last waning kika kara shiga hurumin da ba naki ba sai na ci ubanki nonsens fita yayi batare da ya kara saurarar ta ba, cikin jin zafin abun ta juya itama ta bar wurin.

Yana fita ya duba yaga angel ce ta kira cikin sauri ya dalling number ta amma swittch up ya kira yakai sau biyar amma shiru mamaki yakeye Allah yasa ba wani mummunan abu ta fada ma little ba haka ya kara sa masallaci yayi sallah, nabila cikin sauri ta kara so wurin hawwa tana tambayrta lafiya me yasamu yaya.
















Zubewa kasa tayi batare da tace komi ba  hawaye ne kawai ke zuba a idonta matsawa nabila tayi tana girgizata hawwa gaya mani don Allah me ya faru kallon nabila hawwa takeyi cikin kuka " hawwa tace nabila yaya ya cuceni ashe yana da yan mata awaje wadanda ya ajiye yanzu cikinsu ne wata ta daga wayarsa bata boye mata komi ba ta fada mata cikin rashin fahimta nabila ta bude baki zatayi magana wayar nabilace tayi kara gaba dayansu dubansu yakai ga screen din wayar sunan yayane ya baiyyana a wayar nabila.

Cikin sauri ta daga tare da sallama bai tsaya amsa gaisuwarta ba ya tmby ina little? "yaya ban san  ya akayi wata ta dauki wayarka ba ta fada mata magana gashi can kuka takeyi kuma ta jefar da wayarta ta fashe, abunda yake zargi ya tabbata "cikin damuwa ya ce wallahi nabila caji nasanya na shiga inyi alwalla jamila ta daga mani waya kuma ke kin san jamila bata da hankali.

 Nabila cikin mamaki tace aunty jamila?tabbas zata iya amma menene ribarta in tayi haka? katse mata tunani yayi da cewa ki hadani da hawwa, to yaya ta amsa tare da mika ma hawwa wayar wadda tunda suka fara magana take saurarensu amsa tayi tare da sake fashewa da kuka bata yi magana ba shikam jin kukanta yakeyi tamkar saukar wuta a zuciyarsa cikin damuwa yace little nima kukan kiso inyi ne.

 Ya tambayata cikin rauni girgiza masa  kai tayi kamar yana kallonta ya cigaba da cewa don Allah littel kiyi hakuri wallahi ban san komi ba shirin jamila ne kuma wallahi zanyi maganinta please my sweety nah kada kowa yaji wannan maganar ku barta daga ke sai nabila please ya kara she magana cikin sanyi murya "cikin damuwa tace ni yaya ban san me nayi ma aunty jamila ba ta tsane ni haka? amma ya dace ta fada mani wannan mgnr me nayi mata.

Ta  kara she magana cikin yanayin damuwa harga Allah baya jin zai kyale jamila sai ya wulakanta ta kamar yadda taso ruguza mashi farin cikin sa na yau amma zai rama shima haka yaci gaba da lallashin matarsa har hankalinta ya kwanta sannan yace mata ta fadu irin wayar datake so ya kawo mata " cikin jin kunya ta ce duk wadda  ka saya mani inaso yayana."cikin jin dadi yace kin yarda da choice dina kenan? "yes ur choice is my choice my dear husband tsunkulin kansa yayi wai ko mafarkine yakeyi kafin ya kara magana yaji dif an kashe wayar.
















Bin wayar yayi da kallo yana smile, ita ko dariya takeyi nabila ma dariya takeyi suka rungume juna nabila na jin dadin yanda hawwa take daukar shawararta akan lokaci kuma tana tir da halin yayarta na son zuciya.

Haka suka warware babu wanda yasan abunda ya faru tsakanin su. suka gyara jikin su suka fito wurin kawayensu cikin jin dadi.haka shima yusuf yaji dadin yanda littel ta fahimce shi kuma ta yafe masa i love her ya furta tare da fita daga cikin motar tunda dama ya yanke shawarar zuwa gidan ne idan har hawwa bata fahimce shi ba to ya gode ma Allah da shedancin wannan makirar baiyi tasiri akan su ba Allah ka shiga tsakaninmu da ita nima Amin nace yusuf haka abubuwa suka kasance har dare karfe 7:30 motocin kai amarya sun cika unguwa hawwa ta sha kwaliya da wani less sky blue komi na jikinta sky blue ne abunka ga farar fata abun sai wanda ya gani.

Gamin kya suna pallor Abba aunty zainab ce rike da hawwa ummah na zaune kusa da Abba sai mami dake gefe sai hajiya kaka da itama tana kusa da Abba yusuf ne jikinta sai aunty rabi atu da itama tana wurin hakika yau naji abunda ya girgizani na bani tarihin rayuwata ashe mamice mahaifiyata ummah mahaifyar yusuf gaskiya na shiga rudani asheni marainiyace wanda ban taba sanin maraici ba gaskiya ina jinjina ma Abbah da ummah da yan uwan mami da ita kanta mami shima kuma yusuf ya cancanci a yaba masa kuka nakeyi wanda babu mai iya tsaida mani shi ashe picture din danke gani adakin ummah shine mahaifina Alhaji mansir kanin ummah da akace ya rasu.

Tashi nayi na fada jikin ummah ina kuka mai tsuma zuciya wanda kowa na wurin saida ya share kwalla, Abbah ne yayi gyaran murya yace to haka Allah ke nashi ikon don haka kai yusuf ban baka aure ba don kana nawa a a cancanta na gani wallahi da baka can canta ba ni zan nemo mata mijin da ya dace da ita amma tunda Allah ya hada kanku bani da bakin gode masa ina maku ftn Alkairi tare da zaman lafiya da hakuri da juna ka rike amanar da Allah ya baka kuma ka tausaya mata amatsayinka na shugaba saboda kowa yazama sheda bazan raga maka ba natsawar zaka cutar da matarka."Abba yace zo nan little cikin rashin kwari hawwa ta matsa kusa da Abba ya kama hannunta yace ma yusuf taso nan shima ya taso kusa dashi kanshi na kasa Abba ya kama hannunsa ya hada dana hawwa yana murmushinsu na manya yace ma yusuf rike matarka ina maku fatan mutuwa ce zata rabaku gaba daya dakin ya amsa da Amin haka yusuf ya rike hawwa gam kamar za'a kwace mashi ita haka kowa ya mike muka fito ina kuka kamar raina zai fita ga rabuwa da ummah tayi mani daci wannan shine dalilin aurena da yaya yusuf.













Bayan ankai ni gidansa dake barhin wanda ya tsaru yayi kyau sosai haka daga nan muka shirya zuwa wuri dinner wadda umar ne ya shirya komi su kansu kayan zuwa wurin dinner ya sha banban da namu na nan don komi daga india aka kawu mana kayan da zamu sanya wurin jamila bata san da wannan shirin ba hankalinta ya tashi sosai ganin wannan shirin namu duk sai ta raina kanta mune karshen tafiya umar ne zai kaimu daga ni sai yaya sai umar da ke jan motar zaune muke abaya hannuna cikin nashi yake rada mani akunnena wai idan munje don Allah bai son inshiga da kunyata in ajiyeta baki kofar mota kafin in fita murmushi kawai nakeyi duk abunda mukeyi umar na kallon mu ta madubi dariya kawai yakeyi har suka isa hall din dai bakin kafar yayi parking da sauri ya bude ya fito ya zagayo ya bude masu kofa kama hannunta yayi suka fito tare ai aka shinfida kafet tunda ga wurin motar har zuwa ciki ga masu binsu da flower suna watsa masu ga kida na tashi abun gwanin ban sha awa haka suka isa har wurin da nasu ne na musamman wapre table suna zama kowa ya zauna sai tafi  rab ke tashi nan da nan ya fara jawabi babu wanda amarya da ango basu birge ba haka aka kira babbar kawar amarya tabada tarihin amarya wanda kowa sai da yayi dariya haka nabila ta koma ta zauna aka kira umar shima yayi bayanin ango wanda duk maganar da sukeyi da turanci sukeyinta sbd abokansu da basa jin hausa haka mc ya kira amarya da ango suka shigo fili haba dan da na wuri ya kaure da ihu ana tafi umar kuwa tunda ya balle dolars zuba masu kawai yakeyi haka sauran abokanin su suma dolars ce kawai ke yawo wurin cikin hikima jamila ta shiga filin ta fara zuba nata kudin akan amarya da ango da dabara ta kama rigar hawwa tasa reza ta jata ai ko nan da nan bayanta ya baiyyana umar ne kadai yaga abunda tayi  cikin azama ya iso ya rike hannun jamila jikake pes, pes ya dauke jamila da mari jin karar marin sai hankalin mutane ya dawo gare su.

