Kasha Labari, Ko Kisha Labari (Burin Raina Daga 31-40)
BURIN RAINA DAGA (31 ZUWA 40)
Ban kara bari mun hadu dashi ba tun daga ranar saboda wata kunyar shi da naji ina yi ban san da wane ido zan dube shi ba, ko bayan nan ina tsoron abinda ka je yazo, kar inje ya yaudareni da ire-iren wadannan abubuwan ya jefa ni a kogin nadama in rasa mai fito dani. Amma fa zuciyata na matukar azabtuwa da wannan tsattsauran hukunci nawa.
Yau har na kwanta da dare naji yunwa ta addabeni don banyi dinner ba, nayi juyi akan gado tare da jan tsaki, ina bukatar nayi barci da wuri sbd gobe laccar karfe bakwai gareni. Cikina ya cigaba da kugi ba shiri na mike na nufi kicin, fridge na bude na samu snacks nayi ta durawa da lemu har sai da naji nayi kat! Madarar hollandia mai flavour din strawberry na dauko tayi sanyi karara na 6incire hancin.., juyowar da zanyi nayi tozali dashi jingine a kofar kicin din hannayenshi saye ckn aljihun wandon jeans dinshi yana ta doko min wannan tsadadden murmushin, na dan kallo shi a kaikaice, madarar na kai bakina na dan kurba. Kallo yake bi na dashi tun daga sama har kasa. Sanye nake da wando 3-quarter da wata er feleliyar riga mai gajeren hannu, na raba gashin kaina gida biyu na kitse shi ya sauka akan kafaduna.
Kallon nashi yayi yawa, nace Malam lafiya? Ni pa va TV bace! Daga kafada yayi tare da daga gira daya, "u look sexy babe!" Dai dai na kai kwalin madarar bakina, nan take na kware na shiga tari ba kakkautawa. Madarar dake ckn bakina data ckn kwalin duk suka zubo suka jika min gaban riga, ya matso ckn sauri yana dan bubbuga baya na a hankali "sorry!" Kawai yake nanatawa har na daina tarin. Tissue ya miko min na amsa ina goge bakina ina harararshi, shi kuma ya dinga jefa min wani irin hargitsattsen kallo mai dauke da ma'anoni yana murmushi. Ratsawa nayi ta gefenshi zan wuce yace look! Na juyo ina harararshi, tissue ya sake miko min yace here. Yana nuna min wuyana, sai lokacin na ga yadda madarar ta jika min wuya da saman kirji, gashi dama idan xan kwanta bana saka brazier nonuwana sun fito sharr a ckn rigar saboda lema, ba mamaki dalilin kallon da yake ta watsa min kenan tun dazu. A kunyace na mika hannu nufina ya bani, murya can kasa yace "nooo.let me!".
Ya matso gab dani sosai har yatsun kafarshi na gugan nawa, kasancewar Nowfal mai tsayi ne duk da nima dai ba laifi ina da tsayin amma a kirjin shi na tsaya, faffadan kirjin nashi ya mamaye fuskata bana ganin komi sai shi. Na dago ido a nutse ina kallonshi shima ni din yake kallo, jikina ya shiga rawa sosai jin yadda yake shafar wuyana, yasa tissue din yana gogewa a hankali. Ina jin lokacin da tissue din hannunshi ya subuce daga hannunshi, ya dinga shafar wuyana yana yin kasa har ya zura hannunshi ckn rigata! Wata irin ajiyar zuciya na saki tare da runtse idanuna da sauri, wani irin yummmm! na dinga ji a tsakiyar kaina jikina ya dinga rawa fiye da dazu. Bai kula ba ya cigaba da murzar na fulanina kamar wanda yake murzar fulawa, a hankali numfashinshi ke sauka a goshina da sauri da sauri, wani abu na ji yana gudu yana fita min daga jiki, ban iya tabuka komi ba haka na barshi ya dinga nanikata.
Kafafuna sunyi sanyin da suka gaza daukata, na tafi sululuuu na dire bisa gwiwata, a hakan ya biyo ni ya dinga lasar wuyana kamar wani tsohon maye... Sai lokacin na samu hankalina ya dawo jikina cikin sauri na ture shi na mike da kyar nake daga kafata na shige daki, na maida kofar na datse da makulli.
SERHIBAH
Kan gado na fada a rub da ciki nayi shiruu gabadaya kwakwalwata ta dauke aiki, kwata-kwata ma na rasa wane kalar tunani zanyi. Na share fiye da mintuna ashirin ckn wannan halin. Daga can karkashin pillow wayata ta dauki vibration, tayi har ta katse ban dauka ba. Bayan kamar minti biyu aka sake kira, wannan karon a matukar kasalance na mika hannu na dauka, ganin sunan Iftihal sai naji wata faduwar gaba. Sai da na saita muryata sannan na dauki kiran, yanayin muryarta kamar na wanda ya shaki kuka, gabana ya sake bugawa da karfi. Tun kafin mu gama gaisawa na katse ta a kagauce, "Anti Iftihal lafiya?" Ina jin sautin murmushin data saki mai kama da yake tace Lafiya lau Ummul, me kika gani? Nayi dummm sam ban yarda da ita ba, nace kashe wayar zan kira ki yanzu.
Na xauna sosai na danna mata video call ta dauka, ido na zura mata a tsorace ina kallonta kamar wata sabuwar halitta, tayi baki ta rame fuskar nan duk ta yamutse kamar ba Iftihal er kwalisar dana sani ba. Iftihal da ko a zamanin 'yammatancinta ba zaka taba ganin fuskarta babu janbaki ba da hoda ba, sau tari ko kwanciya za tayi sai ta janyo janbaki ta shafa ta murje fuska da soso amma yau itace tayi wani kozai-kozai da ita, fuskarta duk shacin hawaye. Take naji hankalina ya matukar tashi, nace Anti Iftihal me ya sameki? Kin yi rashin lafiya ne ban sani ba? Ta girgiza kai, nace to me aka miki? Me ya faru? Kin kuwa ga yadda kika rame?? Sai ta fashe da kuka! Nayi sototo ina kallonta!
Kuka take bilhakki kamar wadda ake zare mata rai, kwalla ta ciko idona na shiga bata baki har ta sassauto tayi shiru sai ajiyar numfashi da take yi, na sanyaya murya sosai ckn sigar lallashi nace "Anti Iftihal don Allah ki fada min abnd ke damunki, nayi miki alkawarin tsayawa tsayin daka wajen ganin na warware miki ko ma menene". Ta kalloni da idanunta da suka yi jawur tace "Ummul, ina cikin damuwa. Hakika Mus'ab yayi gaskiya da yace kowa ya hau motar kwadayi zata sauke shi a tashar wulakanci da dana sani da bata da keya!" Ckn mamaki nace Iftihal waye Mus'ab kuma? Ta kara jan majina tace "Mus'ab, tsohon saurayina ne da ya sha fafutuka a kaina sosai. Ya narkar da kudi sosai wajen nemar min makaranta ya kuma dauke mun duk wata hidima ta makaranta. Kwatsam ranar nan muka hadu da Saddam, nan ya shiga shiga mun dawainiya da kudi kamar bai san zafinsu ba idanuna suka rufe na juyawa Mus'ab baya.
Ina dakina na baza takardu da mathematical sets ina ta fama da zane a daren ranar, kaina ya matukar daukar caji. Idan zanen ya kakare min na kan tsaya na kur6i lemun dake gefena ko kuma in bi sautin wakokin dake tashi daga ckn mp3 in ci gaba.
Wayana ne ta shiga ruri, na ja tsaki a hankali na duba agogo karfe sha daya da en mintuna. Wayar na janyo na duba ganin bakuwar number yasa na maida wayar ma'ajinta, tana katsewa aka sake kira, a dan tunzure na dauka na kara a kunnena, "hellow??" Suman zaune nayi lokacin da na jiyo muryarshi "Qanwata??!"
Na samu da kyar na tattaro nutsuwata na furta a hankali "Ya Mujahid?" Yace "yes! Woahh, ashe baki manta da ni ba qanwata?" Na dan saki murmushi nace ni na isa in manta da Yayana? Shima murmushin ya saki yace "gaskiya kam. Ya maigidan naki" Gabana ya fadi na tuna akwai pa igiyar wani a kaina, nace "Yaya lafiya ka kira da wannan daren?" Ajiyar zuciya ya saki yace komi lafiya lau, kawai na kira in gaisheki ne in kuma ji ya zancen fitowarki ya kaya!". Gabana ya dan fadi nace meaning" Dariya yayi yace "kina zaton ban san auren auren shekara biyu ba kika yi? To naga lokaci ya kusa shiyasa na kasa daurewa na kira ki inji kwanan zancen.
Mamaki ya matukar kamani, nace hw comes. Ta yaya aka yi ka sani, " Yayi shiru na dan lokaci kafin yace. "Da farko dai am very sorry akan abnd nayi miki. Na rantse miki da Allah Ummul banyi haka dan bana sonki ko in tozartaki ba, at that time bani da yadda zanyi ne shiyasa. Sakamakon gini da na daukarwa kaina a dabarata inyi sauri in gama ta yadda idan aurenmu ya matso ba zan takura ba, hakane yasa na fara amsar bashin buhun sumunti a wajen wani avokina bayan munyi yarjejeniya dashi kan cewa zan dinga biyanshi a hankali, amma sai da aka kusa kammala gini kawai ranar nan sai mutumin nan yace yana bukatar in hada mishi duk kudinshi ckn sati guda idan ba haka ba xai kaini kotu. Hankalina ya tashi Ummul, makudan kudadene ban san ina zan samo su ba. Haka dai na shiga fadi tashi da buga-bugar neman kudin amma a banza, ko kwatan kwatan su ban tara ba.
Ina cikin wannan halin ne Mamanku tazo ta sameni tace idan na yarda zata bani kudin da zan biya bashi na dasu, na kammala gini na har ma na ja jari da sauran idan na yarda na bata aronki na shekara biyu! Nace kamar ya? Tace auren shekara biyu ne zata miki tace wanda zaki aura din yayi alkawarin yadda ya dauke ki haka zai maido ki saboda yadda baki son shi shima baya sonki, idan na amince ga kudin zata cake min. Da farko sai naki amincewa, amma bayan kwana biyu da naga uwar bari ba shiri na nemota.... Bansan nayi kuskure ba sai bayan auren, zuciyata ta gaza samun nutsuwa da sukuni wallahi har zuwa yanzu da muke wayar nan dake Ummul zuciyata bata bar tunaninki da kewar ki ba. I admit that nayi kuskure, but plssss kiyi duba da halin da zuciyata take a yanzu ki tausaya min ki yafe min, ki taimakeni ki dawo gare ni, Ummul!.
BURIN RAINA (35)
Murmushi na saki mai tsananin ciwo, yayin da can kasan zuciyata ke wani irin suya lallai ma dan adam! Nace "Yaya ban san tsananin son da kake min ya kai har ka sadaukar dani akan abin duniya ba, sai yanzun na tabbatar da kalar son da ka dade kana ikirarin kana yi min a da, ashe....." Maganar ta kakare min, sai nayi shiru kawai ina jin wani radadi na ratsa zuciyata. Ashe ni haukan banza nake yi da har zuwa lokacin nake cewa Mama bata san komi akan aurena na sharadi ba, zuciyata na ce min rashin son da Mama ke yi mun bai kai munzalin da zata yi wasa da rayuwata har ma da zuciyata ba, ashe ni shirmen banza nake, ashe yaudarar kaina kawai nake yi. Mama ce da kanta ta shirya tarwatsa min rayuwa, itace ta hada auren da kanta ma ashe.