Masha Allah godiya nake kawata sibara madugu present tace masoyan Tun ina karama ina godiya Allah yabar zumunci.....?

Page 18

Kowa ya juya yaga mai ke faru jin karar wannan mari da mutane suka ji "a fusace umar yake nunata da yatsa yace kibar wurin nan tun kafin insa a fitar mani dake ummi dake kusa dashi ya jawo gyalen dake jikinta ya mika ma hawwa yace sanya sbd ita tariga taji abunda ya faru da ita jikinta rawa kawai ya keyi yusuf kuwa mutuwar tsaye ya yi saboda ya fahimci komi jamila dafe fuskarta tayi zata bar wurin hankali tashe cikin azama nabila ta jawo gyallenta fuskarta hawaye na zuba a idonta " tace aunty jamila baki ji kunya ba kina jayayya da abunda Allah ya kaddara.

















Agaskiya ke muguwa ce bayan sharrin da kika hada dazun yanzu kuma kin zo da wani cikin takaici nabila ta girgiza kai tace kaicho da kika zama yar uwata ta jini amma walhi baki iya raba hawwa da yaya yusuf duk makircin ki "umar ne ya jawo nabila yace mata kyaleta sister cikin baki ciki ta sake ta tana kukan takaici " umar ce ma yusuf ya bar wurin da hawwa shi takaici ma ya hana shi cewa komi ita ko hawwa hankalinta yayi mummunan tashi hannun ta ya kama batare da yace komi ba suka bar wurin mutane da ba kowa ya fahimci komi ba kowa sai ya koma hidimarsa yasu yasu ne kawai suka san abunda ya faru cikin family din.

yusuf na fita daga hall din wurin motar da suka zo da ita ya nufa ya bude ya zaunar da hawwa wadda ta zama kamar wata status saboda mamakin jamila yana shiga ya tada motar batare da ya tsaya sauraren komi ba ita ko hawwa tana shiga motar taji wani kuka yazo mata wanda tun dazun take son yinshi amma yaki zuwa bai ce mata komi ba sbd iyakar bacin ran dake zuciyarsa yayi yawa shima da zai samu yayi kukan wata kila daya samu sauki aransa.

Har suka isa gidansa na barhin babu abunda hawwa takeyi in ba kuka ba koda suka isa parking yayi ya jingina kanshi da kujera yana tunanin jahilci irin na jamila gata da ilimi amma bata amfani dashi wai me take nufi da nine soyayyace nace mata bana iya tunda tazo mani da bukatar ta amma shine take ta bina da sharri jamila kinyi kuskure ban taba jin sonki ba koda kuwa na second daya ne nisawa yayi yasa hannun shi ya dago hawwa cikin damuwa yace"little da zaki daure ki bar kukan nan da zan samu sauki araina fadawa tayi jikinsa shikuma bai saurari komi ba ya rungumeta tsam ajikinsa yana sauke numfashi sama sama cikin kuka da shagwaba tace "yaya jamila sonka takeyi zata iya kasheni saboda kai don haka ina jin tsoron ranar da zata samu galabar rabamu, saurin rufe mata baki yayi yana cewa hawwa tunda har kinsan tana sona to me zai hana ki kama mijinki da kyau yanda bata da hanyar samuna kamar yadda ni nasani saitin zuciyarsa ya dafe yace" kinga nan babu sauran wani sauran fili a cikinta son naki ne kaunar taki ce soyayyar ma taki ce ai ban san lkcin da murmushi ya kubce mani ba "cikin shagwaba nace yanzu data yanka ni fa. Cikin kulawa yace wallahi nima da sai nayi mata kaca kaca abayanta hmm nace to Allah ma ya kyauta Amin yace.

















Umar koda yaga dare ya fara yace ma kannen sa duk su hadu a maida su gida sauran abokai kuma sunata tambayar ango da amarya saidai umar yace wani uzurine ya taso suka tafi haka dai cikin hikima ya sallami kowa nabila kuma da nafisa dasu ummi suka hada ma hawwa gift dinta da abokanin yusuf suka bata direct gidan hawwa suka wuce don nan zasu kwana.

Jamila gida ta wuce tare da cewa sai tayi maganin umar saboda shi bai isa ya wulakanta ta ba kuma itama nabila zatayi maganinta da wannan tunanin ta isa gida zuciyarta na zafi don bakin ciki nikam nace yanzu kika fara bakin ciki jamila.

Koda suka isa gidan hawwa sun isketa kamar wani abu bai faru ba harta canza shiga kowa yaji dadin ganinta cikin walwala lallai hassada ga mai rabo takice, " nabila ce tace amarya ina angon yayanmu cikin tsokana da jan fada "nafisa tace inaga ma fa mu da gida muka wuce harararta hawwa tayi tace" kyaji dashi ma gulmaciya dariya sukayi gaba daya daidai lokacin da yusuf yake fitowa daga part din shi shima ya canza kaya gaba dayansu shiru sukayi ganin fitowarsa har ya karaso inda suke sannan cikin kulawa yace"har kun dawo yanzu zaku dameta kuma dariya ya ba kowa amma saidai babu halin yi, cikin kasa da muryarsa yace"little ba rakiya mikewa tayi batare da kallon su nabila ba tabi bayansa binta sukayi da kallo kawai suna fita ya rungumeta cikin husky voice dinsa yace little yanzu shikenan in tafi in barki eh na daga kaina cikin sanyin murya nace "mashi kaga su aunty duk sun iso suna ciki kaga no need ace kana cikin mu tunda yanzu haka in ba su nabila ba babu wanda yasan kana gidan nan nisawa yayi yace haka na aidai daga gobe shikenan ko.

Murmushi bayi nace haka ne kara matseni yayi ajikinsa ya hade bakin mu wuri guda yar naji tsikar jikina ta tashi sbd abunda naji na bakon yanayi jikina ma rawa yakeyi yakai minti biyar yana kissing dina sannan ya sakeni a kasalance muka rabu darea da ban kwana.

















Duk abunda ke faruwa tsakaninmu umar na mota yana kallonmu in banda mamakin abokin nasa babu abunda ya keyi akasalance ya bude motar ya shiga ya zauna cikin tsokana umar yace ai na dauka da ita zaka tafi freind yana dariya " yusuf wanda yanayinsa ya canza yace sunzo sun cika mani gida tayaya zan samu sakewa da matata ai dai daga gobe a kyalemu mu huta ko? "umar yace ai naga alamar ka koya mata rashin kunya itama.

Washegari haka gidan hawwa ya kara cika saboda walima hawwa yau ma shiga kawai takeyi tana fita duk kayan data sai an kalleta an kara kallo haka akayi komi cikin jin dadi kuma tasha nasihohi sosai kannen mami da yan uwanta haka suka zo suna tayi mata nasiha.

Anyi komi cikin mutunci angama yanzu gida ya rage sai su nafisa da nabila da wasu kawayensu suna jiran zuwan ango su tafi gida su ma.don aunty zainab ma dubara tayi zata dauko wani abu daga nan tasamu ta sulle don riketa tayi wai ba inda zata, daga shi sai umar suka zo gidan karfe 8:30 haka suka shigo da ledoji tare da sallama babu wasa tsakaninsu shiyasa gaisuwa kawai sukayi umar ya ce su tashi ya maida su gida.suna tashi nima na mike na rike nabila kallona suka tsaya yi ganin da gaske ne yusuf yazo ya rabani da jikin nabila nasake fashewa da kuka haka ina ji ina gani suka tafi suka barni da kewa da tunanin sabuwar rayuwar da zan shiga.

Masha Allah kuji dadinku amarya da ango amma fa zan dawo don don malama Amina tace ban isaba sai gano masu ya yusuf zaiyi da yar kanwarsa zai tausaya mata ne ko kuwa to ba ruwana nidai....

Labels:

Friday, February 18, 2022

Tun Ina Karama - 15 to 16

 

readerglobe.com.ng


       TUN INA KARAMA


Page 15

K wanannn Abbah biyu da dawowa ya kira hawwa da yusuf domin basu hakkin su na tabbatar mashi da son junansu gaba dayan su sun tabbatar da cewa suna kaunar junansu "masha Allah Abbah ya furta bayan jin ta bikinsu tare dayi masu fatan Alhairi, bayan fitar su ne Abbah ya kalli umma wadda take zaune gefensa kana kallonta kasan tana cikin farin ciki yace hajiyatah insha Allahu zan tabbatar maki da cika alkawarinki da kika dauka batare da wata matsala ba." Cikin jin kunya ta ce nagode Alhaji Allah ya kara kauna jawo ta yayi jikinsa tare da cewa Ameen khadinaga alamar dai Abba da umma soyewa za'ayi shiyasa na rufe masu kofa na dawo ma yaran nasu masu juran gadosuna zaune a falo daga gani suma cikin farin ciki suke hawwa ce tace yaya zan shiga in kwanta nasan nabila na can tana jirana , cikin tsokana irin tashi yace "ai dai tsan tare kike da mijinki ko? cikin jin kunya tace haba tun yanzu ai nabila bata cancanci haka ba, nasani ya bata amsa amma ai nasan gulma zaku kuyi ko kafin kuyu bacci haba yaya mu kuma gulmarwa zamuyi? ta tambaya shi tana dariya tawa mana ya bata amsa" to me kayi ta tambayan shi.















Kice mata ina sonki kamar in kashe kaina to fah ta zaro ido tare da dafa gabanta cikin shagwaba tace ai ba sai na fada ba kowa ma ya sani tashi yayi yace to tashi ki shiga nima zanje in kwanta cikin jina danayi nayi missing dinshi muryata a sanyaye nace saida safe yayana , daga mani hannu kawai yayi tare da shigewa part dinsa haka muka rabu tare da kewar junanmu.

Labari ya isa ko ina aurena da yaya yusuf wanda har kankiya wurin hajiya kaka ta bada goyon baya dari bisa dari haka mahaifin ummah tare da sauran yan uwa kowa na murnar auren sai dai ta bangaren hajiya mariya da jamila abun yazo masu a bazata wanda hajiya mariya saida taje har kankiya wurin hajiya kaka tayu korafi akan umma ta gaje masu komi na dan uwansu kuma sannan dole ta hada auren yusuf da hawwa, hajiya kaka taka mata birki tayi nacewa kada ta kara zuwar mata da irin wannan maganar banzar idan bazatayi masu fatan Alkairi ba to tayi shiru da bakinta.

Haka ta koma jiki ba kwari jamila kuwa hankakinta yayi mummuna tashi wanda ya kaiga har ciwo tayi saboda damuwa ana cikin wannan halin ne kawar hajiya mariya ta bata shawara akan su nemi mafita tun wuri kada ta jazama diyarta  wahala haka kuwa akayi don ta nemo masu mafita wurin zuwa wani kauye dake kafur wurin wani boka da yake can, da wannan shawarar suka yanke zuwa wurin bokan, haka suka kama hanya suka tafi batare dajin tsoron komi ba bare shakkar ubangiji Allah ka tsare mana imanin mu Ameen ya Allah.





















Haka suka kurda cikin dajin wurin wannan mushiriki koda suka isa kafin suyi masa bayanin komi yace basai sun fada ba yasan da zuwansu haka ya zaiyyana masu komi kamar yadda suka sani cikin wata irin dariya to yace masu kar ku damu akwai nasara amma ba yanzu ba saboda wannan auren sai anyi shi kuma duk wanda yace zai raba to zai mutu ne amma bayan auren muna iya juyar da hankalin shi yaron akan diyarki yaji duk duniya bashi da kamarta kuma ko uwarsa da take tsaye akanyi mashi Addu'a bazai saurareta ba har sai ya auri diyarki abisa sharadin bazata taba yarda ta haihu dashi ba saboda shi mutum ne mai son haihuwa kuma har matar daya aura itama bazata haihu ba mudin ta yarda ta barta ta haihu to komi ya lalace  kuma da zarar haka ta faru to ni ba ruwana don zai tsani diyarki fiye da tsanar da yakeyi mata yanzu  kin amince za'ayi aure nan ba da dadewa ba amma ba haihuwa cikin tsoro mariya ta kalli kawarta ita kuma ta daga mata kai alamar ta yarda cikin sauri hajiya mariya ta amsa data amince boka yace to ku tashi ku tafi sai bayan an gama hidimar bikin shi da wannan yarinyar zaku dawo akwai abunda zan baku da zarar sun hadu shikenan angama to boka mun gode ba ayi mana godiya ku tashi ku tafi haka suka tashi jiki na rawa ta bude jakarta ta debo kudi batama san ko nawa bane ta ajiye mashi tunda ya juya bai sake yi masu maganan ba har suka bar wajen.












Suna cikin tafiya ne hajiya mariya ta kalli hajiya lami kawarta"tace anya lami jamila zata amince da sharadin bokan nan kuwa?dariya tayi tace to ai ba fada mata zakiyi ba cikin hikima zaki nuna mata kada ta yarda ta saki jiki ta haihu yanzu saboda haihuwa na sanya tsufa ta bari tukunna sai nan gaba kuma sannan duk yanda za'ayi kada ta bari wannan yarinyar ta haihu saboda za'ayi zarginta ace itace bata son haihuwa tunda tafita wayo da gogewa."kai lami shiyasa nake son harka dake gaskiya kin kawo shawara nagode sosai "kai haba kawata ai wannan yima kaine to ba komi komi zaiyi daidai zan nuna mata ta saki ranta lokaci ne kadan tafawa sukayi tare da shewa a haka suka koma katsina cikin farin cikin samun mafita Allah ya tsare mana imaninmu Amin ya rabbi.

Shiri akeyi ta ko ina acikin family don yanzu haka na aunty zainb taje dubai ta hado lefe tunda bikin wata dayane aka sanya haka cikin hikima mami tace ummah ta barta tazo kaduna ta kwana biyu saboda akwai wata kawarta yar maiduguri ce tana yin gyaran amare haka kuwa akayi saura sati biyu ummah ta sanya yusuf ya kai hawwa kaduna ita da nabila don nabila tace bata iya zama ita kadai tunda aunty zainab da nafisa ta tafi dubai haka yusuf yaji ba dadi duk da dai ya kasa fahimtar komi kuma mami tace mashi basai yazo kaduna ba tare zasu dawo katsina da hawwa in lokaci yayi.

Tabbas wani kaya sai amale hakika mami ta kashe kudi wurin gyaran diyarta don gaskiya ina tausayama yusuf ko kuma ince yusuf zai shiga gidan alfarma nayi shiru aunty zainab ta dawo ta hado kaya kam nagani na fada kowa ya gani sai ya kara kallo koda jamila tasamu labrin irin lefen hawwa ai saida ganin kwaf dinta yasa mata ranar ta kasa bacci saboda tsakani da Allah sun zubda kudi kamar basu san ciwon su ba hankali tashe ta bar gidan umma saboda tsabar hassada.

 Gidan yusuf dake barhin aka tsansarama hawwa kayanta wanda aikin Abbah ne wanda ya hana kowa yin komi yace shi ya dace yayi a gaskiya gidan hawwa ya hadu kamar a turai komi nata lemon green an white sunyi kyau sosai hidima tazo yau saura kwana biyar haka yusuf ya matsama mami don Allah su taho haka nan saboda akwai abokaninsa a zasuzo da sukayi krtu daga indian zasu fara programm haka mami ta tattaro iyalanta helux biyu sukayo zuwa katsina ta dikko dakin kara kunya gareku ba dai tsoro ba koda suka iso gida ya fara cika ita kanta umma mamakin canzawar diyarta tayi masha Allah kawai take fadi tare da godiyar Allah da ya ba danta wannan mata kowa yaba kyauwun da hawwa tayi yakeyi lokacin da suka iso yusuf  nacan dashi da umar suna busy bai samu shigowa gida ba sai da yamma likis kuma gida ga mutane dole ta baya ya shiga ya nufi part din shi yana shiga ya nufi bedroom dinsa sai yaji kamar motsi cikin sauri ya karasa tare da bude kofar daga ita sai towel daure jikinta ganin mutun yasa ta saki wata irin karaaa! wadda saida shikanshi yayi saurin juyawa a sukwane ya rufe kofar gam...