Washegari rass na tashi ba kamar jiya ba da har jiri ke kwasata idan ina tafiya. Nayi wankana na shirya tsab na fito zanje school, yana falon akan dinning yana break nabi ta gabanshi na wuce ko kallon inda yake banyi ba, kallo kawai ya bini dashi yana dariya.
Da dare ina falo ina kallon tashar AD, suna ta nuno sabbin tsarin gine-gine da suka fiddo na wannan shekarar, hankalina ya nutsa wajen sosai ji nake kamar in shige cikin TVn. Wajen karfe goma ya turo kofar dakin ya shigo koh daga ina yake? Lokacin sun gama shirin da suke ina zaune ne kawai muna waya da Mubarack. Dakinshi ya wuce bayan kamar minti uku ya fito a shiryanshi tsab cikin shigar barci, ya xauna a kujerar dake gefena. Muka yi sallama da Mubarack yana jaddada min in mika gaisuwarshi wajen babban yayanshi na ajiye kan wayar, na dubeshi a yatsine nace ana gaishe ka, ya kallon waye? Sai da na dan ja fasali sannan na amsa "Mubarack!" nan da nan fuskarshi ta hade, "waye kuma Mubarack?" nayi banza na kyaleshi don kuwa mugun haushin sa nake ji, yace ina tambayarki? Cikin yatsine nace ban sani ba! Ya kama bakina ya murde, naji kamar in saki fitsari don azaba yace wae me yasa kika raina ni ne Ummul? Waye Mubarack?! Ya fada cikin tsawa. Nace Qane na ne!" ya sake ni ya koma kan kujerar ya zauna "u should've said it earlier. So yah jikin naki enmatanah?".
Wata harara dana dago ina watsa mai, sai dai muna hada ido dashi naji jikina yayi sanyi, Nowfal yana da wani irin tasiri a raina da ko nayi niyar yi mishi dibar snarls sai in kasa, yanzun ma hakan ce ta faru, ji nayi kamar an dauke mun maganar sai kawai na cuno baki na kawar da kaina gefe. Ya dube ni, "wae don Allah wannan hade fuskar da rashin kunyar na meye?"
Dama mai neman kuka ne aka jefe shi da dunkulen kashin awaki, nan da nan sai hawaye sharrr! Hankalinshi ya tashi ya dafa ni yana lallashina, hannunshi na buge daga kafadata, cikin kuka nace "dama dole ka tambayeni meye tunda kai ka manta da abinda ka min, ka cuce ni, ka raba ni da abin tinkahona bayan kasan ba zama zaka yi dani ba wata xaka sake aurowa ni kuma ka kyaleni, "na leads cikin shessheka.
Kai ya sadda zufa tana yanko mishi ta ko'ina, farinciki ya cika min zuciya nayi shiru ina kallonshi ina sauraren yace ai ba zai rabu dani yanzu ba, ba zai iya rabuwa dani ba!.
Yace "Ummul look, m sorry abt yesterday's incident, I jst culdnt' controlled myself ne shi yasa, dan Allah kiyi hakuri. Idan ta kama har shi wanda zaki aura din zan iya samun shi in mishi bayanin ba laifin ki bane. Tsakaninshi da Allah yake magana, from the button of his heart, raina ya baci naji zuciyata ta karye. Kallonshi nake kwalla na kwararo min, yana tsammanin saboda Mujahid ne nake ta wannan abun? Yana tunanin saboda na damu da abinda zai faru ne nake ta wannan abun. Bai san cewa ko da ace ya sake ni din ba (abinda bana fata) ba xan taba iya komawa Mujahid ba, ya riga yayi wasa da damar shi tun farko, ko abinda nace mishi jiya ba wai ya kai har zuciyata bane kawai dai don bana son jan hirar tayi tsawo ne shiyasa duk da dai yes, nasan na yafe mishi abinda ya min, amma ba zan taba aurenshi ba.
Nowfal bai san cewa saboda na nuna masa muhimmancina yaji cewa yana bukatar ya rayu dani yanzu ba ne nake yin hakan ba? Kenan dai har zuwa yanzu bashi da wani canjin ra'ayi? Bashi da bukatar zama dani kenan. Wani irin kuka na sake barkewa dashi na tashi da gudu na tafi daki na rufo kofa, hannu kawai ya dafe akai ya rasa abinda ke yi mai dadi.
Kuka na shaka son raina har sai da naji kaina na sara min sannan na hakura, na fara lallamin zuciyata da daukar alkawarin tursasawa raina nayi overcoming son shi dake zuciyata tunda shi babu birbishin sona a ranshi, Allah yana kallo nayi iyaka bakin kokarina a matsayina na mace, ba wani step da zan kara dauka na kara kusanta kaina dashi, zan tsaya anan kawai duk abnd ma ya faru yana cikin kaddarar rayuwata ne, bazan kara blaming kowa ba cikin wannan lamarin. Washegari tun kafin ya fito na wuce makaranta, haka da yamma ma ina dawowa na dauki duk abinda nasan zan bukata na shige dakina na kulle. Ina jin da ya dawo yayi ta knocking nayi kunnen uwar shegu dashi.
Kwana biyu muna wannan wasan buyar, duk wata hanya da nasan zata sadani dashi na rufe ta bam. Hankalinshi yayi koluluwar tashi, duk yadda yaso ya kauda kai shima ya nuna hakan bai dame shi ba abin yaci tura. Duk da yana ganin hanyar dana dauka itace hanya mafi sauki da zamu saba da ita yadda ko bayan rabuwarmu zuciyoyinmu ba xasu cutu ba, amma daga can kasan xuciyarshi hukuncin dana yanke yana matukar kona masa rai.
Yau ma tun da duku-duku na shirya, na bude kofar dakina na fito rataye da jaka ina gyara hannun hijabina. Tsaye yake a kofar dakin ya rungume hannu a kirji ya zubawa kofar dakin nawa idanu, yana ganin na fito ya tunkaro ni. Na tsaya kamar wadda aka kafe ina kallonshi. Hannuna ya kama ya ja ni zuwa dakinsa, ni kuwa kamar wata rakuma haka na bi bayanshi. Ya zaunar dani a gefen gado shima ya xauna, idanu ya zuba min. Na sadda kaina kasa yayin da hawaye suka ciko min ido. Yayi gyaran murya ya kira sunana a sanyaye, na dago na kalleshi, murmushi ya sakar min yace "plssss let's all be sincere, laifin da na miki ne yasa kike fushi dani ko me? Idan shine ai na baki hakuri, ko baki hakura bane? Idan baki hakura ba tell me, m ready to do anything that will make ur hrt feel at ease, huhhh? Ki fada min, but please ki daina wannan fushin, baki san ya nake ji a raina ba wallahi" na kalleshi na danyi murmushi nace "kake ji a ranka? Kace let's be sincere ba.
Karar da wayarshi yake yi ne ya dakatar dashi ga rubutun da yake, cikin rashin kuzari ya daga., "hello Jabeer?" daga can ya amsa "hello sir. Good afternoon sir" ya amsa kafin ya dora da, "ya aka yi ne?" yace ehh dama madame ce zata dawo Nigeria a ranan alhamis (nan da two days kenan), shine na kira na fada maka". GA mamakinshi sam babu wani dokin farinciki da yaji a Zuciyarshi sai ma tafasa da take kara yi mai, ya daure yace mishi OK thank u. Allah ya kaimu ranan. Ya amsa da ameen, suka katse wayar.
Shiru yayi ya kurawa takardar da yake rubutu ido, Zuciyarshi na suya tana nanata mishi irin rashin adalcin da yake kokarin yi mata, tana zarginshi da son rabata da wani 6igere nata ta karfi da yaji. Sai dai wani sashe a zuciyar tashi na kara tuna mishi buying alkawari da muhimmancinsa. Ya dafe kanshi da yake ji kamar zai fashe saboda tunani, shi dai yasan Allah ne kawai ya jarabce shi da masifaffen son Halimah, ba wai don ta isa yaso ta ba ba kuma dan ita din tana kaunarshi ba, yana da tabbacin hakan.
contact-form
Kan gado na fada a rub da ciki nayi shiruu gabadaya kwakwalwata ta dauke aiki, kwata-kwata ma na rasa wane kalar tunani zanyi. Na share fiye da mintuna ashirin ckn wannan halin. Daga can karkashin pillow wayata ta dauki vibration, tayi har ta katse ban dauka ba. Bayan kamar minti biyu aka sake kira, wannan karon a matukar kasalance na mika hannu na dauka, ganin sunan Iftihal sai naji wata faduwar gaba. Sai da na saita muryata sannan na dauki kiran, yanayin muryarta kamar na wanda ya shaki kuka, gabana ya sake bugawa da karfi. Tun kafin mu gama gaisawa na katse ta a kagauce, "Anti Iftihal lafiya?" Ina jin sautin murmushin data saki mai kama da yake tace Lafiya lau Ummul, me kika gani? Nayi dummm sam ban yarda da ita ba, nace kashe wayar zan kira ki yanzu.
Na xauna sosai na danna mata video call ta dauka, ido na zura mata a tsorace ina kallonta kamar wata sabuwar halitta, tayi baki ta rame fuskar nan duk ta yamutse kamar ba Iftihal er kwalisar dana sani ba. Iftihal da ko a zamanin 'yammatancinta ba zaka taba ganin fuskarta babu janbaki ba da hoda ba, sau tari ko kwanciya za tayi sai ta janyo janbaki ta shafa ta murje fuska da soso amma yau itace tayi wani kozai-kozai da ita, fuskarta duk shacin hawaye. Take naji hankalina ya matukar tashi, nace Anti Iftihal me ya sameki? Kin yi rashin lafiya ne ban sani ba? Ta girgiza kai, nace to me aka miki? Me ya faru? Kin kuwa ga yadda kika rame?? Sai ta fashe da kuka! Nayi sototo ina kallonta!
Kuka take bilhakki kamar wadda ake zare mata rai, kwalla ta ciko idona na shiga bata baki har ta sassauto tayi shiru sai ajiyar numfashi da take yi, na sanyaya murya sosai ckn sigar lallashi nace "Anti Iftihal don Allah ki fada min abnd ke damunki, nayi miki alkawarin tsayawa tsayin daka wajen ganin na warware miki ko ma menene". Ta kalloni da idanunta da suka yi jawur tace "Ummul, ina cikin damuwa. Hakika Mus'ab yayi gaskiya da yace kowa ya hau motar kwadayi zata sauke shi a tashar wulakanci da dana sani da bata da keya!" Ckn mamaki nace Iftihal waye Mus'ab kuma? Ta kara jan majina tace "Mus'ab, tsohon saurayina ne da ya sha fafutuka a kaina sosai. Ya narkar da kudi sosai wajen nemar min makaranta ya kuma dauke mun duk wata hidima ta makaranta. Kwatsam ranar nan muka hadu da Saddam, nan ya shiga shiga mun dawainiya da kudi kamar bai san zafinsu ba idanuna suka rufe na juyawa Mus'ab baya.
SARHIBAH
Cikin watanni biyu da haduwana da Saddam rayuwata ta sauya, wayoyi manya nake rikewa hakane yasa na amince na kai zancenshi wajen manya, aka daura auren da alkawarin zai barni naci gaba da karatuna. Soyayya da tattali babu kalar wanda bai nuna min ba, kudi kuwa kacokam makullin safe dinshi ya damka min a hannu sai dai kawai in kwasa in rufe. Satinmu daya a nigeria muka bazama duniya yawon bude ido sai da muka kwashe watanni biyu sannan muka dawo, bayan mun dawo ya cigaba da nuna min kauna, ya fifitani akan matansa biyu. Gida guda ya ware min nake cin karena babu babbaka, abinci ma sai kalar restaurant din da naga dama nake order.