Page 16

C ikin sauri ya juya tabbas hawwa ce amma me takeyi haka a dakinsa dama yana mamakin ganin part dinsa bude amma bai tantance ba saida ya ganta, dawowa yayi falon ya zauna bisa kujera yana jiran yaga ikon Allah, hawwa komawar da yayi ya rufe kofar shine ya bata damar sanya key ta rufe kofar cikin tsananin tsoro tare da zama bisa gadon ta dauki turarukan da zatayi amfani da su ta cigaba da shafawa tare da humrar da zatayi amfani da ita.















Cikin fargaba da tsoro takeyin komi acikin ranta tana cewa dama bata biye ma su nafisa ba da suka bata shawarar zuwa part din shi ta shirya saboda mutane ko ina amma babu wanda yayi tunanin dawowar shi yanzu tunda ansan shi ba mai son hayaniya ba, zaune yake yana tunanin koma ya tashi ya tafi gidansu umar ne, amma bari ya jirata yaji me ya kawota ne? tana gamawa ta dauki rigarta ta sanya ta dauko hijabinta ta sanya ta hada komi nata ajakar data shigo da ita ta zura takalminta ahankali ta tako bakin kofar kamar munafuka haka ta sanya hannu ta murza key din kofar ya bude ganin shi datayi zaune a pallow yasa jikinta kyarma cikin dauriya ta karasa fitowa batare data sake kallon inda yake ba shiko kallo daya yayimata yayi tasbihi ga Allah gaba daya yarinyar ta canza mashi tayi wani irin kyau ga jan lallen nan ya zanu ajikinta.

Rabawa tayi zata wuce shi batare datayi mashi magana ba cikin sauri ya tashi ya rike mata hijabi saurin juyowa tayi tana kallonsa a tsorace murmushi yayi mai kayatarwa yace me kikeyi adakin mijinki? tambayar tazo mata abazata cikin inda inda tace mutanene adaki na shiyasa nazo in yi wanka anan bansan zaka dawo yanzu ba amma kayi hakuri."saboda kinzo dakin mijinki kike bani hakuri to  amma hawwa ko ki kirani kice kin iso bakiyi ba, ta lura son janta yakeyi da magana "yaya ai ni tunda muka iso kaina ke ciwo bacci nayi yanzu ma tashi na kenan nazo nan.












Murmushi yayi" yasan fadi kawai tayi cikin hikima ya sakar mata hijabi saboda yaji yanayinsa ya fara canzawa ok shikenan yanzu kin gama komi kika fito ya tambayeta saurin daga masa kai tayi alamar eh sbd a takure take saboda wani irin kallo daya keyi mata are you show? yasake tambayrta?"yes tabashi amsa ok jeki sai na fito tom ta amsa tare da saurin fita daga dakin kallonta ya tsaya yi yana dariya kasa kasa don yaga yadda take hade step.

Tana fitowa ta yi wata ajiyar zuciya tare da gode ma Allah don gaskiya taji kunyar ganinta dayayi wai har yana cewa tazo dakin mijinta kai yaya yusuf shi baima jin komi haka yake sakin mgn ba ruwansa da wannan tunanin ta shiga part din su, bayan ya shiga kamshin daya rikita shi ajikinta shine a dakinsa kota ina wai yaushe littel ta canza turarene haka masu dadi da kamshi lallai zan sha kamshi ya furta tare da nufar toleit don yin wanka shima ga magarib na shirin gabatowa wow ya furta yanda yaji toilet din ya na tashin kamshi towel din datayi wanka ya dauko ya rike tare da rungume shi a kirjinsa yana wani lumshe ido kamar hawwa ce ya rungume kaji su yusuf sabon shiga nidai fitowa nayi na bashi wuri don naga abun nashi sai a hankali.

Hidima akeyi ba kama hannun yaro ta ko ina yan uwa da abokanin arzuki suna ta fasowa ta ko ina hawwa sun gayyaci kawayensu inda da yawa sun halarci bikin nan yusuf ya kashe kowane party sai dinner kadai saboda yace walhi shidai yana kishin matarsa itama dinner saboda abokaninsa wadanda suka zi daga kasahe daban daban ne kada suga bai kyaut a masu ba shiyasa umar yace lallai yayi hakuri ayita amma anyi walima tsakanin mata kadai kuma abun yayi kyau sosai gwanin ban sha'awa anyi wa'azi akan zaman takewar aure kuma da nasihohi sosai abun dai masha Allah, rana bata karya saidai uwar diya taji kunya ayau ne aka daura auren yusuf Bello mado da amaryarsa hauwa'u Bashir mado haka speaker babban masallacin dake GRA ta gauraye da fadi an daura auren akan sadaki mafi karanci naira dubu hamsin wanda Alhaji bello ne ya biya kowa yaji dadin hakan duk da suna da kudi amma basu nuna alfahari ba.
















To fa yaufa yusuf baki bai rufuwa yasamu abunda yake so tun tana karama me zaiyi banda godiyar ubangiji bayan angama daurin aure ne suka wuce hotel din da bakin su suke domin yin respection.

Biki kam yayi ashe da dangi muka kuriii. gidan Alhaji Bashir babu masaka tsinke cike yake haka gidan Alhaji Bello mutanen kankiya sun cika shi kai sai inda kake so zaka zauna su nabila da nafisa kuwa basa ma ganuwa haka aunty zainab ga aunty Rabi atu ta kano autarsu Abba kowa yana cikin farin ciki in ka cire hajiya mariya saboda tana cikin hdimar amma ta ciki na ciki hakama jamila saboda hajiya mariya tace ta saki jikinta itama lokaci kadan ne indai yusuf ne a hannunta yake shiyasa ta fita ta warware ta shiga anayin komi da ita amma kasan ranta kamar ta kashe hawwa ta huta takeji, ummah kam cikin ranta fes alkawarin Allah ya cika  Addu'a kadai takeyi dafatan zaman lafiya atsakanin yaran nata mami kuwa har kuka tayi saboda farin ciki, tun ranar da suka hadu a part din yusuf bai kara sanyata ido ba saboda gaba daya barin gidan yayi shima umar barin gida yayi suka koma hotel da abokansu kasan cewar ba kamun kai jamila take dashi ba takan zo hotel din wurin wasu data sani da sukayi karatu tare kuma ko don tazo taga yusuf ko bazai kulata ba shiko kamar ya shaketa yakeji yana tir da hali irin nata.

Haka nan taji tana son jin muryar yayan nata cikin sanyin jiki tace "nabila dauko mani wayata ki kunna mani nasan yaya fushi yakeyi dani tunda na kashe wayar nan murmushi nabila tayi " tace kyaji dashi yarinya idan ma zaki cire kunyar nan ki rike mijinki hannu biyu biyu to tun wuri kisan abunyi don akwai kuraye ta karashe maganar tana dariya tare da dauko mata wayar tana mika mata.

Amsa tayi ta bude wayar batare da tunanin komi ba ta danna kiran yaya yusuf, yasanya wayar caji a falon dakin daya ke ya shiga yayi alwalla ita kuma shigowarta kenan zata shiga wurin freind dinta ta lura da wayar yusuf na neman agaji cikin sauri ta duba screen din wayar my angel taga ni yana yawo tabbas hawwa ce murmushin mugunta tayi ta daga wayar hawwa sallama tayi cikin sanyi murya.

Murmushi jamila tayi"tace to ke banda abunki tunda kinyi nasarar auren shi mu kuma ai sai ki barmu mu huta dashi kafin mu mika maki sauran, cikin tashin hankali tasaki wayar kasa gaba daya ta tarwatse shikuma daidai da fitowarsa yana gyara hannun rigarsa ya jamila rike da wayarsa tana kallon wayar tana murmushi mai hade da mugunta.




Labels:

Monday, February 14, 2022

Tun Ina Karama - 13 to 14


readerglobe.com.ng

           TUN INA KARANA


 Page 13

Bayan mami ta ajiye waya ta daga kai ta kalli yusuf wanda tunda ta fara waya  da Abba yake kallonta zuciyarsa cike da fargaba"mami ce ta katse masu shirun da cewa to yusuf ina fatan dai iyakar matsalar kenan ko.

kuma kunji yadda mukayi da Alhaji ko? to kawai abunda ya kamata kawai kaje ka fara shiri tunda kaga komi yazo cikin sauki in sha Allahu ni daga ban garena banida matsala kuma babu abunda zai gagara kuma idan kana neman wata shawara ko gudunmawa ko kuma wani abunda ya shige maka duhu to kofa a bude to kofa a bude take don ni ba surikarka bace bare kace zakaji kunyata ni uwace diya ba tawa bace ba ga uwarta can itace surikarka wadda naga alama sai kayi da gaske zaka rabata da abunta ta karashe maganar tana dariya cikin zolaya tunda ta lura ya fara nuna mata surutaka ita kuma tafi son yazama free da ita.