Kwatsam Saddam ya fara tsiro da wasu irin mugayen halaye, ya daina dawowa gida da wuri sai can tsakar dare kuma a shayensa yake dawowa idan na mishi magana ya min dukan fitar hankali, haka zai kawo min karuwai gida suyi ta lalatarsu ina gani bani da yadda zanyi sai dai inyi shiru. Ranar nan ya shawu ya dawo ckn dare ina tsaka da barci kawai naji mutum ya afka min, ya' ya. " Kuka ya sarketa da kyar ta tsagaita, "ya nemi ya kusanceni ta dubura..".
Naji wata irin saukar guduma a tsakar kaina, hannu na dora aka kamar wadda zata kurma ihu nace Innalillahi.! Dan luwad'i na, tace ehh nace Wa'iyazubillah! Ta cigaba "tun daga ranar dana ki amince mishi na samu na kwaci kaina da kyar, ya maida ni jaka, ya kaurace min, ya hana ni abinci. Cikin wata biyu na cinye abincin gidan dama na gara ta ne kuma ba girki nake yi ba. Gashi ya hana ni in koma makaranta ya zamo gabadaya ni nake ci da kaina. Idan yasa kafa ya bar gidan sai inyi sati biyu ban ji duriyarshi ba. Kawae ranar nan ya tattara ni da kayana ya kai gidan da ya ajiye matansa, gashi baya basu abinci kowa ita ke ciyar da kanta ashe wani auren ya sake yi.
Kwatsam Saddam ya fara tsiro da wasu irin mugayen halaye, ya daina dawowa gida da wuri sai can tsakar dare kuma a shayensa yake dawowa idan na mishi magana ya min dukan fitar hankali, haka zai kawo min karuwai gida suyi ta lalatarsu ina gani bani da yadda zanyi sai dai inyi shiru. Ranar nan ya shawu ya dawo ckn dare ina tsaka da barci kawai naji mutum ya afka min, ya' ya. " Kuka ya sarketa da kyar ta tsagaita, "ya nemi ya kusanceni ta dubura..".
Naji wata irin saukar guduma a tsakar kaina, hannu na dora aka kamar wadda zata kurma ihu nace Innalillahi.! Dan luwad'i na, tace ehh nace Wa'iyazubillah! Ta cigaba "tun daga ranar dana ki amince mishi na samu na kwaci kaina da kyar, ya maida ni jaka, ya kaurace min, ya hana ni abinci. Cikin wata biyu na cinye abincin gidan dama na gara ta ne kuma ba girki nake yi ba. Gashi ya hana ni in koma makaranta ya zamo gabadaya ni nake ci da kaina. Idan yasa kafa ya bar gidan sai inyi sati biyu ban ji duriyarshi ba. Kawae ranar nan ya tattara ni da kayana ya kai gidan da ya ajiye matansa, gashi baya basu abinci kowa ita ke ciyar da kanta ashe wani auren ya sake yi.
Da naga wahala na neman kashe ni sai sai na siyar da dukkan gwala-gwalai na da manyan atamfofi na bude wani karamin shagon kwalam a central market, to shima yaron dana samu yake kula min da shagon yagar rabonshi yake yi, bani da yadda zanyi don babu wani da na sani da zai dinga kular min da shagon. Yanzu haka na share fiye da watanni biyar tare da matansa, Saddam sai ya dauki fiye da wata bai leko ba idan kuwa yazo sai dakin wadda ya zaba yake sauka. Yanzu haka shagona yayi karaf ba komi sai rufe shagon nayi.
Tun satin daya wuce yake ban ga al'adata ba, sai shegen ciwon ciki da nake fama dashi. Yau dai na tattara sauran en canjina naje asibiti aka min check up. Likitan yace wata allura ce aka min ta hana daukar ciki, shine ta toshe min bakin mahaifa ta hana jinin al'adata zuba yanzu dole sai anyi mun aikin an kankare bakin mahaifar, ya rubuta min magunguna ko daya ban saya ba saboda tsadarsu. Ummul bani da komi, ban san ya zanyi ba wallahi!" Ta saurara tana goge hawayen idanunta.
Kuka na fashe dashi ina jimamin rayuwar kuncin da er uwata ke ciki, (Toh dama ae duk tsuntsun da yaja ruwa shi ruwa kan doka. Kuma kowa ya debo da zafi toh bakinsa Serheeberh).
Sai da na shaki kuka na gama na hada har dana takaicin Nowfal nayi na share hawayena na dubeta a sanyaye nace "yaushe ne suka ce za ayi aikin?" Tace nan da sati daya suka ce. Na gyada kai nace "shikenan. Yanzu dai plssss ki cire duk wata damuwa dake cikin ranki kin ji? In shaa Allah everything will be back to it's normal place, I promise you!!" Kuka ta sake fashewa dashi tana tuna yadda take nuna min tsana karara tana min hassada a duk wani cigaba nawa tun daga yarinta, yau gashi na zame mata bango da zata raba taji sanyi a rayuwarta. Da haka dai muka yi sallama ina kara bata baki.
Washegari ko da na tashi idanuna da fuskata sun kumbura sunyi jaa saboda kukan da na kwana ina shaka ga rashin isasshen barci. Muna ckn mota Cynthia na tukawa na dago daga tagumin da na zabga na dubeta nace "Cynthia kudina dake banki zasu kai nawa?" Ta danyi dube-dube ckn wayarta sannan tace "madamme zai kai above 700,000" nayi ajiyar zuciya, "wat a relief!" Nace plsss kina ajiye ni ki wuce bank, zan baki account number ki tura six hundred thousand, sannan Mama Amina a tura mata 50k, zanyi waya sai ta tura a ciro mata. Cynthia ta amsa da toh madame.
Muna fitowa daga lectures na samu waje na kebe na dannawa Mama Talatu kira na fada mata komi game da rayuwar auren Iftihal nace idan tana ganin da yadda za ayi don Allah ta taimaka mana. Ta jinjina lamarin, ta kuma ce In shaa Allahu zasu yi iyakar bakin kokarinsu ita da maigidanta da yake shugabar Hizba ce ta mata. Na mata godiya sosai muka yi sallama.
Tun satin daya wuce yake ban ga al'adata ba, sai shegen ciwon ciki da nake fama dashi. Yau dai na tattara sauran en canjina naje asibiti aka min check up. Likitan yace wata allura ce aka min ta hana daukar ciki, shine ta toshe min bakin mahaifa ta hana jinin al'adata zuba yanzu dole sai anyi mun aikin an kankare bakin mahaifar, ya rubuta min magunguna ko daya ban saya ba saboda tsadarsu. Ummul bani da komi, ban san ya zanyi ba wallahi!" Ta saurara tana goge hawayen idanunta.
Kuka na fashe dashi ina jimamin rayuwar kuncin da er uwata ke ciki, (Toh dama ae duk tsuntsun da yaja ruwa shi ruwa kan doka. Kuma kowa ya debo da zafi toh bakinsa Serheeberh).
Sai da na shaki kuka na gama na hada har dana takaicin Nowfal nayi na share hawayena na dubeta a sanyaye nace "yaushe ne suka ce za ayi aikin?" Tace nan da sati daya suka ce. Na gyada kai nace "shikenan. Yanzu dai plssss ki cire duk wata damuwa dake cikin ranki kin ji? In shaa Allah everything will be back to it's normal place, I promise you!!" Kuka ta sake fashewa dashi tana tuna yadda take nuna min tsana karara tana min hassada a duk wani cigaba nawa tun daga yarinta, yau gashi na zame mata bango da zata raba taji sanyi a rayuwarta. Da haka dai muka yi sallama ina kara bata baki.
Washegari ko da na tashi idanuna da fuskata sun kumbura sunyi jaa saboda kukan da na kwana ina shaka ga rashin isasshen barci. Muna ckn mota Cynthia na tukawa na dago daga tagumin da na zabga na dubeta nace "Cynthia kudina dake banki zasu kai nawa?" Ta danyi dube-dube ckn wayarta sannan tace "madamme zai kai above 700,000" nayi ajiyar zuciya, "wat a relief!" Nace plsss kina ajiye ni ki wuce bank, zan baki account number ki tura six hundred thousand, sannan Mama Amina a tura mata 50k, zanyi waya sai ta tura a ciro mata. Cynthia ta amsa da toh madame.
Muna fitowa daga lectures na samu waje na kebe na dannawa Mama Talatu kira na fada mata komi game da rayuwar auren Iftihal nace idan tana ganin da yadda za ayi don Allah ta taimaka mana. Ta jinjina lamarin, ta kuma ce In shaa Allahu zasu yi iyakar bakin kokarinsu ita da maigidanta da yake shugabar Hizba ce ta mata. Na mata godiya sosai muka yi sallama.
"BAYAN WATANNI UKU"
Zuwa lokacin na tabbatarwa da nanatacciyar zuciyata cewa ko taki ko taso dole ta hakura da Nowfal, zuwa lokacin na tabbatar ba zan iya samun ko kankanin matsuguni a zuciyar Nowfal ba, Nowfal baya so na!, Nowfal ba zai taba so na ba!. Hakan yana matukar karyar da zuciya.
Daga daki na fito, sanye da wani wando maroon da bai sauka a kwaurina ba skin tight ne yabi gabadayan jikina ya lafe, sai wata farar top mai dan karamin hannu, gashin kaina dana taje sai na sakalo shi ta gefen wuyana ya sauko har saman kirjina sai sheki yake yi. Earpiece ne makale a kunnena muna waya da Iftihal tana fada min yadda mijinta ya sauko sosai yana basu kulawa tun bayan da Mama Talatu suka same shi suka yi barazanar maka shi a kotu idan bai gyara rayuwar gidanshi ba, tace yanzun dai dai gwargwado yana ba kowace mace hakkinta. Harkar bin maza ma Alhamdulillah! Ya rage sosai tana tunanin qila ya ma daina, naji dadi sosai na kuma taya ta murna...
Kallo daya ya min ya kauda kanshi da sauri tare da runtse idanuwanshi zuciyarshi na bugawa da karfi, idan har bai yi da gaske ba yarinyar nan na so ta kashe shi pa. Har nayi abnd zanyi na koma daki bai bude idanunshi ba, a hankali ya bude su ya xuba wa kofar dakina jajayen idanunsa da suka kada. Abu ne da bai taba mafarkin zai faru dashi ba, fadawa tarkon wata 'Ya Mace bayan Halimah, son diya macen da lokacin rabuwa da ita ke karatowa. Sai dai ba zai taba barin hakan ya karya mishi zuciya ba, ba zai taba yiwa Haleemah kishiya a ranshi ba, wannan alkawari ne ya dauka tsakaninshi da Halimah da kuma zuciyarsa ba zai taba karya alkawarin daya mata ba don shi mutum ne mai matukar girmama alkawari. Saboda haka ne ya fara nisanta kanshi da ita, ya tabbata idan har zai dinga zama da ita tana watsa mishi wannan kallon da kyawawan idanun nan nata, tana mishi magana da tattausar muryar nan nata, yana kallon halittun nan nata, to ba makawa zai iya kasa controlling din kansa har ya manta da alkawarin daya dauka.
Tsayawa nayi a bakin taga ina kallon yadda hadari ya gangamu a sararin samaniya ya dakushe hasken farin wata da taurarin da suka kewaye sararin Subhanah. Iska mai tsananin ni'ima ke kada labulayen dakin yana surarowa ta cikinsu yana shiga sassan jikina, ajiyar zuciya nake saki a hankali a hankali, iskan ya saukar mun da wata irin natsuwa dana jima ban ji kwatankwacinta a raina ba. Sai da naji ruwa ya sauko da karfi sannan na bar jikin windown nayi shirin barci.