Cikin jin dadin maganganun mami gaba dayansu sukayi murmushi umar yace mami godiya muke Allah ya kara girma yasa kifi haka mami gaba daya suka amsa da Amin, yusuf tashi yayi yaje har gaban mami inda take zaune ya durkusa ya dora  hannuwansa kan gwiwarta tare da kwantar da kansa yana jin wani irin son mami a ransa tare da kaunarta a ransa yadda take nuna masa karamci bashi da bakin gode mata sai yanzu yake jin kulu-kulun dake cikin zuciyarsa yake fashewa hawayen farin ciki ne kawai ke zuba daga idanuwansa yana jin wani rahama na sauka aransa mami kasa cewa komi tayi sai ma daga masa kai tayi tana share masa hawayen dake zuba daga idanuwansa tana jin wani tausayin sa da kaunar sa tana kara shiga cikin ranta tana ganin soyayya amma soyayyar yusuf da hawwa Tun tuni yayi mata wuri na musamman arayuwa gaba dayansu birgeni sukeyi kuma yusuf yana son hawwa fiye da tunanin mai karatu haka itama hawwa anata haukan na kuriciya kawai yan uwan taka ne, cikin karfin hali mami tace my own son ina son kazama namiji tsayayye  bana son ka kara  zubar da hawayenka akan matarka wadda itace zabinka bazan so inga mace tana sanya yarona kuka ba gaskiya bazan lamunta ba saboda haka kada in kara ganin haka my son.

Cikin yanayin damuwa ya amsa da to mami insha Allahu na bari amma mami ina son hawwa kowa ma ya yasani amma ummah kullum nuna mani take zata iya rabani da hawwa kuma ni a tunanina babu wanda ya dace da ita kamar ni indai har tana son kwanciyar hankalin mu ni gaskiya bazan iya hkra da ita ba itace mace ta farko dana ji ina kauna tun ban san cewa sonta nakeyi ba saboda haka ina ftn zama da ita arayuwata na har abada.

















Kallon ikon Allah umar yakeyi masa tare da tausaya abokin nasa don ya daina bashi mamaki tausayi yake bashi wanda tun tuni ya fada tarkon son hawwa amma yanayi da irin taurin kai irin na abokin nasa yasa yakasa tantance hakan, duba da yanda yanmata ke bibiyarsa amma yana avoiding dinsu lallai so daban ne Allah bamu masoyan gaskiya Amin, mami ce ta ka tse masu shirun su wanda kowa da abunda yake kitsawa karka damu yusuf ummanka tafi kowa son zamanka da hawwa don na tabbatar babu wanda zata sallama ma kowa hawwa idan ba kai ba don haka ka kwantar da hankalinka babu wata matsala insha Allahu umar ya nisa "yace hakane mami nima abunda nake nuna masa abi komi a hankali haka dai suka ci gaba da maganganunsu da mami da cewar sun bar mata komi tayi masu jagora daga karshe suka tashi suka nufi part din yusuf da yake mallakinsa ne a gidan.

Saboda shima dan gidan ne suna shiga ko ina a gyare tsab ga kamshi yana tashi ko ina na kusuwar dakin saboda mami ba daga baya ba wurin tsabta koda yusuf ba zaune yake ba amma kullum cikin gyaran shi take ko ta gyara da kanta ko kuma su fatima su gyara sbd tace a koda yaushe yana iya shigowa suna shiga umar ya wuce bedroom bai tsaya yin komai ba ya fada toleit  yayi wanka yana fitowa kwanciya yayi akan gadon dakin don ya gaji bai dade kwance ba bacci yayi gaba da shi, shi ko yusuf dama bai shiga ba pallow ya tsaya ya zauna kan kujera sai yanzu ya tuna cewa ya kashe masu wayoyinsu cikin hanzari ya yasa hannunshi aljihun suit dinshi ya dauko wayoyin ya kunna don yasan rigima na can sunayi ita da umma kuka kam ya tabbatar ta sha shi har sai ta ba umma haushi kuma sai yaji ba dadi bai kyauta ba bari ya kunna wayar ya kirata ko kara zolayarta yayi.

Yanayin dalling din no ta bugu biyu aka daga amma yayi mamaki idan dai har itace bazata daga ba har sai ta katsaye ya sake kira kafin ta dauka indai tana fushi dashi sallamar nabila ta katse masa tunani cikin fargaba nabila ta gaishe shi tace bacci takeyi yaya cikin damuwa yace bacci nabila? ki fada mani gaskiya fa yasake tmbayarta? cikin tsoro nabila ta baiyyana mashi komi duk abunda ya faru tace yanzu haka tunda abun ya faru batayi ma kowa maganan, cikin tashin hankali yace wasa nake mata fa? yanzu ina ummah ya tmbaya ta? umma tana part dinta taje ta dauko wani abu cikin hanzari yace to kada ki fada mata munyi waya ma insha Allahu i am my way to katsina, nabila ta amsa da to yaya itama hawwa kada ki sanar da ita daga haka ya kashe wayar yana dana sanin abunda ya aikata "nabila ta sauke ajiyar zuciya taji dadin hakan ko ba komi yar uwarta zata warware ta samu sauki indai yaya ya dawo na tabbatar zatayi kwanan farin ciki batare da damuwa bedroom  din ya shiga yasamu umar  har ya fara bacci cikin damuwa ya tashe shi  tare da sanar masa katsina zasu koma saboda hawwa ba lafiya cikin damuwa umar yace little ba lafiya me yasameta shima ya tambaya cikin rudewa yana kokarin tashi, sai alokacin ne yake fada masa abunda ya aikata.
















Cikin fushi umar yace walhi yusuf baka da tausayi saida ka kara sanya mata wata damuwa wai kai wane irin mutum ne? kullum a irin damuwar sanya ta ciki to ni gaskiya bazan yarda ba arinka yin wannan dani ba.

Wallahi kuma wannan izzar dake bisa kanka garaka sauketa ka tarairayi abunda tuntuni shine zabinka to kana ji kana gani zakayi asara ka daina ganina kowa yana bayanka haka umar ya gama shiri ya yana bambamin fada shidai yusuf bai kara cewa komi ba tunda dai yasan bai kyauta ba umar nagama sanya kayansa yace ma yusuf bani wayata mika mashi yayi batare da yayi mgn ba yace daga yau kada ka kara yi mani irin haka yanzu ummah cewa zatayi hada baki mukayi yana gama fadin haka ya fita yusuf tashi yayi yabi bayansa ya rufe part din aranshi ya ce dole in lallabaka umar suna fitowa part din mami suka shiga suka sameta a falo ita da fatima da ta dawo daga school kenan cikin kulawa tace a'a har  angama hutawar ne mami ta tambayan su.

Ta cigaba da cewa dama yanzu ummi take tmbayar big bros nace kuna ciki kuna hutawa ban ma san yanzu zaku fito ba ko ta karashe magana tana dariya, umar ne yayi saurin cewa mami wani aiki ne ya taso mana yanzu ake neman mu a company baki zamuyi shine muke son juyawa insha Allahu yusuf baiyi zaton abunda umar zaice kenan ba kallonsa kawai yakeyi ajiyar zuciya ya sauke a hankali tare da hamdala  tunda dai umar bai tona masa asiriba  wurin mami fatima ce ta gaishe su tare da cewa nidai banji dadi ba wallahi cikin damuwa ta kara she magana.

Umar yarinyar tana birge sa sai yaji ba dadi saboda tana da hankali kuma shu yawancin zuwan shi kaduna don yazo ya ganta ne shima yaso ace ya kwana amma wannan guy din ya rusa komi amma ba komi yasamu lokacin ya dawo ya ganta ya fadi cikin ransa, mami ce tace idan banda abunki ummi ai zuwan su ba matsala bane ko yaushe zaki iya ganinsu a haka dai sukayi sallama suka rako su har bakin mota mami ta bada sako akawo ma ummah saida suka fita get din gidan ne suka koma ciki mami ta fahiimci dawamuwa a wurin yusuf saboda tasan waye yusuf.
















To haka nan zan makale ko ajikin tayar motar yusuf ne nima in bishi katsina gidan ummah don nasan akwai rigima kwance mai zuwa ya biyoni......?

Page 14

Koda suka kama hanya babu mai maganan cikin su kowa da nasa tunanin arai umar tuki yakeyi amma zuciyarsa fa da tausayin dan uwansa kuma amininsa gaskiya ne yusuf yana tsananin son littile amma ya kamata ya nuna mata ita ce abokiyar rayuwarsa ta har abada amma ba komi zai kara ankarar da shi batare da wata matsalaba, yusuf kuwa irin tashin hankalin da zai tarar yake tunanin fuskanta a haka har suka kusa shiga katsina wajan karfe 8:30 na dare suka shiga cikin katsina umar ne yace to kadai tanaji amsar da zaka ba ummah ko.

Batare da ya kalli yusuf ba yayi magana "haba freind ai bani da wata amsa wacce ta wuce in bata hakuri saboda koma me zance mata ba yarda zatayi dani ba " umar yasake kallonsa yace ni kasan ma babbar damuwata? a'a yusuf ya bashi amsa "to wallahi marin da tayi ma little umar ya fada tare da daukar abun da muhimmanci wanda nidai a tarihin rayuwata ban taba ganin haka ba tsakanin ummah da diyarta amma gashi kayi abunda har haka ta faru tsakaninsu kaga ko dole ummah taji haushinka sosai yusuf duk da ummah itace mahaifiyarka wallahi bazai hana ta hukunta ka ba akan yarinyar nan tunda ummah mace ce mai son gaskiya da rikon amana haka Abba shima kasan kaifi daya ne don haka ina mai shawartar ka da idan Allah ya baka hawwa kada ka jawo wani abunda zaizo yazamar maku matsala saboda ita dai hawwa kai ne zaka dorata akan turbar duk abunda kake so wanda dama tun yarintar ta kaine idonta don haka please ka amshita amatsayin makauniya kaine idonta abunda yasa kaji ina fada maka haka nayi imanin jamila da mahaifiyarta bazasu barku ba amma ya kamata ka daura damarar yaki dasu tsakaninka da iyalinka.

















Gaskiya ne umar yusuf ya fada tare da cewa insha Allahu zanbi shawarar ka nagode da kauna, kafadar shi umar yadan buga yace kai mal meye na godiya bayan biyana zakayi gaba daya suka sa dariya dai dai lokacin suka iso get din gidan su yusuf sunayin horn baba mai gadi ya bude suka shiga ciki tare da gaishe shi ya amsa cikin mutunci suna isa wurin parking sukayi suka fito gaba daya kamar basu da wata damuwa ledar da mami ta basu suba umma ce umar ya dauka tare da cewa to ango shiga gaba cikin zolaya "a a yusuf yace saidai mu jera ka idan ummat ta tashi maido mu sai ta maido mu tare ko haka suka shiga falon gidan tare da sallama Asabe ce cikin falon tana ta faman yima nabila tsiya wai bata da aiki sai nemo girke girken zamani awaya tace suma sai sunyi irin shi maimakon ta nemo na gargajiya, amsa sallamar sukayi tare da yi masu sannu da zuwa kaka Asabe hira kukeyi hakane? yusuf ya tambaya yes wallahi tabashi amsa Allah karami ya hanya ya kuka baro su mamin kaduna.

 Asabe ta tambaya cikin walwala yace lafiya klau suna gaisheku gama wani sako nan ki mika ma umma to in sha Allahu ta amshi ledar dake hannun umar  ta wuce." Umar ne yace ma nabila ina little? cikin jin dadi tace tana daki taki fitowa ummah fa yasake tmbaya tana part dinta tana sallah taba shi amsa."ok yace tare da cewa muje ki rakamu wurin little kafin ummah ta fito to ta amsa tare da mikewa tayi gaba shikam yusuf saurarensu kawai yakeyi hankalinshi na wurin yaga ya little din shi take suna tafiya shima yabi bayansu.


















Kwance take ta juya bayanta in banda hawaye babu abunda ke zuba a idanuwanta wanda sun maki tsayawa sallamar nabila ce tasa ta tasake lafewa agadon jin muryar umar ne da ya kira sunanta little baki da lafiya ne ya tambaya tare isa gaban gadon yasa ta juyo sukayi ido hudu da yusuf dake bayansu cikin azama ta tashi da sauri tayo kan yusuf kallonta umar da nabila sukeyi cikin mamaki ta tana zuwa ta fada jikinshi ta fashe da kuka mai cin ran mai saurare baiyi yunkurin hanata ba ya riketa shima ji yake kamar ya kurma ihu saboda tausayinta "umar ne ya girgiza kai ya kalli nabila allamar su basu wuri ya raba ta gefensu ya fita itama nabila ta bi bayan shi tare da jin dadin samu farin cikin kawarta bayan fitar sune yusuf ya dago ta yace my dear wife, gabanta ne ya fadi cikin sauri ta dago kai ta kalle shi daga mata gira yayi tare da murmushin sa mai tsada ya ce to be insha  Allah kuka ta sake fashewa dashi hankicib ya ciro a aljihunsa ya cigaba da goge mata hawayen dake zuba little ya kirata yace ko baki auren yayanki.

Cikin jin kunya ta juya zata bar wurin saurin riketa yayi  kinga shikenan duk inda zani sai mu tafi tare babu mai hanamu ko? ya tambaya ta rufe fuska tayi tace bacewa kayi baka kara dawowa gidan nan ba  haba little ni na isa wasa fa nayi maki turo baki tayi tace shine kasa har ummah ta mareni ta karashe magana hawaye na zubar mata kuma har yanzu fushi takeyi dani matsawa yayi ya zaunar da ita kan gado shima ya zauna yana jin wani yanayi na da ban dan gane da ita shiyasa yayi dabarar raba jikinsu ya zaunar da ita  cikin kulawa yace babu abunda zai rabani dake hawwa kuma me yasa kika ce ma ummah bata son ki? ai kinga dole ranta y baci don haka mu duka munyi laifi ya kamata muba umma hakuri kuma koda wasa kada ki kara fadar haka kinji ko? yanzu kinga da Abba ya dawo maganar auren mu za ayi kinga ai gidana zankai ki saidai ki rinka zuwa kina gaisheta ko? cikin jin kunya nace kullum ko.

Dariya yayi yace haka kike son ko? Yes na amsa mashi yace good, Agogon ahannusa ya duba yace bari inje wurin umar daga nan mu gaisa da umma don banganta ba nima mikewa nayi nace falon zani, muna fita muka samesu pallow gaba daya bayan umar ya gama ba ummah hakuri tare da ban baki kuma da kara jaddada mata son da yusuf yakeyi ma hawwa dama kuma Abba ya kirata tunda sukayi magana da mami ya fadi mata komi ta kuma yarda hakama mami ta kara kiranta ta bata baki da lallashi don haka zuciyarta fes ta daina jin haushin yusuf tuntuni haka ma hawwa bata jin haushinta kawai dai tausayin yarinyar takeyi dakuma data sanin marin datayi mata bawai fushi takeyi da itaba kawai kunyar ta takeji koba komi ai matar danta ce kuma son da take ma danta ne yaja ta fada mata haka.

















Tana cikin wannan tunanin ne suka fito gaba daya cikin jin dadin ganinsu "ummah tace to uban yan rashin kunya kaje ka taho da ita ko? ai ganin yanayin ummah yasan ta sako baiyai wata wata ba yaje gabanta yana kwasan gaisuwa da tuba haka su Asabe da umar nabila sukaita dariya niko inda nake tsaye ban kara motsi ba jinayi ummah tace auta duk da yayan naki ya dawo fushi kike dani kuma? rufe fuskata nayi na karaso wurinta na kwantar da kaina a cinyarta nace umma nima na tuba bazan kara ba shit naga ta dora hannunta abakina tace kada in karajin haka ya wuce ta kalli yusuf ta dungure shi tace tashi kabani wuri ja iri mara kunya haka ya tashi yana sosa keya umar yayi ma su umma sallama don dare ya farayi kuma yace ma yusuf dama gida zai wuce haka suka fita suna dariya, bayan sun fita ne umar yace to mun godema Allah da komi yazo cikin sauki  haka ya rakashi yace saidai ya dauki mota shi bazai raka shi ba don ya gaji dariya umar yayi a amshi key din ya shiga ya daga masa hannu ya fita ya wuce gida.