Ruwa ake kamar da bakin kwarya mai hade da walkiya mai haske da manya-manyan tsawa, na shige cikin bargo na kudundune duk a tsorace nace, ina da mugun tsoron rugugin tsawa musamman dai ta yau mai ban tsoro ce. Ko wutar dakin ban kashe ba haka na kwanta gabana na dukan uku-uku. Na jima sosai kafin barci ya fara dauka na sama-sama.
Ji nayi an sa hannu an rungumoni ta baya, na zabura na bude baki zan kwara ihu, jin kamshin turaren SENSATION yana surara min hanci ya sani yin kus. Duk duniya mutum daya nasan yana amfani da turaren nan, a jikinshi kuma nake jin kamshin, Nowfal. Na lumshe idanuna sosai ina dan murmushi, duhu ya mamaye dakin. Hannu na daura akan nashi daya zagaye ruwan cikin dashi yayin da yake shafar gashin kaina da daya hannun, dumin jikinshi ya saukar mun da wata irin kasala mai tattare da natsuwa. Barci ne ya daukeni mai dan banxan dadi wanda ban taba yin shi ba a duniyata. Ranar sai shida da kusan rabi na safe na tashi, ina bude idanuna na fara laluben gadon ga mamakina sai naji wayam! Ba Nowfal sai tarin fululluka sai dai har zuwa wannan lokacin kamshin turaren nan nashi yana dakin kamar a lokacin aka shafa shi. A gaggauce na dauro alwala nazo nayi sallah. Sai da nayi sallar ne na fada wanka.
Na fito ina tsane gashin kaina da na wanke da dan karamin towel. Kujerar gaban madubi na ja na zauna, na fara shafawa fatar jikina lotion din 'Pleit'. Turo kofar dakin yayi ya shigo bakinshi dauke da sallama, dai dai lokacin na zame towel din ina kokarin shafawa cinyoyina mai. Tsabar rikicewa sai na saki towel din gabadaya yayi kasa, na koma na yayubo shi ckn rawar hannu ina kokarin daurawa amma sai zamewa ya ke yi.... Gare shi kam cikk yayi ya kurawa halittar Allah ido, wani abu daya kwana ya tashi dashi ya taso mishi. Take zuciyoyinshi suka shiga sake-sake, wata tace je ka rungumeta kawai ka sauke nauyin dake neman halakaka tunda dai halalinka ce, wata kuma ta shiga kara jaddada mishi nauyin alkawarin dake kanshi, sai kawai ya juya cikin sassarfa ya bar dakin.
Na sulale kan kujera ina maida numfashi kamar wadda tayi gudun kilometers dubu. Kofar ya sake turowa ya shigo, a kidime na mike tsaye ina kallonshi. Ko kallon inda nake bai yi ba ya nufi bedside drawer ya kwashi zobban shi da agogon hannu ya fita. Na saki ajiyar zuciya a karo na biyu na koma kan kujerar jagwab kamar wadda aka zarewa laka.
<><><><><><><><><><><>
Yatsun hannunshi ya nutsa a sumar kan shi yana yamutsawa kamar karamin yaro yana sambatu, "Ohhh Ya Rabbi!! Diz girl is really driving me nut!! Anya nine Nowfal kuwa? Ya aka yi na bari yarinya karama ke neman ruguza min tsarin rayuwa, Ohhh nooo,,,,I wouldn't let dat happen, Never!!"
Sambatu ya shiga yi kamar zautacce, can kuma ya duba agogo, karfe takwas da rabi, ya bugi bango da hannayenshi, "ohhh damn it!!" Sam ya manta yana da important meeting karfe tara na safiyar yau, a gaggauce ya dauki abnd zai dauka ya fita. Kofar dakina ya kurawa ido, tuni ta tsufa a makaranata shi kuma ta barshi da tunaninta ya hana shi yayi abinda zai yi. Kwafa yayi hade da tsaki ya fita da sauri.
Tsayawa nayi a bakin taga ina kallon yadda hadari ya gangamu a sararin samaniya ya dakushe hasken farin wata da taurarin da suka kewaye sararin Subhanah. Iska mai tsananin ni'ima ke kada labulayen dakin yana surarowa ta cikinsu yana shiga sassan jikina, ajiyar zuciya nake saki a hankali a hankali, iskan ya saukar mun da wata irin natsuwa dana jima ban ji kwatankwacinta a raina ba. Sai da naji ruwa ya sauko da karfi sannan na bar jikin windown nayi shirin barci.
Ruwa ake kamar da bakin kwarya mai hade da walkiya mai haske da manya-manyan tsawa, na shige cikin bargo na kudundune duk a tsorace nace, ina da mugun tsoron rugugin tsawa musamman dai ta yau mai ban tsoro ce. Ko wutar dakin ban kashe ba haka na kwanta gabana na dukan uku-uku. Na jima sosai kafin barci ya fara dauka na sama-sama.
Ji nayi an sa hannu an rungumoni ta baya, na zabura na bude baki zan kwara ihu, jin kamshin turaren SENSATION yana surara min hanci ya sani yin kus. Duk duniya mutum daya nasan yana amfani da turaren nan, a jikinshi kuma nake jin kamshin, Nowfal. Na lumshe idanuna sosai ina dan murmushi, duhu ya mamaye dakin. Hannu na daura akan nashi daya zagaye ruwan cikin dashi yayin da yake shafar gashin kaina da daya hannun, dumin jikinshi ya saukar mun da wata irin kasala mai tattare da natsuwa. Barci ne ya daukeni mai dan banxan dadi wanda ban taba yin shi ba a duniyata. Ranar sai shida da kusan rabi na safe na tashi, ina bude idanuna na fara laluben gadon ga mamakina sai naji wayam! Ba Nowfal sai tarin fululluka sai dai har zuwa wannan lokacin kamshin turaren nan nashi yana dakin kamar a lokacin aka shafa shi. A gaggauce na dauro alwala nazo nayi sallah. Sai da nayi sallar ne na fada wanka.
Na fito ina tsane gashin kaina da na wanke da dan karamin towel. Kujerar gaban madubi na ja na zauna, na fara shafawa fatar jikina lotion din 'Pleit'. Turo kofar dakin yayi ya shigo bakinshi dauke da sallama, dai dai lokacin na zame towel din ina kokarin shafawa cinyoyina mai. Tsabar rikicewa sai na saki towel din gabadaya yayi kasa, na koma na yayubo shi ckn rawar hannu ina kokarin daurawa amma sai zamewa ya ke yi.... Gare shi kam cikk yayi ya kurawa halittar Allah ido, wani abu daya kwana ya tashi dashi ya taso mishi. Take zuciyoyinshi suka shiga sake-sake, wata tace je ka rungumeta kawai ka sauke nauyin dake neman halakaka tunda dai halalinka ce, wata kuma ta shiga kara jaddada mishi nauyin alkawarin dake kanshi, sai kawai ya juya cikin sassarfa ya bar dakin.
Na sulale kan kujera ina maida numfashi kamar wadda tayi gudun kilometers dubu. Kofar ya sake turowa ya shigo, a kidime na mike tsaye ina kallonshi. Ko kallon inda nake bai yi ba ya nufi bedside drawer ya kwashi zobban shi da agogon hannu ya fita. Na saki ajiyar zuciya a karo na biyu na koma kan kujerar jagwab kamar wadda aka zarewa laka.
<><><><><><><><><><><>
Yatsun hannunshi ya nutsa a sumar kan shi yana yamutsawa kamar karamin yaro yana sambatu, "Ohhh Ya Rabbi!! Diz girl is really driving me nut!! Anya nine Nowfal kuwa? Ya aka yi na bari yarinya karama ke neman ruguza min tsarin rayuwa, Ohhh nooo,,,,I wouldn't let dat happen, Never!!"
Sambatu ya shiga yi kamar zautacce, can kuma ya duba agogo, karfe takwas da rabi, ya bugi bango da hannayenshi, "ohhh damn it!!" Sam ya manta yana da important meeting karfe tara na safiyar yau, a gaggauce ya dauki abnd zai dauka ya fita. Kofar dakina ya kurawa ido, tuni ta tsufa a makaranata shi kuma ta barshi da tunaninta ya hana shi yayi abinda zai yi. Kwafa yayi hade da tsaki ya fita da sauri.
BURIN RAINA (34)
Ina dakina na baza takardu da mathematical sets ina ta fama da zane a daren ranar, kaina ya matukar daukar caji. Idan zanen ya kakare min na kan tsaya na kur6i lemun dake gefena ko kuma in bi sautin wakokin dake tashi daga ckn mp3 in ci gaba.
Wayana ne ta shiga ruri, na ja tsaki a hankali na duba agogo karfe sha daya da en mintuna. Wayar na janyo na duba ganin bakuwar number yasa na maida wayar ma'ajinta, tana katsewa aka sake kira, a dan tunzure na dauka na kara a kunnena, "hellow??" Suman zaune nayi lokacin da na jiyo muryarshi "Qanwata??!"
Na samu da kyar na tattaro nutsuwata na furta a hankali "Ya Mujahid?" Yace "yes! Woahh, ashe baki manta da ni ba qanwata?" Na dan saki murmushi nace ni na isa in manta da Yayana? Shima murmushin ya saki yace "gaskiya kam. Ya maigidan naki" Gabana ya fadi na tuna akwai pa igiyar wani a kaina, nace "Yaya lafiya ka kira da wannan daren?" Ajiyar zuciya ya saki yace komi lafiya lau, kawai na kira in gaisheki ne in kuma ji ya zancen fitowarki ya kaya!". Gabana ya dan fadi nace meaning" Dariya yayi yace "kina zaton ban san auren auren shekara biyu ba kika yi? To naga lokaci ya kusa shiyasa na kasa daurewa na kira ki inji kwanan zancen.
Mamaki ya matukar kamani, nace hw comes. Ta yaya aka yi ka sani, " Yayi shiru na dan lokaci kafin yace. "Da farko dai am very sorry akan abnd nayi miki. Na rantse miki da Allah Ummul banyi haka dan bana sonki ko in tozartaki ba, at that time bani da yadda zanyi ne shiyasa. Sakamakon gini da na daukarwa kaina a dabarata inyi sauri in gama ta yadda idan aurenmu ya matso ba zan takura ba, hakane yasa na fara amsar bashin buhun sumunti a wajen wani avokina bayan munyi yarjejeniya dashi kan cewa zan dinga biyanshi a hankali, amma sai da aka kusa kammala gini kawai ranar nan sai mutumin nan yace yana bukatar in hada mishi duk kudinshi ckn sati guda idan ba haka ba xai kaini kotu. Hankalina ya tashi Ummul, makudan kudadene ban san ina zan samo su ba. Haka dai na shiga fadi tashi da buga-bugar neman kudin amma a banza, ko kwatan kwatan su ban tara ba.
Ina cikin wannan halin ne Mamanku tazo ta sameni tace idan na yarda zata bani kudin da zan biya bashi na dasu, na kammala gini na har ma na ja jari da sauran idan na yarda na bata aronki na shekara biyu! Nace kamar ya? Tace auren shekara biyu ne zata miki tace wanda zaki aura din yayi alkawarin yadda ya dauke ki haka zai maido ki saboda yadda baki son shi shima baya sonki, idan na amince ga kudin zata cake min. Da farko sai naki amincewa, amma bayan kwana biyu da naga uwar bari ba shiri na nemota.... Bansan nayi kuskure ba sai bayan auren, zuciyata ta gaza samun nutsuwa da sukuni wallahi har zuwa yanzu da muke wayar nan dake Ummul zuciyata bata bar tunaninki da kewar ki ba. I admit that nayi kuskure, but plssss kiyi duba da halin da zuciyata take a yanzu ki tausaya min ki yafe min, ki taimakeni ki dawo gare ni, Ummul!.
BURIN RAINA (35)
Murmushi na saki mai tsananin ciwo, yayin da can kasan zuciyata ke wani irin suya lallai ma dan adam! Nace "Yaya ban san tsananin son da kake min ya kai har ka sadaukar dani akan abin duniya ba, sai yanzun na tabbatar da kalar son da ka dade kana ikirarin kana yi min a da, ashe....." Maganar ta kakare min, sai nayi shiru kawai ina jin wani radadi na ratsa zuciyata. Ashe ni haukan banza nake yi da har zuwa lokacin nake cewa Mama bata san komi akan aurena na sharadi ba, zuciyata na ce min rashin son da Mama ke yi mun bai kai munzalin da zata yi wasa da rayuwata har ma da zuciyata ba, ashe ni shirmen banza nake, ashe yaudarar kaina kawai nake yi. Mama ce da kanta ta shirya tarwatsa min rayuwa, itace ta hada auren da kanta ma ashe.
Ta dai tabbata Mama bata sona da gaske, wani tsani kawai ta daukeni da zata dinga hawa tana yaso kudi daga sama ta mayar dani, ta kuwa samu kudin yadda take so ai. Na shiga gyada kai na ma rasa me zance, Mujahid ya ci gaba da zuba yana bani baki amma ko kalma daya ban tsinta daga cikin maganganunsa ba, kunne na ya dode, kwalwata ta tsaya da aiki. Can kuma wani kuka mai daci ya zo min, na fashe da kuka sosai nace "Yaya ashe zaka iya yarda kabi layin wadanda suke wasa da rayuwana kamar diyar tsana? Yaya menene abun duniya? Duka duniyar nawa take?? Ka daina ce min wai ba da son ranka kayi hakan ba, kawai kace ka hango kudi a tare dani kamar yadda suka hango shine ka bi layinsu don ka yashi rabonka, zan fi fahimtar ka a hakan. Wallahi ka bani mamaki Yaya, ban ta6a tunanin cewa akan abin duniya, abinda bai kai ya kawo ba zaka iya yi mun haka ba, u really break my trust Yaya!
Na sake sakin wani kukan saboda shi kadai nake tunanin idan nayi a lokacin zai rage zafin zogin da zuciyata ke yi. Murya kamar ta wanda zai saka kuka yace "please Ummul let bygone be bygone. Kuskure ne na riga na tafka but plsss kiyi hakuri...." Sai shima ya fashe da kukan.
Hakan ya sanyayar min da gabban jiki sosai, na shiga tuno lokacin da Ya Mujahid ya zame min gata, lokacin daya tsaya min yayin da makusanta na suka juya min baya, lokacin da ya taimaka min lokacin da nake ganin nafi kowa bukatar taimakon amma wadanda suka zama tilas dina basu taimaka min din ba, lokacin. lokacin. Kai karimcin Ya Mujahid a gareni ba zasu fadu ba. Ya zamo wani jigo a rayuwata da komi zai mun ba zan ta6a mantawa da halaccinsa a gareni ba. Kuma har yanxu ina jin sa a raina duk da Nowfal yayi kane-kane a cikin zuciyata. Na tuna koma me zai je yazo dai Nowfal saki na zai yi, na kuma tabbata babu wanda zai so ni da gaskiya kuma tsakani da Allah kamar Ya Mujahid. Saboda ya so ni a bani da komi, lokacin ko kirgan dangi ban gama ba, ba don ina da kyau ko kira mai kyau ba sai domin Allah!.
Ban san lokacin da na buda baki nace "Yaya wallahi na yafe maka. Ka daina kuka!" Ya saki ajiyar zuciya da murmushi a lokaci guda yace "datx more lyk u, qanwata! So tell me, zaki dawo gare ni da kin fito koh?" Wani tukuki ya taso min, na tsani duk wani abu da zai tuna min rabuwata da Nowfal, na tsani abin nan fiye da mutuwata, take kwalla ta ciko idona. Amma ya zame min dole in koyawa zuciyata hakuri, dole zan koyi yadda zan rayu babu Nowfal.
Na daure nace uhmmn!! Yace "nagode sosai qanwata, kin ga yanzu Alhamdulillah na gama gini na kuma ina da tsayayyiyar sana'a, in shaa Allahu babu abnd zai kara zama barazana ga soyayyarmu. Ina fata dai he keeps his promise. Babu abnd ya shiga tsakaninku koh" Na gyada kai kamar yana kallona nace "babu abinda ya faru Yaya" yace "good! Dan Allah ki rike min amanar kanki na sauran lokacin daya rage maku, kada ki bashi damar da zai cuce ni pa!" Na sake gyada kaina nace "zan yi hakan Yaya kar ka damu, kasan ni taka. "Maganar ta tsaya a makoshina sakamakon tsayuwar mutum da naji a kaina, na dago in a very slow motion na dube shi. Hantar cikina tace kululuuuuu. Ban san lokacin da na mike tsaye ba ina makyarkyata.
Ya juye gabadaya ya dawo min sak Nowfal dinshi, Nowfal din da har na manta da suffar shi, idanunshi suka kada jawur, fuskarshi ta yamutse da wani irin hargitsattsen kishi, yayin da jikina ya shiga rawa, wani irin tsoronshi ne ya shige ni. Hannu ya miko min, cikin rawar jiki na dora mishi wayar a tafin hannu bai kuma yi wata-wata ba ya makata da bango ji kake taratsatsaa! Kowane bangare na wayar yayi nasa wuri.
Ya juyo yana kallona yana huci kamar wani tsohon zaki, cikin daga murya da matsanancin 6acin rai yake magana "da aure na akanki kike magana da wani gardi har yake cewa ya baki amanar kanki? Uban waye shi? Nace dan gidan Uban waye shi?? How dare him talk to you in that waywho was that stupid cikin sauri na matsa daga gareshi ganin yana shirin make ni.
Botiran rigarshi ya shiga ballewa yana cigaba da magana, "bari to na nuna mishi isata... Bari na nuna mishi iyakarshi. Bari na rabaki da abinda kike takama dashi din sai na ga karyar ba da amana!
Ya kawo min cafka na zulle tare da sakin ihu mai karfi. Ya sake kawo min wata cafkan, wannan karon yayi nasarar rikoni, yayi min wani irin tsattsauran riko da kyar nake iya fito da numfashi. Rigata ya hau kokarin cirewa, ba shiri na sake sakin wani ihun, ya hade bakina da nashi ya shiga tsotsa cikin wani masifaffen rawar jiki. Rigana yaci gaba da kokarin cirewa yana laluben zip ba tare da yasan cewa zip din a gaban rigar yake ba. Jikina ya shiga rawa sosai kamar wadda aka jefa cikin kankara haka na dinga ji na. Kan gado ya cilla ni nayi sauri na mike tare da yunkurin saukowa daga kan gadon, ya afko kaina gabadaya, ban tantance ba sai gani dakin nayi dummm ya kashe bulbs din. Ya shiga sarrafani da juya ni duk inda ya ga dama. Kuka na sa mishi mai hade da ihu amma ko a jikinshi, cikin kukan na daga baki da kyar nace "a'ah Nowfal, ba muyi haka da kai ba, kar ka karya alkawarin da ka min plssss na roke ka kada ka raba ni da martabata, dan Allah ka min wannan alfarmar..." kai ya shiga girgiza min, "ae babu wannan batun cikin sharadin aurenmu" na tari numfashin sa, "naji babu din, ni dai don Allah ba don ni ba don Allah kada muyi haka da kai kaji. Bai tanka ba yaci gaba da laluben zip din rigar, Allah ya bashi sa'ar samo shi ya kuwa zuge shi tun daga sama har kasa, ya wancakalar da rigar can gefe guda.
Jikinshi ya maido ni tare da cafko na shanuna ya shiga matsa da karfi, ihu na sake saki irin mai rikita kwanya dinnan, ya sake lalubo lebba na ya jefa a bakinsa. Da kyar na samu na zare bakina daga nashi, na dafe hannunshi dake kasan cibina, idanuna taf da kwalla muryata har ta fara dishewa nace "don Allah Nowfal! Don Allah kada kayi, zaka cuce ni ne plssss!" murya can kasan makoshi yace babu cuta tsakanin miji da matarshi Ummul. A fusace nace kai ba mijina bane! Mijin sharadi ne ka kuma fini sanin abinda kake shirin aikatawa ba daidai bane..." yayi shiru yana goga fatar bakinsa a saman kirjina, na sassauta murya "plssss I beg ur pardon, me kake so nace da Ya Mujahid idan mun rabu ya same ni a ba budurwa ba
Zuciyarshi ta fara tafarfasa kamar an jefa ta cikin ruwan zafi, wani irin zugi take mai. Bai barni na kara furta ko 'a' ba shiga manna min ruwan kisses a koina na jikina yana damkar duk inda hannunshi ya kai a jikina. Iya rikicewa mun rikice, kuka nake ina karawa kamar zan hadiye Zuciyata, ina ta faman mutsu-mutsun kwacewa amma a banza, rikon da Nowfal ya min ko motsi bana yi, bashi kuma da niyar sarara min. Ya zo saitin kunnena ya fara sakin wata irin shessheka, naji wani abu mai sanyi yana bin gabadaya jijiyoyin jikina yana kassara ga66ai na, take nayi lukus. Cikin shessheka da yake ya shiga rada min addu'ar da ake yayin saduwa da iyali a kunne "Allahumma jannibnash Shaidan....." har karshe kafin naji ya fara shigata a hankali.
Wata irin azaba da radadi suka ratsa ni tun daga tafin kafa har sai da kwanyata ta amsa, bugun zuciyata ya karu da sauri da sauri kuma cikin wata irin kuna marar misali, wasu zafafan hawaye suka shiga kwaranyo min suna shigar min kunne, jikina yayi lakwas gabadaya na ma rasa kuzarin yin mutsu-mutsun da nake yi. Shikenan Nowfal yayi dis virgin dina. Ashe haka first night din yake?? Daren da na ci wa buri a rayuwa, daren da nayi alkawarin mallakawa mutum daya jal!; mutumin da yake so na, yake kuma tattalina, sai gashi yau wani ya same shi a banza! Nowfal ya cuce ni!!
Kuka nake sosai, kukan azaba da takaici, azaba tasa sai nutsa yatsun hannuna a fatar bayanshi nake, Allah yasa ni din ba mai sha'awar tara farata bace na tabbata da sosai zanji mishi ciwo ranar. Shi sam bai ma san wainar da nike toyawa ba. Ya tsinci kanshi a wata irin ni'imtacciyar duniya da bai taba ziyartar kwatankwacinta ba, wannan dare yana daya daga cikin wasu manyan darare to be admired by him, foreva.
Na sake sakin wani kukan saboda shi kadai nake tunanin idan nayi a lokacin zai rage zafin zogin da zuciyata ke yi. Murya kamar ta wanda zai saka kuka yace "please Ummul let bygone be bygone. Kuskure ne na riga na tafka but plsss kiyi hakuri...." Sai shima ya fashe da kukan.
Hakan ya sanyayar min da gabban jiki sosai, na shiga tuno lokacin da Ya Mujahid ya zame min gata, lokacin daya tsaya min yayin da makusanta na suka juya min baya, lokacin da ya taimaka min lokacin da nake ganin nafi kowa bukatar taimakon amma wadanda suka zama tilas dina basu taimaka min din ba, lokacin. lokacin. Kai karimcin Ya Mujahid a gareni ba zasu fadu ba. Ya zamo wani jigo a rayuwata da komi zai mun ba zan ta6a mantawa da halaccinsa a gareni ba. Kuma har yanxu ina jin sa a raina duk da Nowfal yayi kane-kane a cikin zuciyata. Na tuna koma me zai je yazo dai Nowfal saki na zai yi, na kuma tabbata babu wanda zai so ni da gaskiya kuma tsakani da Allah kamar Ya Mujahid. Saboda ya so ni a bani da komi, lokacin ko kirgan dangi ban gama ba, ba don ina da kyau ko kira mai kyau ba sai domin Allah!.
Ban san lokacin da na buda baki nace "Yaya wallahi na yafe maka. Ka daina kuka!" Ya saki ajiyar zuciya da murmushi a lokaci guda yace "datx more lyk u, qanwata! So tell me, zaki dawo gare ni da kin fito koh?" Wani tukuki ya taso min, na tsani duk wani abu da zai tuna min rabuwata da Nowfal, na tsani abin nan fiye da mutuwata, take kwalla ta ciko idona. Amma ya zame min dole in koyawa zuciyata hakuri, dole zan koyi yadda zan rayu babu Nowfal.
Na daure nace uhmmn!! Yace "nagode sosai qanwata, kin ga yanzu Alhamdulillah na gama gini na kuma ina da tsayayyiyar sana'a, in shaa Allahu babu abnd zai kara zama barazana ga soyayyarmu. Ina fata dai he keeps his promise. Babu abnd ya shiga tsakaninku koh" Na gyada kai kamar yana kallona nace "babu abinda ya faru Yaya" yace "good! Dan Allah ki rike min amanar kanki na sauran lokacin daya rage maku, kada ki bashi damar da zai cuce ni pa!" Na sake gyada kaina nace "zan yi hakan Yaya kar ka damu, kasan ni taka. "Maganar ta tsaya a makoshina sakamakon tsayuwar mutum da naji a kaina, na dago in a very slow motion na dube shi. Hantar cikina tace kululuuuuu. Ban san lokacin da na mike tsaye ba ina makyarkyata.
BURIN RAINA (36)
Ya juye gabadaya ya dawo min sak Nowfal dinshi, Nowfal din da har na manta da suffar shi, idanunshi suka kada jawur, fuskarshi ta yamutse da wani irin hargitsattsen kishi, yayin da jikina ya shiga rawa, wani irin tsoronshi ne ya shige ni. Hannu ya miko min, cikin rawar jiki na dora mishi wayar a tafin hannu bai kuma yi wata-wata ba ya makata da bango ji kake taratsatsaa! Kowane bangare na wayar yayi nasa wuri.
Ya juyo yana kallona yana huci kamar wani tsohon zaki, cikin daga murya da matsanancin 6acin rai yake magana "da aure na akanki kike magana da wani gardi har yake cewa ya baki amanar kanki? Uban waye shi? Nace dan gidan Uban waye shi?? How dare him talk to you in that waywho was that stupid cikin sauri na matsa daga gareshi ganin yana shirin make ni.
Botiran rigarshi ya shiga ballewa yana cigaba da magana, "bari to na nuna mishi isata... Bari na nuna mishi iyakarshi. Bari na rabaki da abinda kike takama dashi din sai na ga karyar ba da amana!
Ya kawo min cafka na zulle tare da sakin ihu mai karfi. Ya sake kawo min wata cafkan, wannan karon yayi nasarar rikoni, yayi min wani irin tsattsauran riko da kyar nake iya fito da numfashi. Rigata ya hau kokarin cirewa, ba shiri na sake sakin wani ihun, ya hade bakina da nashi ya shiga tsotsa cikin wani masifaffen rawar jiki. Rigana yaci gaba da kokarin cirewa yana laluben zip ba tare da yasan cewa zip din a gaban rigar yake ba. Jikina ya shiga rawa sosai kamar wadda aka jefa cikin kankara haka na dinga ji na. Kan gado ya cilla ni nayi sauri na mike tare da yunkurin saukowa daga kan gadon, ya afko kaina gabadaya, ban tantance ba sai gani dakin nayi dummm ya kashe bulbs din. Ya shiga sarrafani da juya ni duk inda ya ga dama. Kuka na sa mishi mai hade da ihu amma ko a jikinshi, cikin kukan na daga baki da kyar nace "a'ah Nowfal, ba muyi haka da kai ba, kar ka karya alkawarin da ka min plssss na roke ka kada ka raba ni da martabata, dan Allah ka min wannan alfarmar..." kai ya shiga girgiza min, "ae babu wannan batun cikin sharadin aurenmu" na tari numfashin sa, "naji babu din, ni dai don Allah ba don ni ba don Allah kada muyi haka da kai kaji. Bai tanka ba yaci gaba da laluben zip din rigar, Allah ya bashi sa'ar samo shi ya kuwa zuge shi tun daga sama har kasa, ya wancakalar da rigar can gefe guda.
Jikinshi ya maido ni tare da cafko na shanuna ya shiga matsa da karfi, ihu na sake saki irin mai rikita kwanya dinnan, ya sake lalubo lebba na ya jefa a bakinsa. Da kyar na samu na zare bakina daga nashi, na dafe hannunshi dake kasan cibina, idanuna taf da kwalla muryata har ta fara dishewa nace "don Allah Nowfal! Don Allah kada kayi, zaka cuce ni ne plssss!" murya can kasan makoshi yace babu cuta tsakanin miji da matarshi Ummul. A fusace nace kai ba mijina bane! Mijin sharadi ne ka kuma fini sanin abinda kake shirin aikatawa ba daidai bane..." yayi shiru yana goga fatar bakinsa a saman kirjina, na sassauta murya "plssss I beg ur pardon, me kake so nace da Ya Mujahid idan mun rabu ya same ni a ba budurwa ba
Zuciyarshi ta fara tafarfasa kamar an jefa ta cikin ruwan zafi, wani irin zugi take mai. Bai barni na kara furta ko 'a' ba shiga manna min ruwan kisses a koina na jikina yana damkar duk inda hannunshi ya kai a jikina. Iya rikicewa mun rikice, kuka nake ina karawa kamar zan hadiye Zuciyata, ina ta faman mutsu-mutsun kwacewa amma a banza, rikon da Nowfal ya min ko motsi bana yi, bashi kuma da niyar sarara min. Ya zo saitin kunnena ya fara sakin wata irin shessheka, naji wani abu mai sanyi yana bin gabadaya jijiyoyin jikina yana kassara ga66ai na, take nayi lukus. Cikin shessheka da yake ya shiga rada min addu'ar da ake yayin saduwa da iyali a kunne "Allahumma jannibnash Shaidan....." har karshe kafin naji ya fara shigata a hankali.
Wata irin azaba da radadi suka ratsa ni tun daga tafin kafa har sai da kwanyata ta amsa, bugun zuciyata ya karu da sauri da sauri kuma cikin wata irin kuna marar misali, wasu zafafan hawaye suka shiga kwaranyo min suna shigar min kunne, jikina yayi lakwas gabadaya na ma rasa kuzarin yin mutsu-mutsun da nake yi. Shikenan Nowfal yayi dis virgin dina. Ashe haka first night din yake?? Daren da na ci wa buri a rayuwa, daren da nayi alkawarin mallakawa mutum daya jal!; mutumin da yake so na, yake kuma tattalina, sai gashi yau wani ya same shi a banza! Nowfal ya cuce ni!!
BURIN RAINA (37)
Kuka nake sosai, kukan azaba da takaici, azaba tasa sai nutsa yatsun hannuna a fatar bayanshi nake, Allah yasa ni din ba mai sha'awar tara farata bace na tabbata da sosai zanji mishi ciwo ranar. Shi sam bai ma san wainar da nike toyawa ba. Ya tsinci kanshi a wata irin ni'imtacciyar duniya da bai taba ziyartar kwatankwacinta ba, wannan dare yana daya daga cikin wasu manyan darare to be admired by him, foreva.
<><><><><><><><><><><><>
Dare ya tsala sosai, baka jin karar komi a dakin sai karan AC sai kuwa shessheka da kake ji mai hade da sambatu wanda ko bindiga zaka dora mishi a kwalwanshi a lokacin ba zai iya maimaita maka abinda yake fada ba don baya cikin hayyacinsa. Bai saurara min ba sai da yaji shi full of satisfaction and contented. A hankali ya zame jikinshi daga nawa ya koma gefena ya kwanta rub da ciki yana sauke ajiyar zuciya ta samun cikakkiyar natsuwa. Fiye da minti ashirin kafin ya tashi ya fada toilet don ya kimtsa jikinshi, kafin ya fito wani irin wahalallen barci yayi awon gaba dani, sai ajiyar zuciya nake saukewa.
Ya zuba min idanu yana kallona yana sakin wani ni'imtaccen murmushi. Wata irin natsuwa, farin ciki, da annashuwa ne suka tarar masa a zuciya lokaci guda. Shi kanshi yasan yana daga cikin jinsin da Allah ya halitta mabukata sosai, sai dai ya tsare kanshi tun daga zamanin yarinta har girmanshi, Allah bai sanyo shi cikin mutane masu zina ba, hasalima ya tsane ta ya kuma tsani masu yinta, yana tsoron Allah da tsoron alhaki. Ko zamanshi a turai bai aikatata ba duk da dai sumtimes ana yin kwaskwarima dmn samun natsuwa, wannan kam yana tubar ma Allah. Sai gashi yau Allah ya bashi kamilalliyar mace mai kyawun hali kamar shi. A hankali ya hauro kan gadon ya jawoni zuwa jikinsa ya rungume sosai, na saki ajiyar zuciya tare da kara mannuwa da jikinsa, ya kura min idanu yana kissima abubuwa a ranshi. Bai jima ba aka fara kiraye-kirayen sallah, ya zame jikinsa a hankali ya je ya dauro alwala ya fita zuwa masallaci.
Har ya dawo bansan a duniyar da nake ba. Ruwa ya shiga toilet ya hada mai dumi sosai ya dawo ya fara tashina.
Na bude idanuna a nutse babu alamun magagin barci ko kadan na saukesu fess akan fuskarshi yana ta doka min wannan tsadadden murmushin nashi. Haushi da kunya suka dirar min a lokaci guda, sai na tura kaina cikin filo ina kuka. Dariya ya saki ya ciccibeni cimak sai cikin bahon wanka, na saki kara kafin na sake 6arkewa da kuka. Zama yayi a bakin bahon yana dan danna min jiki a hankali, "m sorry, nine koh, m sooo sorry!" na dago ina harararshi nace "ni me zaka ce mun bayan ka riga da ka gama cuta na? Wallahi ban yafe ba kuma sai Allah ya sak.
Dare ya tsala sosai, baka jin karar komi a dakin sai karan AC sai kuwa shessheka da kake ji mai hade da sambatu wanda ko bindiga zaka dora mishi a kwalwanshi a lokacin ba zai iya maimaita maka abinda yake fada ba don baya cikin hayyacinsa. Bai saurara min ba sai da yaji shi full of satisfaction and contented. A hankali ya zame jikinshi daga nawa ya koma gefena ya kwanta rub da ciki yana sauke ajiyar zuciya ta samun cikakkiyar natsuwa. Fiye da minti ashirin kafin ya tashi ya fada toilet don ya kimtsa jikinshi, kafin ya fito wani irin wahalallen barci yayi awon gaba dani, sai ajiyar zuciya nake saukewa.
Ya zuba min idanu yana kallona yana sakin wani ni'imtaccen murmushi. Wata irin natsuwa, farin ciki, da annashuwa ne suka tarar masa a zuciya lokaci guda. Shi kanshi yasan yana daga cikin jinsin da Allah ya halitta mabukata sosai, sai dai ya tsare kanshi tun daga zamanin yarinta har girmanshi, Allah bai sanyo shi cikin mutane masu zina ba, hasalima ya tsane ta ya kuma tsani masu yinta, yana tsoron Allah da tsoron alhaki. Ko zamanshi a turai bai aikatata ba duk da dai sumtimes ana yin kwaskwarima dmn samun natsuwa, wannan kam yana tubar ma Allah. Sai gashi yau Allah ya bashi kamilalliyar mace mai kyawun hali kamar shi. A hankali ya hauro kan gadon ya jawoni zuwa jikinsa ya rungume sosai, na saki ajiyar zuciya tare da kara mannuwa da jikinsa, ya kura min idanu yana kissima abubuwa a ranshi. Bai jima ba aka fara kiraye-kirayen sallah, ya zame jikinsa a hankali ya je ya dauro alwala ya fita zuwa masallaci.
Har ya dawo bansan a duniyar da nake ba. Ruwa ya shiga toilet ya hada mai dumi sosai ya dawo ya fara tashina.
Na bude idanuna a nutse babu alamun magagin barci ko kadan na saukesu fess akan fuskarshi yana ta doka min wannan tsadadden murmushin nashi. Haushi da kunya suka dirar min a lokaci guda, sai na tura kaina cikin filo ina kuka. Dariya ya saki ya ciccibeni cimak sai cikin bahon wanka, na saki kara kafin na sake 6arkewa da kuka. Zama yayi a bakin bahon yana dan danna min jiki a hankali, "m sorry, nine koh, m sooo sorry!" na dago ina harararshi nace "ni me zaka ce mun bayan ka riga da ka gama cuta na? Wallahi ban yafe ba kuma sai Allah ya sak.
Bakinshi ya manne da nawa, sai daya tsotsa son ranshi kafin ya saki yana murmushi, "ki kara cewa tak kiga in ban maimaita abinda nayi ake ja min Allah ya isan ba, yanzunnan, anan wurin!" kus kake jina, yayi er dariya, matsoraciya kawai. Shi ya taimaka min na gasa jikina sosai, sannan ya baro ni nayi wanka na dauro alwala na fito. Doguwar riga na zura nayi sallah, ina jinshi yayi waya kitchen. Kafin in idar an shigo da flask da kayan tea da sharbebiyar wainar kwai da aka yanka hanta da tumatur, kamar yasan dama da matsananciyar yunwa na na tashi. Ina gamawa kuwa na hau ci, ya 6allo magani ya miko min, sai da na jefa mishi harara sannan na amsa na sha.
Murmushi ya sake yi a karo na barkatai, toilet ya tashi ya shiga. Ba a jima ba ya fito daure da tawul da alamun wanka yayi. Ya tsaya a gaban mirror yana duba fatar bayanshi, sawun yatsuna suna nan radam a zane wajen har yayi ja, yace "ki duba pa ki ga yanda baya na ya zamata dalilinki, idan ya bar min tabo sai kin biya ni fata ta!" nace "ka godewa Allah ba farce na nutsa maka ba wallahi. Ai a dalilinka jiya nayi dana sanin rashin tara farce da nake yi!" ya kama baki yana dariya "eyyehh?! Ashe ke muguwa ce ban sani ba?" na murguda baki kawai na koma na kwanta.
Ranar sai karfe goma ya bar gidan zuwa wajen aiki, karfe hudu na yamma ya dawo. Gabadaya ranar wuni yayi yana tattalina da tarairayata, ni kuwa ina ta botsare mishi. Da dare kuwa da wuri na kwanta bayan na saka sakata na bi da makulli.
Murmushi ya sake yi a karo na barkatai, toilet ya tashi ya shiga. Ba a jima ba ya fito daure da tawul da alamun wanka yayi. Ya tsaya a gaban mirror yana duba fatar bayanshi, sawun yatsuna suna nan radam a zane wajen har yayi ja, yace "ki duba pa ki ga yanda baya na ya zamata dalilinki, idan ya bar min tabo sai kin biya ni fata ta!" nace "ka godewa Allah ba farce na nutsa maka ba wallahi. Ai a dalilinka jiya nayi dana sanin rashin tara farce da nake yi!" ya kama baki yana dariya "eyyehh?! Ashe ke muguwa ce ban sani ba?" na murguda baki kawai na koma na kwanta.
Ranar sai karfe goma ya bar gidan zuwa wajen aiki, karfe hudu na yamma ya dawo. Gabadaya ranar wuni yayi yana tattalina da tarairayata, ni kuwa ina ta botsare mishi. Da dare kuwa da wuri na kwanta bayan na saka sakata na bi da makulli.
BURIN RAINA (38)
Washegari rass na tashi ba kamar jiya ba da har jiri ke kwasata idan ina tafiya. Nayi wankana na shirya tsab na fito zanje school, yana falon akan dinning yana break nabi ta gabanshi na wuce ko kallon inda yake banyi ba, kallo kawai ya bini dashi yana dariya.
Da dare ina falo ina kallon tashar AD, suna ta nuno sabbin tsarin gine-gine da suka fiddo na wannan shekarar, hankalina ya nutsa wajen sosai ji nake kamar in shige cikin TVn. Wajen karfe goma ya turo kofar dakin ya shigo koh daga ina yake? Lokacin sun gama shirin da suke ina zaune ne kawai muna waya da Mubarack. Dakinshi ya wuce bayan kamar minti uku ya fito a shiryanshi tsab cikin shigar barci, ya xauna a kujerar dake gefena. Muka yi sallama da Mubarack yana jaddada min in mika gaisuwarshi wajen babban yayanshi na ajiye kan wayar, na dubeshi a yatsine nace ana gaishe ka, ya kallon waye? Sai da na dan ja fasali sannan na amsa "Mubarack!" nan da nan fuskarshi ta hade, "waye kuma Mubarack?" nayi banza na kyaleshi don kuwa mugun haushin sa nake ji, yace ina tambayarki? Cikin yatsine nace ban sani ba! Ya kama bakina ya murde, naji kamar in saki fitsari don azaba yace wae me yasa kika raina ni ne Ummul? Waye Mubarack?! Ya fada cikin tsawa. Nace Qane na ne!" ya sake ni ya koma kan kujerar ya zauna "u should've said it earlier. So yah jikin naki enmatanah?".
Wata harara dana dago ina watsa mai, sai dai muna hada ido dashi naji jikina yayi sanyi, Nowfal yana da wani irin tasiri a raina da ko nayi niyar yi mishi dibar snarls sai in kasa, yanzun ma hakan ce ta faru, ji nayi kamar an dauke mun maganar sai kawai na cuno baki na kawar da kaina gefe. Ya dube ni, "wae don Allah wannan hade fuskar da rashin kunyar na meye?"
Dama mai neman kuka ne aka jefe shi da dunkulen kashin awaki, nan da nan sai hawaye sharrr! Hankalinshi ya tashi ya dafa ni yana lallashina, hannunshi na buge daga kafadata, cikin kuka nace "dama dole ka tambayeni meye tunda kai ka manta da abinda ka min, ka cuce ni, ka raba ni da abin tinkahona bayan kasan ba zama zaka yi dani ba wata xaka sake aurowa ni kuma ka kyaleni, "na leads cikin shessheka.
Kai ya sadda zufa tana yanko mishi ta ko'ina, farinciki ya cika min zuciya nayi shiru ina kallonshi ina sauraren yace ai ba zai rabu dani yanzu ba, ba zai iya rabuwa dani ba!.
Yace "Ummul look, m sorry abt yesterday's incident, I jst culdnt' controlled myself ne shi yasa, dan Allah kiyi hakuri. Idan ta kama har shi wanda zaki aura din zan iya samun shi in mishi bayanin ba laifin ki bane. Tsakaninshi da Allah yake magana, from the button of his heart, raina ya baci naji zuciyata ta karye. Kallonshi nake kwalla na kwararo min, yana tsammanin saboda Mujahid ne nake ta wannan abun? Yana tunanin saboda na damu da abinda zai faru ne nake ta wannan abun. Bai san cewa ko da ace ya sake ni din ba (abinda bana fata) ba xan taba iya komawa Mujahid ba, ya riga yayi wasa da damar shi tun farko, ko abinda nace mishi jiya ba wai ya kai har zuciyata bane kawai dai don bana son jan hirar tayi tsawo ne shiyasa duk da dai yes, nasan na yafe mishi abinda ya min, amma ba zan taba aurenshi ba.
Nowfal bai san cewa saboda na nuna masa muhimmancina yaji cewa yana bukatar ya rayu dani yanzu ba ne nake yin hakan ba? Kenan dai har zuwa yanzu bashi da wani canjin ra'ayi? Bashi da bukatar zama dani kenan. Wani irin kuka na sake barkewa dashi na tashi da gudu na tafi daki na rufo kofa, hannu kawai ya dafe akai ya rasa abinda ke yi mai dadi.
Kuka na shaka son raina har sai da naji kaina na sara min sannan na hakura, na fara lallamin zuciyata da daukar alkawarin tursasawa raina nayi overcoming son shi dake zuciyata tunda shi babu birbishin sona a ranshi, Allah yana kallo nayi iyaka bakin kokarina a matsayina na mace, ba wani step da zan kara dauka na kara kusanta kaina dashi, zan tsaya anan kawai duk abnd ma ya faru yana cikin kaddarar rayuwata ne, bazan kara blaming kowa ba cikin wannan lamarin. Washegari tun kafin ya fito na wuce makaranta, haka da yamma ma ina dawowa na dauki duk abinda nasan zan bukata na shige dakina na kulle. Ina jin da ya dawo yayi ta knocking nayi kunnen uwar shegu dashi.
BURIN RAINA (39)
Kwana biyu muna wannan wasan buyar, duk wata hanya da nasan zata sadani dashi na rufe ta bam. Hankalinshi yayi koluluwar tashi, duk yadda yaso ya kauda kai shima ya nuna hakan bai dame shi ba abin yaci tura. Duk da yana ganin hanyar dana dauka itace hanya mafi sauki da zamu saba da ita yadda ko bayan rabuwarmu zuciyoyinmu ba xasu cutu ba, amma daga can kasan xuciyarshi hukuncin dana yanke yana matukar kona masa rai.
Yau ma tun da duku-duku na shirya, na bude kofar dakina na fito rataye da jaka ina gyara hannun hijabina. Tsaye yake a kofar dakin ya rungume hannu a kirji ya zubawa kofar dakin nawa idanu, yana ganin na fito ya tunkaro ni. Na tsaya kamar wadda aka kafe ina kallonshi. Hannuna ya kama ya ja ni zuwa dakinsa, ni kuwa kamar wata rakuma haka na bi bayanshi. Ya zaunar dani a gefen gado shima ya xauna, idanu ya zuba min. Na sadda kaina kasa yayin da hawaye suka ciko min ido. Yayi gyaran murya ya kira sunana a sanyaye, na dago na kalleshi, murmushi ya sakar min yace "plssss let's all be sincere, laifin da na miki ne yasa kike fushi dani ko me? Idan shine ai na baki hakuri, ko baki hakura bane? Idan baki hakura ba tell me, m ready to do anything that will make ur hrt feel at ease, huhhh? Ki fada min, but please ki daina wannan fushin, baki san ya nake ji a raina ba wallahi" na kalleshi na danyi murmushi nace "kake ji a ranka? Kace let's be sincere ba.
To let me ask u 1 thing, do u love me, " yayi shiru kanshi a kasa kafin ya dubeni yace "though I don't knw yet, buh I wouldn't say no!" na gyada kaina ina so na fassara abinda yake nufi, ban gamsu da abinda yace ba. Nace naji wannan. To assume kana sona, me yasa ba zaka xauna dani ba? Murya can kasa yace dalilina daya ne; bana son karya alkawarin da nayi ma rayuka, na miki, na yiwa kaina, na kuma yiwa Halimah. Bana son karya shi.
Na dauke kwallar data sauko mun nace "tunda haka ne, please ka kyaleni! Ka kyaleni na samu na koyawa kaina yadda zan rayu ba kai. Ba zan boye maka ba Nowfal, if u continue to stick to me lyk diz, m afraid dat I might not be able to leave u. Yle kai baka da BURIN zama dani, ka ga hakan zai cutar dani. So dan Allah kawai ka fita harkata na sauran lokacin da ya rage mana, idan da hali ma just be very cruel to me, I beg u!" ya shiga share zufa gabadaya na daure shi da jijiyoyin jikinsa, ya fara magana cikin rawar murya "Ummul baki fahimceni bane. Ba wae bana son zama dake bane. Ehhh... Kawae... Kinga,,,,,Alkawarin da nayi. " nayi saurin katseshi ina dan murmushin da a hermit yafi min nayi kuka nace "itz OK, ka daina wahalar da kanka, na fahimce ka sosai".
Na sabi jakata na kara gaba, hannu yasa zai riko ni nayi saurin kaucewa ina watsa mishi wata harara data kada mishi yayan hanji, har na bar dakin bai yi motsin kirki ba. Yau ma wani kukan na kara shaka har na godewa Allah, wannan wahalallen so nayi tur dashi wallahi, na yarda so makaho ne don na tabbata da ace yana da ido da bai je kan Nowfal ba. Ina dawowa makaranta ya tare ni lallai sai na tsaya munyi settling matsalar wannan, na ja na tsaya a tunzure don na fara gajiya da rainin hankalinshi kuma. Nace "ni bani da wata matsala da kai Nowfal kaine kake da ita, don Allah ka saurara min haka. Matsalata daya ni yanzu lokaci ya cika ka bani takardata in kara gaba.
Ya daga baki zai yi magana, ban bashi damar haka ba na bude kofata na shiga daki tare da murxa key, ya fara dukan kofar yana magiya in bude. Ya gaji ya koma dakinshi. Gajiya yayi da bin kaina yayi fushi shima, a gareni kam nace tafi nono fari, dama haka nake so.
Text books ne da materials zube a gabana ina ta faman karatu. Gobe nake zana jarabawana ta karshe a level two in shaa Allah da mun dawo hutu sai level 3, a kuma goben nake sa ran amsar takardata a hannun Nowfal. Zuciyata a cunkushe take da tunanika iri-iri, duk da cewa tuni dai na sanyawa zuciyata hakuri da daukar kaddara. Na yarda na amince koma me zai faru yana daga cikin kaddarar rayuwata ne, zan kuma rungumeta da hannu bibbiyu, sai dai zuciyata cike take da tsoron mei goben zata haifar. Jarabawar da na zana a washegari sai dai kawai Allah ya bada sa'a, rubutu kawai na dinga yi ba wai don nasan me nake rubutawa ba sai don dai kar ace ban zana bane kawai.
Na dauke kwallar data sauko mun nace "tunda haka ne, please ka kyaleni! Ka kyaleni na samu na koyawa kaina yadda zan rayu ba kai. Ba zan boye maka ba Nowfal, if u continue to stick to me lyk diz, m afraid dat I might not be able to leave u. Yle kai baka da BURIN zama dani, ka ga hakan zai cutar dani. So dan Allah kawai ka fita harkata na sauran lokacin da ya rage mana, idan da hali ma just be very cruel to me, I beg u!" ya shiga share zufa gabadaya na daure shi da jijiyoyin jikinsa, ya fara magana cikin rawar murya "Ummul baki fahimceni bane. Ba wae bana son zama dake bane. Ehhh... Kawae... Kinga,,,,,Alkawarin da nayi. " nayi saurin katseshi ina dan murmushin da a hermit yafi min nayi kuka nace "itz OK, ka daina wahalar da kanka, na fahimce ka sosai".
Na sabi jakata na kara gaba, hannu yasa zai riko ni nayi saurin kaucewa ina watsa mishi wata harara data kada mishi yayan hanji, har na bar dakin bai yi motsin kirki ba. Yau ma wani kukan na kara shaka har na godewa Allah, wannan wahalallen so nayi tur dashi wallahi, na yarda so makaho ne don na tabbata da ace yana da ido da bai je kan Nowfal ba. Ina dawowa makaranta ya tare ni lallai sai na tsaya munyi settling matsalar wannan, na ja na tsaya a tunzure don na fara gajiya da rainin hankalinshi kuma. Nace "ni bani da wata matsala da kai Nowfal kaine kake da ita, don Allah ka saurara min haka. Matsalata daya ni yanzu lokaci ya cika ka bani takardata in kara gaba.
Ya daga baki zai yi magana, ban bashi damar haka ba na bude kofata na shiga daki tare da murxa key, ya fara dukan kofar yana magiya in bude. Ya gaji ya koma dakinshi. Gajiya yayi da bin kaina yayi fushi shima, a gareni kam nace tafi nono fari, dama haka nake so.
BURIN RAINA (40)
Text books ne da materials zube a gabana ina ta faman karatu. Gobe nake zana jarabawana ta karshe a level two in shaa Allah da mun dawo hutu sai level 3, a kuma goben nake sa ran amsar takardata a hannun Nowfal. Zuciyata a cunkushe take da tunanika iri-iri, duk da cewa tuni dai na sanyawa zuciyata hakuri da daukar kaddara. Na yarda na amince koma me zai faru yana daga cikin kaddarar rayuwata ne, zan kuma rungumeta da hannu bibbiyu, sai dai zuciyata cike take da tsoron mei goben zata haifar. Jarabawar da na zana a washegari sai dai kawai Allah ya bada sa'a, rubutu kawai na dinga yi ba wai don nasan me nake rubutawa ba sai don dai kar ace ban zana bane kawai.
Karar da wayarshi yake yi ne ya dakatar dashi ga rubutun da yake, cikin rashin kuzari ya daga., "hello Jabeer?" daga can ya amsa "hello sir. Good afternoon sir" ya amsa kafin ya dora da, "ya aka yi ne?" yace ehh dama madame ce zata dawo Nigeria a ranan alhamis (nan da two days kenan), shine na kira na fada maka". GA mamakinshi sam babu wani dokin farinciki da yaji a Zuciyarshi sai ma tafasa da take kara yi mai, ya daure yace mishi OK thank u. Allah ya kaimu ranan. Ya amsa da ameen, suka katse wayar.
Shiru yayi ya kurawa takardar da yake rubutu ido, Zuciyarshi na suya tana nanata mishi irin rashin adalcin da yake kokarin yi mata, tana zarginshi da son rabata da wani 6igere nata ta karfi da yaji. Sai dai wani sashe a zuciyar tashi na kara tuna mishi buying alkawari da muhimmancinsa. Ya dafe kanshi da yake ji kamar zai fashe saboda tunani, shi dai yasan Allah ne kawai ya jarabce shi da masifaffen son Halimah, ba wai don ta isa yaso ta ba ba kuma dan ita din tana kaunarshi ba, yana da tabbacin hakan.
Zai iya cewa tunda ta tafi abroad karatu ko a waya bata taba kiranshi ba sai dai shi ya kirata, haka bayan tafiyarta ya daukar wa kanshi jigilar zuwa dubata duk karshen wata, haka zai cake mata kudi da libgin sayayya ta kuma sa Hannu ta amshe ba kunya. Hatta da wasu info da suka shafeta ba dai ta fada mishi ba, ta hannun wani abokin karatunta yake samun komi. Duk wannan rashin kyautatawar da take yi mishi, daidai da rana daya bai taba ji a ranshi cewa tayi ba daidai ba ko yaji damuwar hakan saboda sonta da ya rufe mishi ido. Ya tuna ko farkon haduwarsu yafi shekara yana bibiyarta da mata hidima kafin ta amince dashi suka danyi dating na watanni biyar daga nan ta daga kasashen turawa karatu, tun daga nan mu'amalarsu taja kasa sosai, amma shi a gare shi hakan ba wani abu bane.
Sai dai yanzun da abubuwa suka canxa, lamarin ya fara dawo mai daki-daki, sai yaji yana tambayar kansa anya zai iya zama da ita a haka? Kai ba ma zancen zama ba, did he even love her now. Kai da tunanika suka addabeshi sai ya watsar da komi kawai, ya sake daga takardar nan yana kara maimaita abinda ya rubuta, kwalla ce ta ciko idanunshi sosai. Yayi saurin maidata ya nade takardar. Tun kafin ayi isha'i wani irin zazzabi mai zafi ya xubar min, nafi danganta hakan da damuwar da na sakawa raina a en kwanakinnan. Da kyar na samu nayi sallah ko abinci ban nema ba na koma na nade a cikin bargo ina rawar sanyi.
Turo kofar dakin yayi ya shigo jiki kamar wanda kwai ya fashe mishi, na daga idanuna da suka min nauyi sosai na kalleshi da kyar. Gefen gadon ya xauna yana kallona, jikinshi sam ba kuzari, idanunshi sun kada jawur kamar wanda yayi kuka. Nayi kokari na dan mike zaune nace "Nowfal!" ckn siririyar murya irinta maras lafiya. Ya sadda kai Zuciyarshi na dukan uku-uku, kasa amsawa yayi. Nima sai kawai nasa mishi na mujiya. Mun share mintuna sun fi ashirin a hakan, ko kwakkwaran motsi baka ji a dakin.
Sai dai yanzun da abubuwa suka canxa, lamarin ya fara dawo mai daki-daki, sai yaji yana tambayar kansa anya zai iya zama da ita a haka? Kai ba ma zancen zama ba, did he even love her now. Kai da tunanika suka addabeshi sai ya watsar da komi kawai, ya sake daga takardar nan yana kara maimaita abinda ya rubuta, kwalla ce ta ciko idanunshi sosai. Yayi saurin maidata ya nade takardar. Tun kafin ayi isha'i wani irin zazzabi mai zafi ya xubar min, nafi danganta hakan da damuwar da na sakawa raina a en kwanakinnan. Da kyar na samu nayi sallah ko abinci ban nema ba na koma na nade a cikin bargo ina rawar sanyi.
Turo kofar dakin yayi ya shigo jiki kamar wanda kwai ya fashe mishi, na daga idanuna da suka min nauyi sosai na kalleshi da kyar. Gefen gadon ya xauna yana kallona, jikinshi sam ba kuzari, idanunshi sun kada jawur kamar wanda yayi kuka. Nayi kokari na dan mike zaune nace "Nowfal!" ckn siririyar murya irinta maras lafiya. Ya sadda kai Zuciyarshi na dukan uku-uku, kasa amsawa yayi. Nima sai kawai nasa mishi na mujiya. Mun share mintuna sun fi ashirin a hakan, ko kwakkwaran motsi baka ji a dakin.
Can sai ya mike tsaye, na daga idanu ina kallonshi. Hannu yasa cikin aljihu ya xaro wata farar envelope ya miko min hannunshi na masifar rawa haka ya miko min, numfashina ya dauke cak na dan lokaci, bugun zuciyata ya karu da karfi kamar ana lugude. Ganin da yayi naki karba sai ya kamo hannun nawa ya damka min takardar, naji kamar ya dora min garwashin wuta. Cikin sauri na janye hannuna takardar ta fadi........Ajira sauran yana zuwa.
Labels: Soyaiya
0 Comments:
Post a Comment
Subscribe to Post Comments [Atom]
<< Home