Yusuf na komawa ciki yasamu falon ba kowa sai TV shi kadai yana ta yi murmushi yayi yaje ya kashe tv ya kashe wutar falon shima ya wuce part din shi cike da farin ciki da jin dadi aransa...?

Labels:

Friday, February 11, 2022

Tun Ina Karama 11to 12



readerglobe.com.ng
      

              TUN INA KARAMA

Page 11

 Koda ya wuce daki yana shiga ya cire kayan jikin shi ya wuce toleit yayi wanka, wanda ya zame mashi jiki duk idan zai kwanta sai yayi wanka, haka ya gama ya fito daure da towel ajikinsa yana daure da daya yana kuma tsane jikinsa da dayan saida ya gama goge jikinsa sanna ya dauko mai lotion din shi mai dadi da laushi yabi jikin sa ko ina ya shafa sanna ya dauko spray dinsa na jiki ya pesa ko ina haka ya gama shirinsa na bacci ya dauki wasu kaya T-shit fara da shot nick yasanya ya dauko laptop dinshi ya dawo pallow ya zauna da niyyar duba wani aiki da yake son kammalawa amma abun ya gagaresa gaba daya ji yayi baya iya aiwatar da komi, haka ya tashi yakoma cikin bedroom din sa ya kwanta ba don yana jin dadi ba.
















Tunanin kawai yakeyi aransa ina zai samu mafita? yasan dai umma ba sauraren, gaskiya dana bi shawarar Abba dayace in fito ayi mani aure da hawwa da haka bata faru ba gashi tun ba'aje ko ina ba abubuwa na shirin lalacewa, naso in barta ta fara karatu domin ta kara samun wayewa ne amma kash, kishinta bazai barni ba ina sonta itace mace ta farko dana ke jinta araina amma bata sani ba ina ganin tayi kankanta da zan nuna mata wacece ita agareni.don har yanzu kallon dan uwanta takeyi mani na jini ba wai ta fahimci sona take ba, gaskiya nayi kuskure yakamata hawwa ta san tun tana karama nake dakon sonta. 

Kuma ai ina nuna mata banbanci tsakaninta dasu nabila  da nafisa kuma me yasa dana tafi india kullum mukayi waya sai tayi kuka wai in dawo kuma umma tana fadi mani in rike alkawari kada in yarda wata mace ta shiga rayuwata bayan hawwa don ta lura hawwa akwai soyayyata mai tsanani atare da ita gaskiya akwai  sona ranta saidai bata fahimci sona take ba, haka dole ya samu mafitar cewa mami ce kadai zata nuna ma Abba ya amince cikin sauri ayi auren nan namu.dole ne gobe insha Allahu inje kaduna in samu mami da maganar.haka bacci barawo yayi gaba da shi, itama hawwa da nabila haka suka shiga daki tare da tunani kala kala  wanda mamaki ya hana su kwanciya kowa da abunda yake tsakawa akan abunda ya faru, haka nabila ta zaunar da hawwa bakin gado itama ta zauna cikin damuwa"ta dafa kafadarta tace hawwa kiyi hkr insha Allahu komi zaiyi daidai amma ki bari kawai koma waye yayi mana wannan abu Allah zai tona masa asiri"cikin kuka nace ni wallahi nabila yanda naga yayana ya dauki abun ne tsoro ya kamani yanzu idan har Abbanah yaga wannan picture din ai na shiga uku nabila"nabila tace kema kinsan yaya bazaiyi haka ba kawai dai abunda na lura kishi ne kawai ya ruda yaya, cikin hanzari hawwa ta daga kai ta kai dubanta ga nabila "tace kishi kuma? jinjina mata kai nabila tayi alamar gaskiya ne " to ni sbd me zaiyi kishina? saboda yana sonki to ai kuma yana sonku A a hawwa yana mana so na yan uwantaka ne amma ke soyayyace tsakaninki dashi."haba nabila ni bai taba cewa yana sona ba ai ba sai yace ba mu da muke tare daku mun gane ai juya wa nayi na kwanta nace bar maganar nan saida safe.

















Haka muka tashi da asuba mukayi sallah da addu'oin mu tare da tilawar alkur'ni mai girma, wanda dama mun saba saida gari ya fara wayewa muka tashi, na kalli nabila nace mata sister zan dan koma in kwanta don kaina ke dan ciwa ok ba damuwa tace ki kwanta ki huta ni zanje in taya Asabe break, to shikenan nace na koma na kwanta.nabila tana shiga sashen umma ta shiga dakin tare da sallama, umma tana hada wasu kaya da zatayi amfani dasu ta juyo ta amsa ma nabila sallam cikin fara' da kulawa nabila har kasa ta tsugunna ta gaishe da umma bayan sun gama gaisawa na ta tambaya hawwa ko lafiya nabila ta amsa da bacci ne ta koma ta kwanta"umma tace to ba damuwa kema ki koma ki kwanta mana a a ummah zan taya Asabe ne break to shikenan ki sameta kichen din, yaya yusuf koda ya tashi da asuba yaje masallaci ya dawo ya gama abunda yakeyi ya shirya tsab tunda ya gama yanke hukuncin tafiya wurin mami kaduna, bayan ya gama ne ya fito ya wuce part din ummah ya shiga dakinta tare da sallama ta amsa masa ba yabo ba fallasa bayan sun gaisa ne yake sheda mata tafiyar da zaiyi kaduna, hmmm kawai tace tare da fadin Allah ya tsare hanya yasa a adawo lafiya.

Amin ya amsa mata tare da jin darin addu'arta gareshi, saboda duk fushin da ummah tayi bata fasa yima yaranta addu'a haka ya tashi duk da baida wata walwala amma yaji ranshi ya fara sanyi, bayan ya futa ta girgiza kai aranta tace zan nuna maka darajarta kafin in tabbatar maka da aurenta bazan bari ka rasata don ita ta dace da rayuwarka insha Allahu.bayan ya fita yaje wurin motarsa tare da budewa ya saka jakar laptop dinsa ya shiga motarsa tare da Addu'a yayi rivos ya nufi get baba ya bude masa tare da ftn alhairi ya amsa da amin Yana fita bai zame ko ina ba sai wurin umar, to freind dama shiyasa nace maka indai har zaka saurari jamila to zata samu galaba akanka yanzu kai ka yarda da wannan picture din? da har zaka tada hankalinka? umar yace ni dai ban yarda ba walhi amma kuma auren naku shi zafi tun wuri kafin wannan shidaniyar ta lalata komi ya kamata ka baiyana ma hawwa tun tana karama kake kaunarta simple.




















Yusuf ya sauke ajiyar zuciya tare da kallon agogon hannunsa yace yakamata mu wuce ko?"umar ya daga kai alamar eh haka suka fito daga part din umar  inada suka samu Ammi a falon gidan su umar suka gaisheta cikin girmamawa Ammi tace yusuf yasu hajaya ya amsa da lafiya klau Ammi "to masha Allah Allah ya taimaka suka amsa da Amin suka mike tsaye zasu tafi umar yace Ammi zamuje kaduna sai yanda ta yiwu  to ba komi Allah yasa adawo lafiya  amin suka amsa suka fita tabi su da kallo tana jin dadin alakarsu sosai haka suka shiga motarsu suka fita umar na tuki sai kaduna garin gwamna sai muce Allah yasa a dace yusuf.

Bayan na tashi wurin karfe 10:30 sbd babu wanda ya tasheni saka makon umma tace abarni in huta, ina tashi da addu'a bakina tare da salati na mike na shiga toleit bayi wanka  na fito na shafa mai  ajikina tare da spray masu dadi ina cikin bude drawer ne in dauko rigar da zan sanya sai wata leda ta fado ina kai hannuna zan dauka gabana ya yanke ya fadi cikin sauri naje wurin window na yaye labulan inda yake parking babu motarsa ya salam!ina ka tafi bayan kace yau zamu bude wannan ledar yaya? why kayi avoiding me?

To fa yanzu aka fara wasan fa menene burin jamila yaya hawwa zata dauki aurenta da yusuf? wace irin kalubale ke tare da rayuwarsu? to koma me kenan mujira dawowar Abba, nagode da kauna masu biyoni a picture suna nuna mani soyayyarsu da littafina mai suna tun ina karama insha Allahu  nima ina akai aku don jin dadinku.

Page 12

Ban san lakacin da hawaye suka zubo mani ba nayi sauri na nasaki labulen na koma wurin drawer na maida ledar da ban san menene ciki ba nace nima bazan bude ba har sai idan ya daina fushi dani haka na shirya cikin doguwar rigata ja mai stone agaban ta na dauki vell dinta na saka powder kawai nasa batare danayi make up ba haka na sanya takalmina simple na fito nasame su su duka gidan suna falo ummah da Asabe da nabila Asabe mai aikinmu ce amma mun dauketa kamar kaka saboda shakuwa dakuma kirkin matar shiyasa ta zama tamkar yar uwa ta jini da yanda ta dauki umma shiyasa umma ta jata ajikinta sosai gani na kowa da murmushi a fuskarsa  umma ko cikin ranta cewa tayi masha Allah yayi hallita wurin please yusuf ya tashi hankalinsa don hawwa mace ce kyaunta yanzu yake kara fitowa sosai isowa nayi na zauna kusa da ummah na dora kaina bisa kafadarta shi ya dawo da ita tunaninta nace ummatah ina kwana lafiya klau ta amsa tare da cewa ya ciwon kan naki ya bar ciwo ko?na amsa da eh ummatah ya bar ciwon kafin mu kara magana nabila tace ai sai ki tashi kije kiyi break kike ta wani shishigema ummah na dan harareta to yar sa ido.
















Dariya su ummah sukayi mana na kalli Asabe nace kakas ina kwana daftn dai kinyi mani kunun gyada kwarai kuwa autar hajiya nayi maki , "ummah ta kalleni cikin kulawa tace tashi kije daning kiyi break dinki ke dai dama ya rage na amsa to tare da mikewa tsaye na nufi daning ina zama na zuba abunda zanci na gama na dawo cikinsu hira sukeyi ina jefa nasu baki jefi jefi amma bawai don ina fahimtarsu ba hankalina gaba daya yana wurin yaya yusuf tunda ya saba mani idan har zai fita bai ganni ba to zaiyi mani text " kamar haka sleeping girl in kin tashi ki nemi yayanki yana son jin muryar littel din gidan su.

Na kanyi dariya in kirashi ya gama tsokanata mu rabu cikin annashuwa saboda yusuf mutum ne mai son tsokana, to amma yau shiru kuma banji ummah tace komi ba.hmm nasan fushi yakeyi dani, amma fa duk mai son hadani da yayana bazan yafe masa ba. Duk abunda nakeyi nabila na lura dani kuma tana tausaya mani tunda naki yarda da cewa soyayyace tsakanina da yaya yusuf, lokaci nata ja naji shirun tayi yawa wajan 11:30 kawai na yanke shawarar yi mashi text haka kuwa akayi"sweet brother don Allah kadaina fushi littel sister dinka please haka kawai nace masa na tura masa ina gamawa na dora wayata akan kijina na lumshe idanuwa na kamar mai bacci Dai dai zasu shiga jaji wayar shi yaji alamar shigiwar text ya dauka ya duba sai umar yaga yana murmushi cikin zolaya umar yace little dance ko.

















Ya jinjina kai alamar yes, umar yayi dariya bai dai ce komi ba, reply ya bata kamar haka. (sorry littel sister ummanki tana sonki da yawa bazata bari in rinka fahimtar dake gaskiya ba don haka nina tafi kaduna wurin mamita sai Abba ya dawo zan dawo gidanku an good luck all ur best littel i miss you too) idona lumshe kamar mai bacci naji shigowar sako cikin hanzari na bude amma abunda nagani ne yasani mikewa tsaye tare da fadin what! da karfi na fashe da kuka cin ta shin hankali kowa ya ya taso gareni walhi umma kadunanan bazan zauna ba nima yaya yace ba zai dawoba nima can zan koma ya za'ayi a rabani dashi umma ya zaki barshi yabar gidanmu baki hana shi tafiya ba, tunda na fara magana cikin kuka kowa kallona yakeyi  suna ma kasa cewa komi, nabila ce ta matso ta dafani tace wai hawwa me ya farune haka? ki sakeni nabila nima binshi zanyi umma bata sona tunda har ta barshi ya tafi wayyo Allah zan mutu, ran umma yayi mugun baci da jin kalamin dake fitowa daga bakina hankalinta ya tashi wai bata sona yau ita hawwa take fadi ma haka lallai dole ta koya mata hankali don gaba.bata san lkcn da ta daga hannu ba ta dauketa da mari ba ta sake dauke ta da mari akaro na biyu, kowa na wurin saida suka tsorata  ni ko wata juwa nagani tana dibana wanna shine tarihin arayuwata wanda umma ta dora hannunta akaina.

Ban san lokacin dana daina ganin komi ba saidai jina akayi jim a kasa warwas cikin tashin gaba daya sukayo kaina suna salati umma cikin rudewa ta kamani tana girgizawa cikin rudewa take kiran sunana hawwa ki tashi walhi bazan yafe ma kaina ba idan wani abu yasameki, nabila ma kuka takeyi Asabe ce dabara ta fado mata ta nufi wurin frige ta dako ruwa mai sanyi ta balle gorar ruwan ta watsa mata cikin hukuncin Allah tayi ajiyar zuciya umma tace ma Asabe su kamani su dora ni bisa kujera nabila ta zauna kusa dani umma ta dauko wayarta ta nemi layin amma a kashe ta nemi na umar shima akashe cikin ranta tace lallai yusuf dani kake magana bazan saurara maka ba.yanda Asabe taga umma cikin damuwa tace"hajiya ki kwantar da hankali tunda tasamu bacci data tashi zata warware.


















Umma tace Allah yasa Amin suka amsa gaba daya shi kam yusuf yana gama tura mata text din ya kashe wayar shi cikin hikima ya amshi wayar umar shima ya kasheta batare da umar ya fahimta ba, koda suka shiga kaduna basu tsaya ko ina ba sai unguwar sarki gidan mami suna zuwa saka makon suma yan gidan ne mai gadi ya bude masu get suka shiga sukayi parking gaba daya suka fito daga mota suka nufi cikin gidan, mami na kichen taji kamar muryar yusuf na sallama cikin sauri ta fito zuwa falo tana shiga ta gansu zaune cikin fara'a tace aaa bakin nan kun iya bazata daga ina haka cikin jin dadi yusuf ya ce mami daga gida umar yace mami dan lelenki ne yace ya sai yaga maminshi.

Nima yana raina nan ta zauna suka gaisa cikin girmamawa tare da tambayar yan gida, bayan sun gama gaisawane yusuf yace mami coffee  za a bani tace to ba matsala bari in hada maku kalaci kafin in gama abincin rana dama nasan wanan tafiyar ai bakuyi break ba umar yace ai mami bai bari ba mun yi break tana dariya ta tashi ta nufi kichen ta hada masu komi ta dawo daning ta shirya masu, bayan su gama ne suka dawo wurin inda take  zaune  umar yace mami da dawata magana muka zo maki mami tace haba koda naji to ina saurarenku ya akayi.






















Umar ya gaya mata komi yusuf kansa na kasa don kunyar mami yaji sosai Mami tace ba damuwa barima in kira Alhaji ku kwantar da hankalinku  komi zaiyi daidai insha Allahu, mami ta daga waya ta kira Abba bugu daya ya dauka mami ta gaishe shi cikin girmamawa sannan yace maryam lafiya dai ko? cikin girmamawa tace yaya lafiya klau dama wata yar alfarma nake nema wurinka game da yarona yusuf takarashe magana cikin dariya cikin kulawa yace kamar me fa ki fadi ba abunda zai gagara ai in sha Allahu, nan mami ta zaiyyana mashi komi cikin fahimta kuma ya fahimce ta tare dayi mata alkawarin next week zai dawo daga malaisia in ya dawo za'ayi komi agama insha Allahu ta gaya ma yusuf yafara shirye shirye shi ma da yan uwanta aba kowa hakkinsa, mami tace nagode yaya Allah ya kara girma ya amsa da Amin sukayi sallama.

Bazan fasa godiya ba gareku masoyan wannan littafi nawa na tun ina karama ina jin dadin yanda kuke nuna mani kauna nima ina yinku irin sosai da sosai din nan.

Labels: