Thursday, September 30, 2021

Addu'ar Neman Aure Ga Mace Ko Bazauwara? Da Kuma Wacece Mace Tagari? Yaya Ake Gane Su....




Kuma bayani ne game da "wacece mace ta gari, kuma yaya ake ganesu ko kuma yaya Suke har idan namiji yayi ido biyu da su.

  1. Daya daga ciki shine, idan har mace tazo tayi ido biyu da namijinta a lokacinda yadawo, to zai ji wani iri a jikinsa harwani lokaci zai ji a jikinsa wani iri kuma zai ji jikinsa zai yi sanyi.
  2. Kuma zakaga tana gaggawa a bisa duk abinda mijinta yagayamata tayi to zakaga tana rawanjiki in ba har tagama ba to hankalinta ba zai kwantaba sai har ta gama.
  3.  Itace Wanda har idan taga hankalika yatashi to baza ta iya zamaba, ko kuma idan ta ga kamar ta baya maka rai sai tayi kokarinta ta ga zuciyar ka yayi haske. 
  4. Zakaga ba ta wasa da addini Kunlun zakaga tana yawan yin nafila da sauran ibadu.
  5. Zakaga bats wani wasa da duk wani hakkin namijinta Wanda Allah ya dauramata.
  6. Kuma duk wani sirrin mijinta ba zata bari wani yasaniba, duk wani hiranda ta yi tare da mijinta baza ta taba wani yasaniba ko da kawayentane, dan yawancin mata duna gaya was kawayensu duk abinda sukayi ta wajen kwanciya, amma mace tagari baza ta gayamusu komai game da gidanta ba sai dai ayi hirar wata rayuwa kawai amma banda na aure.
  7. Kuma itace mace a duk lokacinda mijinta baya gida, to baza ta taba leka ko bakin kofaba da kuma kiyaye duk wani dukiyarsan da yabari da sauransu.
  8. Ita ce kuma tana kiyaye da duk wani al'amarin gida game da kamar yaranda suna gabanta ko da ba nataba ba zatayi musu babbanciba dan kakkinsu yana wuyanta da sauran hakin da yakrr wuyanta.
  9. Kuma ita wanda take girmama iyayen mijinta kamar nata. Kuma tana taimaka was yanuwan mijinta batare da wani ba chin rai ba.
  10. Ita ce wanda zakaga tana zama da kishiyarta da makwabtar su bawani abinda yake shiga sakaninsu kamar fada da sauransu.

                                 WANNE MIJI NAGARI.













Yawanci a rayuwa idan kunduba yanayin rayuwa game da dan adam, amma yawancin zakaga ana cewa Allah yabaka mace nagari amma baza kaga ana kiran namijiba, to wai me yakefaru sai ace Allah yabamu mace nagari. To bari muga meyake sa a San namiji nagari:

  • Nafarko shine zakaga yana kulawa da iyalansa towo da miya a ko taina ciki da wake.
  • Kuma yana yimusu ishesshen sutura ga su har idan zai yi ma Kansa sutura to Shima sai yahada da su gaba daya baza I so Kansaba.
  • Kuma shine namijinda yakan yi hakuri ga ko me yasamesa ko da na bacin rai ma sai kaga baya nuna fushinsa.
  • Namiji shine kuma wanda zakaga lokacinda ya aure wanda yakeso sai kaga bayan anyi auren sai kaga yafara sonta feya da ka min ya aureta kuma zai yimata wasa kaman yaro yana sa mata abinci kamar yarinya karama.
  • Kuma yazam yana da kishin matarsa, duk wanad baya kishin matar sa to wannan ba miji na gari bane.
  • Kuma yazama ya dauki aure a masayin ibada, ba wai kai ya dauki aure wasa kokuma yana wasi wasi da shiba.
  • Yazama ya dauki matarsa ita ce abokiyar wasan sa, kuma abokiyar hirarsa, kuma kazama mai yimata zoliya a ko da yaushe dan faran ta mata rai yakan sa ko da yaushe tana nemanka ta ganka.
  • Miji nagari baya zagin matarsa, kuma ko da bayan idonta baya zaginta, ko da wani abu yafaru da shi da ita, subiyu kawai a sakaninsu za su sassanta ba wanda zai ji daga waje.
  • Shine wanda yake zama da iyalinsa a cikin farinciki a ko da yaushe ba wani zalinta ko cin mutunci.
  • Shine a koda yaushe idan matarsa ta bashi shawara zai duba yagani har idan shawaranta yai, zai amfanidashi ba wai kawai idan matarka ta baka shawara sai kayi banza da shiba.
  • Kuma baya yiwa matarsa karya, kuma a koda yaushe yakan gaya mata gaskiya ba karya.
  • Kuma a koda yaushe, yana baiwa iyayen matarsa daraja kamar yadda yakan bawa iyayensa.
  • Kuma yan'uwanta, ya dauke so tamkar danginsa ne, ba wai kawai sai yan'uwansa ba, kowa nashine har idan yana da abin hannu har idan yana taimakawa nashi, to sai ta taimakawa ita ma nata, to shine wannan na gari.
  • Kuma kowane namiji nagari, yakan yabon matarsa koda shekarunta yazama yaja bai wai sai ka juyemata baya ba dan ta sufa, zai yi kokari yaja ta jiki dan yanuna mata fa har yanzu babu kamar ita.
 A rayuwa daman a ko da yaushe ana samun sabani sakanin mace da namiji, amma a koda yaushe zakisani mijinki ko yana jin maganarki, ko itama matarka tana jin maganarka, amma yawancin dai abinda yasa maza basason jin maganar matanso, yawancinsu auna da dogo baki, wato abinda muke nufi da dogon baki shine, zakaga mace wai idan mijinta yayi shawara da ita, sai kaga taje tana gayawa kawayenta akan ai duk abinda ni nagayamasa baya wucewa, kowane shawara nagayamasa sai yabi.

To kagani wannan baya da kew zai sa tazama har idan ta bashi shawara har idan baiyi amfani da shawaran da ta nashi ba sai kaga sunfara masifa akan ta bashi shawara yaki bi. Shiyasa wani lokaci idan wani namiji matarsa ta bashi shawara ba zai nuna mata zai yi amfani da wannan shawarba a idonta, amma idan ya jeyi abinda yake so yayi to annan zai yi amfani da wannan shawaran da ta bashi.

                                GAME DA NEMAN AURE MACE

















A kawaim wasu abubuwan da a lokacin su annabawa wan suka wallafa wa mace har ida tana ne man aure. Amma yazama kinsamu nasuwa, bawai kina wassi wassi ba, duk abinda zaki har kina so ki mikawa allah kukanki to yazama kina nase da kuma ki tara hankalinki waje daya.

A kwai wasu addu'ar da ake yi gameda wannan mace mai neman aure da gaggawa, zatayi alwala a lokaci daya sai takaranta wannan addu'ar amma bawai kunlum sai ranar talata sai ta fuskanci alkibla ta karanta wannan "wuridi"

  1. Allahummah Swalli Ala Muhammadin wa'aali Muhammad. Kayishi kafa (100) lokaci daya
  2. Ya Hayyu Ya Qayyum. Shima so (100)
  3. Allahummah Shaafiy Kulla Mareedh. Shima sau (100).
  4. Assalamu Alaiki Yaa Zainab Binti Amirul Mumini. Shima sau (100).
Zaki karanta su wannan addu'ar a lokaci daya, wato zama daya, sai ki daga hannunki sama ki mika kukanki ga allah? Allah in har ka kai masa kukanka zai biya maka bukatanka, sai ki ro keshi yabaki miji na aure kuma nagari, insha allah zakiyi mamaki. Kowane damuwa idan kana dashi to ka mika kukanka ma alla zai amsa maka duk wani bukar da kake nema in sha allah.

Kuma shiwanna addua' ama yinsa ne a kowane ranar kowane rana amma sai ranar talata ake yinsa, kuma yakamata idan har anyi wannan addu'ar ayi kokari ayi "Sadaka" da duk abinda ya sauwaka dai dai gorgodo iya abin da allah yabaka.

TAMBIHI:-

Badolene ba sai ke da kanki zakiyiba, ko da wani zai iya yimiki amma sai yabi duk ka'idar da akace abi sai yabi, koda itama ne tana yi watakila sai "jinin haila" ya saukomata, tacigaba da har sai tagama wannan addu'ar kiyi fatiha sai ki roki allah abinda kikeso insha allah zaki ga kin samu miji na aure? addu'a babu karami kuma babu babba.

                SIRRIN SAMUN MIJIN AURE A RUBUTUN "SURATUL MARYAM"

Har idan mace tana neman aure a gurguje, sai ta samu ta rubuta "Suratul Maryam" ko har idan baza ta iya ba sai ta ba wa, wani yarubuta mata, sai ta wanke wannan rubutun sai tasha ruwan ko, kuma sai ta rage kadan ruwan sai ta shafa raguwar a jikinta da kuma sauran fuskanta gaba daya, kar ta goge har sai ya bushe da kansa insha allah zaki ga mamaki. Kokuma kisamu ruwan a kwano kikaranta wannan Suratul Maryam a cikin wannan ruwan sai ki sha, kuma sauran sai ki shafa a jikinki amma kisani kowane ranar alhamis zakiyi insha allah zaki sau miji na aure kuma na gari.

                  SIRRIN SAMUN AURE TA HANYAR SADAKA DA "DABINO"

A wata ruwaito a Madrasa ta Ahlul-Bait (AS) yana cewa, har ida mace ta kai wani lokacinda ba ta sami mijin aure ba, to sai anemi "Dabino" mai kew sai kuma a lisafa shekarunta nawane, Misalai shine, har idan shekarunta yakai kamar 20, sai a lisafa akan kowane shekara za a samu Dabino guda 12 kowane shekara daya, to kinga shekara ishirin kenan yakama za a samu Dabino guda (240) a ka'idance.

Sai a hada wannan "Dabino" gabadaya , sai ayi alwalla cikin sarki maikew, sai a karanta "Suratu fathi: wato "Innaa Fatahna Laka Fathan Mubeena" sai a daga hannu a roki allah yakawo miji nagari sai a bawa masu bukatar wannan dabino sadaka, insha allah za a samu miji na gari in allah yayarda.

Inda hali yazama ranar alhamis, washegari shine jumma'a, sai ayi alwalla cikin sarki sai a zauna waje daya a karanta wannan addu'ar. Amma ba tare da wannan "Dabinon ba" sai a karanta "Suratu Daha" kafa (3) za a yisa a jere har yakai sawon kwana bakwai (7) wato zai zagawo zuwa ranar alhamis insha allah za a samu biyan bukata bi'izninlah.

Kuma shi wannan addu'ar, ba wai sai mace wanda bata taba yin aure ba, ko mace budrwa ko mace bazawara ma zata iya yin amfani da wannan addur'ar. Kuma har iyayenta ma zasu iya yimata wannan addu'ar ba wai sai ita kawai bane za ta yi, zasu iya taimakamata dan allah ya bata miji nagari.

Kuma kar a manta, a ranar far ne za a yi amfani da " Dabuno" amma washegari za a cigaba da wannan addu'ar "Suratu Daha" cikin kwanaki bakwai har aya zagayo, sai kuma ayi sadaka da duk abin da ya sauwaka da duk abinda allah ya horemaka insha allah za a samu biyanbukata.

                           SIRRIN TSAYAR DA MANEMI GA MACE

Mallam ina da tambayane, ina da wani abinda yake damuna yajima ina so nayi tambaya ko za a yi dace shiyasa nakeso ko zandace? Shaik Abu: yace idan har mace ta rasa nijin aure yace sai ta rubuta "Suratul Rahman" sai ta rubuta sunnant a karshe, dakuma wannan addu'ar shima sai a sa sunanta sau biyu a cikin wannan addu'ar shine:-

Yaa Jama'atar Rjaal, Salabtu Uqulakum (Sunanta) Kasalabatut Tamrati Min Shajaratiha, Walhabbati Min Akmamiha, Wa'alqaitu Alaikum Mahabbatan Minniy, Wa Addfan, Wahananan, Walaa Bil-Qu'udi Hatta Yatazawwajaha Ahadun Minkum, Wa'abdalat Ta'adiylaha, Wabaana Tazwiyjaha. Yaa Hala'an Laafiyah Houkul Azwaajur Rauhaniyya Assakinatu Fiy Qulubil Ajnabiyna Fayanzuru ila (Sunanta)

كسلبت التمرة من شجرتها والحبة من اكمامها وألقيت عليكم محبة مني وعطفا وحنانا وعشقا و تهييجا ال طاقة لكم با(sunanta)يا جماعة الرجال سلبت عقولكم الجلوس وال بالقعود حتى يتزوجها أحد منكم وأبطلت تعطيلها وبان تزويجها يا هلعا ال فية حوكوا األزواج الروحانية الساكنة فى قلوب األجنبين فينظروا

Za a yi wannan rubutun ne a ranar Jumma'a, sai ta ajiye  sai ranar lady ta yi wanka da shi amma ba wai a wurinda akwai najasa ba, in har bazata iya ba, sai ta bayar ayimata wannan addu'ar sai tayi wanka dashi, amma sai ranar "La'hadi" zata yi wanka dashi, bayan tagama wanka dashi kar ta goge jikinta sai tayi wannan addu'ar ta "Suratu Yunus" ( Aya 81 zuwa 82) ko har idan bazata iya ba, sai ta samu wani yayi mata (Kafa Bakwai) lokaci daya

Qala Musa Maaji'itum Bihis Sihru, Innanllaha Sayubdiluh, Innallah Laayuslihu Amalal Mufsideen. Wayuhiqqullahul Haqqa Bikalimatihi, Walau Karihal Mujrioun.

،قال موسى ما جئتم به السحر إن هللا سيبطله إن هللا ال يصلح عمل المفسدين، ويحق هللا الحق بكلماته ولو كره المجرمون

In sha allah idan aka yi wannan addu'ar, za a samu biyan bukarta da gaggawa, har idan aka samu masala to sai akara mai maita wannan addu'ar sau uku kuma wannan addu'ar an sha yinta kuma ansamu nasasara.



















contact-form

Labels:

Tuesday, September 28, 2021

Shawara Ga Mallami Na Addini Game Da Ciwon Da Yaki Warkewa Bayan Anyi Na Asibiti

  

 

 Cutukar Game Da Jikin Dan Adam

    A rayuwa a yadda rayuwan al'uma yanuna, tawanci jama'a suna fama da yawan ciwon kai, sai dai ko da yake ciwon kai ya banbanta kala kala, wani yakan zama idan yagaji kokuma yayi yawo a rana, wani kuma ciwon kai nasa a cikin jini ne. To ga hanyar da zaka yi insha allah zaka yi mamaki dan kowane ciwo da allah yayi a duniya a kai maganinsa in har ka hada da addu'a zaka samu sauki in allah yayarda.

    Daya daga ciki shine ka karanta "SURATUL FATIHA" har idan duk lokacin da har idan kanka yafara maka ciwo ka kama dai dai inda kanka yana yimaka ciwo sai ka karanta "Fatiha Kafa Daya" kafa daya in allah yayar lokaci kadan zakaga kanka ya daina maka ciwo insha alllah.

    Har ida mai dena yimaka ciwoba, kakara karanta kafa Biyu in kakaranta bai dena ba ka karanta kafa bakwai in sha allah zai dena nan take ba da jimawa ba, shi adu'a yana da mahimmanci sosai.

    Na biyu kuma shine, zaka iya amfani da wata mai da ake kira "HABBATUS SAUDA" zaka iya kane meshi amma ka tabbatar cewa ka samu wanda yana da kew, sai kasamu Garwashin Wuta sai ka ringa subawa kadan kadan zai fara hayaki sai ka dinga "SHEKA" a hankali hankali insha allah zai dauke nan ba da jimawaba.

Ta uku kuma zaka iya amfani da man " TAFARNUWA" sai ka dinga shafawa a goshinka kokuma inda yake yima ciwo insha allah za a samu waraka. Alla yasa Mu Dace Ameen.

    Shi wannan ciwon ta kai yakan kama dan adam kamar yadda mukayi bayani bisa sama ga da yadda yake kama an adam. Shi wannan ciwon ta kai ya kasu kala kala, wani yakan yimasa a Goshinsa, Wani kuma yakan yimasa a bayan kansa, shiwanna na bayan kai yawanci yana damun masu hawanjini har idan jininsu ya dan hau kadan ko ya dan sauka sai sufaraji ta bayan kansu, amma wani lokacin koda jinin bai hauba, kuma bai saukaba zai nuna musu allama ta bayan kansu yan yi musu ciwo ta da allama jini yana kokarin hawa ko yana neman ya sauka. Har illa kuma zakaga wani ciwon yana yimasa a fuskansa ta gefa daya wanda aka fisani da (Migrain) a turance kenan, wani kuma zakaga gefen idanunsa ne yana yimasa ciwo ammam ba wai idon ne yake yimasa ciwo ba.

    Shi wannan ciwon ta kai na gefe daya shine wanda mukayi bayani bisa sama wato (migrine) shi wannan ciwonkai ta gefe da yane a yadda mukayi bayani, shi wannan ciwon kai ya bambanta da kowane ciwon kai, dan har idan yatashi maka zakaji kamar gefen kanka zai fita ko da ka sunkuya za kaji kamar idonka zai fita, kuma wannan ciwon ta gefe daya baya warkewa dan a yadda likitoci sun yi bayani, basu taba ji wai wanda yana da ciwon kai na gefe daya ya warke ba, sai dai idan ya tashimaka sai kaje asibitin wanda sun kware da "kai" dan su baka magani, Kuma in har yatashi maka, shan su kamar "paracetamol" ba zai yi maka komaiba dan shi wannan ciwon ba karramin ba gani za kasha ba kamin kasamu sauki.

    Wannan ciwon ta migrine sai dai ka dinga shan magani a kunlum duk lokacin da ya tashimaka dan kasamu sauki amma ba wai kamar sau ran maganin ciwonkai ba idan kasha zai dauke gaba daya sai ya dauki wani lokaci da dama kami kafarji.

Ita kuma ciwon kai ta kan"Hanci" shikuma wannan ciwon kai yafi kama wanda suke da "Mura" yakan damunsu. Wasu ciwon kai din yakan kawo wa ne ta wanjen abinda muke ci kokuma abinda muke sha da kuma in zazzabi yakamaka sai yanuna maka allama da sauransu.

    Wata mai suna Habiba Tana mai cewa " ida wani yabata mata rai ko wani abu yasa meta na da muwa to ranar zata kwana ko ta wuni ta na fama da ciwon kai a yadda ta ce.

    Wani likita yana cewa ga Habiba yace wannan shine ciwon kai na damuwa amma har idan kin samu kwanciyen hankali kadan zai sauka amma har idan kina yawan damuwa, kuma yana yawan damunki idan har kinshiga wani damuwa to yakan iya yakawo miki hawanjini sai kiyi kokari ki kai ziciya nesa dan kar kishi masala a yadda likitan ya gayamata.

    Likitan yakan karacewa dalilinda yasa muke yin rubunda kowa bazi iya ganewaba sai ankai wa likita shi zai gane me aka rubuta, dalilinda yasa muke yin wannan rubutun haka da kar a gane wani idan yasani zai mayar dashi kayan maye, kokuma yaje yayi amfani da shi ta wajen mugunta. Tana kara mecewa idan aka kai takardan wajen mai sayar da magani sai yace bai ganeba abinda aka rubuta, sai likita yabata amsa yace ai idan likita yayi miki bayani ko yayi maka bayani ga sunnan maganin da kuma yadda zakayi amafani da ai shikkena magana yakare tun da anyimaka bayani yadda zaka yi amfani da shi.

    Wani yana tambayan liki akan yana da ciwon siga kuma yana bin ka'ida yadda likita yace nabi, amma ina yin fisari sosai kuma sai yinjiki nakeyi, me shawara likita? Sai aka abashi ammsa akan yayi kokari yaje asibitinda aka rubuta mishi maganin sai yayi ea likita bayani ko kayi kuskure ta wajen yin amfani da wannan maganin ko ba ka shansu bisa ka'ida.

    Wani kuma mai suna Nuhu yake tamyan game da wai wani abu ne ya fitomasa a wuya ta baya amma baya yimasa kaikayi kuma baya yimasa zafi ko wani abu? Sai aka bashi amsa akan yayi kokari ya tuntube likita, dan irin wannan masalar yawanci "Jifan Dajine" dan shi idan yashafe jikin dan adam to baya yin zafi sai dai kaga yana ta cin jikin dan adam. To sai kayi kokari kaje wuirin likita dan kasamu bayanai sosai game da wannan larural.

    Wani kuma yakan tambaya ne game da wai, hakorinsa ta gefe daya ta karshe yana yimasa ciwo amma yayi shwara akan yana so yacire shi amma wasu sunce idan yacire zai kama na kusa da shi ko  hakan gaskiya ne shiya sa nayi tambaya. Sai yace masa a'a wannan bahaka bane barin hakori wanda yana da susan yakan iya kama sauran har idan yagama da wanda yakama sai ya koma kan dayan, amma sha wara mai sauki shine, zaka iya zuwa asibiti har idan bakas ka cire to za a cika wannan raminda yayi da wata garin siminti na podar hakori amma cin kashi zai baka wahala, in kuma kana so a cire shi sai a chire ka huta gaba daya. 

    Wani kuma yake tambaya wai game da har idan ya samu masal game da jo idan yana yankan farcensa har idan reza ta yankeshi sai yafara ji kamar zai fadai sai hajijiya ya kamashi wani lokacima sai har yane mi waje ya zauna kamin hankalina yazo, to menene mafita? Amsan da yasamu shine, yawan hajijiya har idan mutum yanayi yawancin har idan mutu yazubar da jini sosai yakan iya samunsa, wani kuma idan kawai yaga jini ko a kasa ko a jiki wani ballema wai yaga a jikinsa sai hajiji ya yakamashi, hajijiya yawancin yana zuwa ne game da zubar da jini a jikin dan adam in har ba wai rashin lafiya ce ta sameshi ba.

MENENE MAGANIN CIWON BAYA KUMA DA MAGANIN CIWON JIKI.

















    Wani bawan Allah ne yakewa wani mallami tambaya gabe da yana fama da ciwon baya yana mecewa ga wannan mallam bayansa ne yana yimasa ciwo, yake gurin likita anyimasa gone gone amma har yanzu bai Nina allama ta wani ciwo ba, amma ni dai nasan abinda yake damuna har ma wani lokaci Nana iya sunkuyawa, kuma yana yawan sani yin fisari da kuma yin iska, haka zalika idan har yatashi mini zafin nan sosai yake yimini kuma ina da"Basir" narasa abinda zanyi tunda name asibiti basuce sunga wani ciwoba ko wani abu ba.

    AMSA DA WANI BABBAN MALAMI YA BAIYANA.


















    Mallamin yana maicewa, mu mallamai ana tunawa da mu ne idan har mitum wani ciwo ta sameshi ko wani larura to ana za a nememu. To akai wasu hanyar da zakabi ko kuma wasu abubuwanda zan lisafamaka said nayi amfani da su kaga me zai biyo bays. Kane mi wannan abubuwan shine:-

  1. Man zai tun.
  2. Man Habba da kuma.
  3. Man tafarnuwa.
   Amma dukkansu katabbatarda suna da Kew, in har ba mekew ne kasamu ba to za a samu masala dan zai kasance ba zai yimaka kamar yadda ake so ba. Saki ka haddasu waje daya sai kai wannan addu'a ka tafa a ciki.

  • Zayi Fatiha kafa bakwa 7 zama daya.
  • Zaka karanta Ayatur Kursiyu kafa 11.
  • Zaka karanta Suratul Yasin Kafa 1.
  • Suratul Milk shima kafa 1.
  • Suratul feel Shima kafa 5.
  • Suratul Shitta'i Shima kafa 5.
  • Suratul Iklas ma kafa 3.
  • Suratul Falaq ma kafa 3.
  • Suratul Nas Shima kafa 3
     Bayan katabbatarda kayi wannan a du'ar sai ka hada shi da ruwan zafi sai ka sha cokali guda biyu 2 tareda Zuma mekew cokali 3 kasha zuwa safe da kuma yamma Kunlun.

  Kuma yakan cewa zaka iya shafawa ta ko ina a jikinka a duk inda yana yimaka ciwo insha allahu zakaga abin mamaki sai ka samu sauki in har kabi yadda nacemaka.

    Dangane da Basir da kace yana damunka, sai kanemi:-

  1. Kannemi Garin Ganyen Magaraya
  2. Garin Ganyen Sabara.

     Kowannensu zaka FIBA cokali 7 Sai ka hada da Garin Tafarnuwa cokali 3. Sai ka hada da Zuma mekew ka ringa sha, in Allah yayarda zaka samu sauki bi izninla.













  








contact-form

Labels:

Monday, September 27, 2021

Menene Cutar PRIAPISM Ga Al'auran Namiji



Menene Illar Cutar Sikila, Ana iya Maganceshi....

Ana cecekuce sai ga wanni annobar wata ciwo wanda ke shafan maza tawaje gabansu wanda ake kira "sikila wanda ke shafan al'auran namiji" harma yakan kawo sanadiya namiji baya iya haihuwa da kuma yakan sa gaban namiji yazama bai da kuzari ahankali sai kaga ma ya dai na amsawa in har ba a yi hankali ba.

A yadda wasu likitoci suka baiyana game da wannan ciwo ta sikila? sukace ana yawan samunshe ta wajen jini har ida "geneotype" naku yazama daya to za a samu masala, yakan shafi duk wani yaran da za ku haifa wasu da ga cikin suna iya kamuwa da shi wasu kuma ba zai shafesuba.

Shi wanna ciwo ta "sikila" yaka baiwa duk wanda yana da wanna ciwo wahala, kuma a kunlu sai kaga jininsa yakan karewa sai har an kara neman wani jini an samasa kamin ya dan samu sauki, dashi da kuma iyalansa da duk wanda yana da wannan ciwo sai sun sha wahala wani ma idan yana da gajeran kwana sai kaga rai yayi halinsa.

Wasu masu kwareren binchike sunce mutane suna muta wa da dama game da wannan cutar ta SIKILA, kuma a yadda buncikensu yanu na a arewanscin kasar ta Nigeria su yafi shafesu a kowane shekara, kuma suna kare maicewa ga al'uma har ida lokacin yin aure yatashi, ayi kokari aje asibiti dan a gwada wannan bangaren ta "SS'AS" Da sauransu har ida likita yace ba zai yi muku komaiba sai kuyi aurenku. Amma wasu idan soyaiya ta daike musu gaba, komai kaga yamusu baza su yardaba, sai suce allah ne mai yin komai bayan angaya maka illar zuwa gaba.

Wanni abban Likita wanda anfisaninsa da Dr. Musa Tanko Abullahi yana maicewa, a lokacinda zaka ga mutane  suna ta fama da wannan cutar ta SIKILA sai daga baya aka gane cewa ana samunsa ne ta wanjen jini har ida jiniku "Genor" yazama daya shiyasa zakaga wasu ko da angayamusu baza su yarda ba sukan geada wa da baya.

Likita yana kara mace wa, wanna shi ciwo ta "Sikila" yakan jawomusu masala ta wajen saduwa dan sun san abin da zai faru har ida sun kusance junansu amma ba kowane yaro ne idan suka haifa zai sameshi ba inji likitar.

Yana kara mecewa shi wannan ciwo ta"SIKILA" zaga har idan namiji gabansa yatashi a wani lokaci sai kaga gabansa ya daskare dan idan jinin ya tarumasa a jijiya sai ya daskara masa da gabansa har sai idan wannan jini ya sauka kanin ya kwanya shi wannan ciwo ana kiransa "PRIAPISM" a turance amma wani lokaci sai kaga gabansu bayatashiwa dan wannan jinin da yake taruwa sai yagama wasewa sosai kamin ya tashi, ta wannan wajenma yakan basu wahala sosai ta wajen yin "jimai".

Mene Cutar Da Ake Kira " Priapism".



Shi wannan ciwo yakan shafa duk wani dan adam har idan yana da cowo na Sikila to yasani yakan iya kamuwa da wannan ciwo ta Priapsim, shi idan wannan ciwo ta kamaka sai ka ga gabanka ba zai tashiba dan wannan kwanciyar wannan jinin da yayi sai har lokacinda wannan jinin ya sauka kamin kagane kanka.

Har ma idan gabansa yatashi har idan yamiki, to gabansa bazai kwanta ba da garaje dalilin wannan taruwan jini da yayi, dan zai ta ru a cikin jijiyoyinsa da kuma maransa sai kaga al'auransa zai kunbura kuma ba zai kwanta da garaje ba harma sai wannan jinin ya sauka. Amma wani lokaci idan har ya ciri sha'awarsa in yayi sa'a sai kaga al'auransa ya kwanta kamin hankalinsa ya kwanta.

Amma idan har wannan jinin yatarumaka a maranka yakan jawoma maka ciwon tashin al'zakari wanda aka fi saninsa da wannan suna ta PRIAPISM" a turance kuma har idan ba ka samu sauki ta wajen wannantaruwan jinin ta mara ba, to koda yaushe har idan al'zakarinka ya tashi, shi da kwanciya sai ya dauki lokaci da dama, kuma bayan yakwanta, sai kaga tashinsa kuma zai kara baka wahala dan wannan ciwo ta "Priapism".

Ita wannan ciwo ta Sikila wanda dalilinsa yakan kawo ciwon ta Priapism suna shan wahala soasai har idan gabansu yatashi, to su da kwanciya sai ya daiki lokaci da dama harma na kwanaki a hankali kamin ya kwanta.

Shi wanna ciwo ta sikal ta na da zafi sosai ko da yatashi musu ko bai tashi musu ba yakan basu wahalla kuma ga zafin jiki da sauransu inji likita. Shi wanna ciwon amfi samunsa ta wajen ta amosan jini ko kuma ta kansar jini kuma yan iya kama babba ko yaro karami dan shi wannan cutar bata san babba ba ko yaro karami yakan iya kamaka ba ta ko ina ba sai ta hanyar jini.

Inji wanni likta dake can jahar ta abuja yace shiwanna cutan jini wanda take taruwa a mara har yakan kawo ciwon ta Priapism idan har idan al'zakari namiji yatashi to zai kwan tara kamin ya kwanta zai yi tafama da shi kuma zai yi tayimasa zafi a hankali hankali har ya kwanta.

Wani docta da yayi bayani game da wannan ciwo yana me cewa, shi wanna ciwo yana jikin mutane da dama amna baza sufadaba dalilin suna jin kunya, kaga kuma wannan illace ga ko wane dan adan, kamar yadda mutane sukace a hausance "idan kaboye ciwo to shima zai boyeka" kagani bai kamataba kana da wannan ciwo a jikinka sai nayi shiru, kayimagana ko zakayi sa'a kasamu wanda yasan wannan maganin ko ka dubbi likita dan yabaka shawara yadda zakabi.

A shekaru biyu da suka wuce, likitoci sun yi wata babbar bincike game da wannan cuyar a muta sama da 700 sun baiyana amma 20 daga cikinsu suna da wannan cutar sanadiyar wannan binciken ne suka Nuna Kansu amma doctocin sun basu shawaran yadda zasuyi game da wannan cutar.

Kuma sunyi bayanai game da wannan cutar game da yawancin shekarun da yakan kamawa da wuri, sunce kamar shekara 13 zuwa sama, amma daga shekaru irin 5 zuwa sama baya  nunawa sai sun kai a kalla 12 zuwa sama zai fara Nuna musu ta wajen ramewa.

Amma yadda su likitar sukace, ko wane dan adam yana iya kamuwa da wannan cutar ta Sikila ko kuma zamuce "Kansar Jini".

To Men's Maganin Wannan Cutar.



A yadda likitoci sukayi bayani game da wannan cutar ta Alzakarin namiji, sunce a yanzu dai ba inda yanunacewa ansamu maganinsa ta Priapism a yanzu amma duk da hakan ana ta yin bincike game da wanna cutar dan asamu mafita ta wajen yin magani. Kuma sunce bazaka sumu wani wai yana da wannan cutar ba, batareda cutar ta Sikila ba, duk Wanda yana da wannan cutar ta kansar Alzakari to yana da itama cutar ta Sikila inji likita.

Yana kasan cewa, shi wannan cutar tafi sanani a afrika a yadda bincike yanua.

Amma wash likitoci sunce wasu sassan kasashe ta afrika sun fara samun wannan maganin amma had yanzu dai ba muga maganinba da idonmu.

Likitoci sunce amma akai wasu dabaranda sukeyi idan har yayi sannani ga me wannan larura, had idan wannan ciwo yayi sanani sosai, sai suyi amfani da alrura tawajen jan jinin da ya taru ko ya daskare, bayan anyi masa hakan zai samu sauki, amma har idan ba a yimasa haka ba zai sha wa halla.

Yace ko kuma ayi amfani da askan tiyata a saga wurin a cire jinin da ya taru wato surgery a turance.

Shi likitar yakara da cewa, yin hakan yana da masala sosai game da alzakarin dan adam. Yace zaka iya rasa gabarka dan ba zai iya kara tashiwaba idan har ba ayi sa'a ba game da wannan Surgery.

Shi likitan Yace a yanzu haka akwai wani maganinda muke basu amma akwai wata babbar masala game da shan wannan magani. Masalar shine idan muka basu wannan maganin sun fara sha, sai kaga duk nononsu zai fara gitma kamar ta mace to kaga wannan ma masalane babba daga ciki inji likita.

Da muka duba yadda wannan masal takeyimusu a jikinsu sai mukayi shawara musayar dabyin amfani da shi, dalilinda yasa, ka kai namijine amma kirjinka yanuna kamar namce kaga ai abin baiyuba, shiyasa mukace mudakatar da basu wannan maganin inji likitan.

Kilitan Yace sunyi nasara game da bincike akan wannan bags ta masu ciwon SIKILA saura kadan ne daga chikin sauran bincikensu.

Wasu kwararun likitoci da ke zama a England can kasar ta turawa sunce a kwai abubuwa da dama Wanda zaka iyayi dan garage maka zafin wannan ciwo Kamar su,:- MOSA JIKI HAR AYI GUMi, YAWAN SHANRUWA AKAI AKAI, DA KUMA SHAN MAGANIN RAGE ZAFI.

Kuma sunce har har ika, duo Wanda yasan yana da wannan ciwon ta al'zakari, yaguji yin amfani da ruwa maisanyi dan yadaina yimasa zafi ko yin amfani da kankara.

Suna karacewa mai wannan cutar ta kansar Al'zakari yaguji shantaba ko kusantan mace a yayinda abin yara damunsa.

A duk Wanda yake da wannan cutar ta Priapism ya dinga yawan motsa jiki dan yayi gumi sosai dan yana temakawa.





contact-form 

Labels:

Sunday, September 26, 2021

Bayanai Game Da LIttafin Soyaiya Ta Hausa, Ko Me Yake Ciki....

 


Menene Akece Littafin Soyaiya, Kuma Yaya Ake ji Idan Aka Karantashi

    Bayanai yana zuwa muku ne domin game da yadda mata da za suke yin karanta takardun hausan ko zan ce littafin soyaiya za a ce.? Maganganu da da ma suna zuwa ne game da cecekuce akan yin karanta littafin ta soyayai ga jama'a, babau ma kamar ma mutanen ta Nigeria suna son karanta littafin soyaiya babu ma kamar matan aure har idan basu da abin yi sai su dauki littafin na hausa su fara karantawa amma yanzu zuwa finafinan hausa yaragesu da yin amfani da littafin soyaiya ko karanta shi.  

2.  A yanayin yadda abin yanuna, yawanchi littafin yakan badab labarine game da zamantakewa da kuma yin soyaiya kokuma yin al'ada ta hausawa kokuma yanayin rayuwa ta duniya da sauransu. A kwai wata bangare a kano wanda ake kiranta wato'Dabino" a hausance wannan wurin ya kunshi littafin ta karatun hausa da dama bamu ma kamar ta yin soyaiya dan sauransu, kuma yawancin takarda mata ke sarrafasu kokuma zance mata ke rubutasu, jama'a da dama suna zuwa su saya yanmata da kuma matan aure ma suna zuwa su saya.












3.   Wata baiwar allah tana mecewa, ita a kunlum tana karanta wannan littafin ta soyaiya ba don komai bane dan takare kanata da kuma tazama bai bada shawara gameda wani abin idan yafaru gameda masoya biyu sai tazama mai bada shawara, tace karanta wannan takardan ta littafin soyaiya yana da mahimmanci sosai ga masoya dan zai nunamaka yadda zaka bi idan ranka yabace sakaninka da budurwarka kuma da yadda zaku sasanta a sakaninku da masoyarka ko masoyinki a yadda ta fada.

 4.   Tana kara mecewa akawai wata littafin da a ka yita wato wanna littafin yana nunawa game da ranar da mace zata shiga dakin mijinta a ranar aure to wannan takardar ta samu shiga sosai ga wa matan aure da kuma matan da basu yi aure ba. Kuma tana kara mecewa a kunlum sai mata sma da goma sunzo sunsayi wannan takardan, dan mai sayar da wannan takardan shi yayantane zai chika a cikin jakar sa amma kafin ya iso kasuwa sai yasayar sama da goma a hanya kamin ya'iso shagonsa.












5.   Kuma yawancin wannan littafin yana da bayanai dayawa a ciki dan bazaka ga ana maganar a fili ba amma har ida kafara karanta wannan littafin ta soyaiya, zaka ga abubuwa da dama sai kaga kamar ma kana kallon fim ne bakaso yakare sai kaga karshensa, kuma yana da abubuwa kamar yadda zaka tafi da rayuwarka a sauwake ta hanyar soyaiya tare da masoyarka ko masoyinki batare da ansamu masalaba.

 6.  Wannam littafin hausa ta soyaiya yana bawa jama'a masu neman aure dakuma wanda sunriga sunyi aure in har kin cuce mijinki ko kai kincuce mijinki ko saurayinki ko budurwarka zakaga sakamakonsa a karshen abinda zai faru da kai ko da ke, dan ya kunshi masaloli ta wajen yin soyaiya da mace ko soyaiyar bayan ancika alkawari anyi aure yana runuce yadda zakibi da mujinki a ko da yaushe yana tunanenki ba wai kawai kina gani dan kunyi aure ba sai ki kwanta ki mika kafan ki dan wasu basu iya soyaiya ba amma muddin kina karanta wannan littafin zakiga ashe kin bata lokacinki da jimawa dan mata dayawa sun koyi yin soyaiya ta wajen karanta wannan littafin.

 7.   A kawi ta baiwar allah wanda ake ki ra sunanta Fatima Sulaiman? ta baiyana cewa tasamu alhairi sosai game da sarraf littafin ta soyaiya da kuma wayar da mutane ta wajen ilimi da zamantakewa ta wajaen aure. Tace ta rubuta wannan littafin sama da 21 kuma har yanzu tana rubutawa da bata da wani abinyi ko wani sana'ar sai rubuta littafi sai ta sayar kuma har yau ba wanda yace mata littafin ta bai da kew da yayana nuna yadda zakayi rawura a ka idancen bida musulunci ko babu ma kamr tawajen yin soyaiya amma yawanci mata ne suka fi sayar wannan litafin dan yawanci yakunshi mata ne ba maza ba.

8.    It wannana baiwar allahj maisuma "Fatima Sulaiman akwai wasu takardan ta rubutashi guda shida amma guda hudu dagaciki sun samu nasarar shiga finanfinan ta hausa, wato takardan ne ta kunshi wani abu ne wanda yashafi wata mata da tana da bakin zuciya game da kishi wanda tayikokarinta taga ta hana mijinta yin aure harma tayi kokarin ta ga ta hallakashi amma abin abiyuba. To daga nan ne suka duba wannan littafin ita yadace su yi fim din hausa akan sa dan yana da mahimmanci sosai ga al'umma dik wanda yagani zai yi tunani abin da zai faru zuwa gaba shiya aka yi kokari akayi fim na hausan sa a ciki.

 9.   Wasu littafin ta ya kunshi abubuwa da dama kamar wanda suna da mataye sama da daya ko kuma masu guda hudu, Kuma wasu sashin daga cikin takardun ya yayi maganane akan yadda iyaye suke yiwa yaransu aure tun suna kananansu amma kuma ya wancin yaran suna so suga sunyi auren har ma ida sunyi makaranta a yadda ra'ayin su yake.

10.    Wani bawan allah mai suna Sani Yakubu yana maicewa, wannan littafin ta hausa yakunshi abubuwa da dama game da hausawa da kuma yanayin rayuwa ta duniya, kuma yana kara de maicewa wannan littafin bai wai kawai a Nigeria ce ake yin amfani da ita ba, yace harma kasase ta ketare suna sayen wannan littafin sukai zuwa kasarsu suma su sayerdashi dan suma suna amfana dashi ta wajen fahimtar rayuwa inji mallam "Sani Yakubu.

 11.  Mallam yakubu yana maicewa, a kowane mako muna samun sabon littafi guda ta kwas wanda aka kirkro kuma kowanne a muna sayar dashi akan naira 250 zuwa 300 amma idan har sabone  yakan kai naira 350 wani lokaci ya dangana a yadda kasu wannan littafin in har yazo maka da sauki zaka sayar dashi da sauki amma idan yazo maka da sada kaima zaka sayar da sada, hakkan muke jiyawa a hankali hankali.

 12.   Yan akar maicewa, a shekarun baya da suka wuce jama'a da dama suna zagin wannan littafin suna ga kamar bata lokacine, amma yanzu su da kansu suna mecewa ai wannan littafin ashe yana da kew dan yakan nuna al,adu da kuma sauransu game da rayuwar dan adam wanda har ma idan kafar karantashi ba kasoma yakare sai kaji wanni iri.

13.    Yakan kara cewa zakaga yara da dama sunzo sunsaya wannan littafin iyayensu ne suke aikoso su sayo musu dan su karanta dan baza su samu sufitoba dalilin zaman aure. A kunlum sai kaga yaro yazo dashi a rubuce dan ba zai iya rikewa ba sai su rubuta mishi akan wata takarda, muna samun irin wannan sama da ashirin a yini har idan ansan kanada isheshen littafin a wajenka.

14.    Sani Yakubu yakara cewa zakaga mata sun zo sun saya samada 50 idan sunje anguwa sai su dinga bada haya dan suma su samu wani abu a ciki dan wasu masu da lokacin da zasuzo kasuwa dan neman littafi amma idan ankawo musu zuwa gida yafi musu sauki sai su bada mai rahusa bayan sun karanta sai su maiyar wa maishi kuma su kara daukan wani.

15.    Kuma wanna littafi ba wai kawai a gidane kawai ake karantawa ba, harma gidan FM ma suna gabatarwa a kowan litinin da alhamis na safe kuma jama'a da dama suna jiran wannan lokaci dan sauraron wannan littafi ta sawon miti gomasha biyar a kowace littinin da alhamis.

16.   Wani mallami da yacw a lokacin da yake koyarwa kamin yayi ritaya, yace mata dalibai suna zuwa da wannan littafin ta hausa suna boyewa a cikin rigarsu dan idan sunsa a cikin himar nasu za a gane sai suna karantawa a boye dan kar malam yagani harma idan suna tafiya zakaga suna karantawa har a kai wani lokacinda wata karamar yarinya tana tafiya sai tana karanta wannan littafin ta hausa har mashin ya kadeta hannunta yakarye, kaga wannan littafi yana da abubuwa da dama wanda har idan kafar karantawa baza ka jidadi idan yakareba sai kaga tuni sun gudu kasuwa sun saya wani littafin.

17.    Amma wasu mallan addini sun tayi korafi game da wannan littafi akan hakan ba daidai bane ya lalata yara.

18.   A kwai wata shekaran da ta wuci wanda jama'a suka kai kukansu zuwa ga gomnatin kasar game da wannan littafin ta soyaiwa harma sanadiyar wannan karan da aka kai, aka bada umurni abi kowane makarantar a tara wannan takardun a samasa wuta gaba daya, yaza kowane makarantar dake cikin kano an kwashe wannan littafin gabadaya an samusu wuta.

19.    Bayan haka sai jami'an gonati suka ce duk wani littafin da aka bugashi sai ankai zuwa jamiyar ta illimi an tantance kamin a fitar zuwa kasuwa ko zuwa makarantu.

20.    Amma wannan dokar bai jima ba dan masu shirya wannan takarda sun kai kara zuwa kotu sun ci nasara game da kotu ta basu sufada albarkacin bakinsu a yadda suka buge wannan dokar ta hanna biga littafin soyaiya.




contact-form


Labels:

Friday, September 24, 2021

Menene Ake ce Soyaiya? Dakuma Menene Ake Kira Kaciyar Mata

            




                                                Menen Soyaiya:
                                        Menen Yin Kaciya Ga Mace:


    A yau ne muke dauke da wani magana game da "Menene Soyaiya " sakamakon wannan magana mutane suna ta cecekuce akai game da menene soyaiya, wasu sunce soyaiya ita wani abune a jikin dan adam a ko da yaushe yakan faruwa a kowane lokaci.

    A kuma yadda wasu suka ce, ita soyaiya wata abune wanda guda biyu ne yakan yawo a cikin jikin dan adam, misali kamar idan wani yaga wani abinda yayi masa kew kamar ko yaga wata yarinya tana wicewa tayimasa kew sai kaga yasata a cikin zuciyarsa zaiyi tatunanenta a ko da yaushe kunlum koda yana cin abinci sai yasa tunaninta a cikin zuciyarsa koda yana tayiyama sai kaga idan wani yayimasa magana sai kaga hankalinsa yayi nesa wani lokacima har sai har antabashima kamin yasan ana yimasasa magana.

    Amma dukdahakan baza mu iya baiyana ma wani yadda soyaiya take ba dan wasu basutaba yin soyaiyaba amma randa soyaiyar ta samesu ko sun shiga, to daga nanne zasu san yanayin soyaiya da zafinta dakuma sanyinta a zuciya.

    Ita soyaiya ta kasu kashi daban daban amma zamu kasa wasu daga cikinsu kamar shine:-

  1. A kawi soyaiya dan sha'awa
  2. Akwai soyaiya dan abin duniya
  3. Akwai soyaiya dan Gaskiaya.


SHWA'AWA:- Wasu zakaga idan sunga mace kokuma mace idan taga namiji sai idan yana wucewa ko itama idan tana wucewa in daya daga ciki yagajuna in har yagan abu a jikinta ko idan taga abu a jikinsa sai yayi mata sha'awa ko yayi masa sha'awa to wanna ba soyaiyar gaskiya bane, kawai wannan so ne kawai najiki har idan daya daga ciki yasamu ya biya bukatarsa sai kaga daya ya juyawa dayan baya kagani daman ba so ne na alheri ba kawai na biyan bukatane kawai.

SOYAIYA DAN ABINDUNIYA:- Wannaan ita soyaiyar tana nunawa game da daya daga cikin masoyan ya saurari daya dan abin duniya bawai na allah da annabi bane, irin wannan soyaiyar baya jimawa ga masoya har idan wannan abin duniyan yakare ko yaja baya to sai kaga daya yafar jan baya ga soyaiyar dan abinda ake bukata yaja baya, to kagani wannan baso bane so ne kai dan abin duniya kai.


SOYAIYAR GASKIYA:- iIta wannan soyaiyar tana nufin ne wato son gaskiya bawata karya a cikinta kowa yanunawa juna gaskiya bawani son abin juna a ciki, ita kuma irn wannan soyaiyar tana jimawa sosai kuma ba karamin abu bane da zai rabashi a garaje kuma yana jimawa sosai dalilin da kowa yanunawa juna gaskiya ba kasya a ckinta.

MENE SO DA KAUNA:



    Ita soyai kamar yadda muka baiyan bisa sama, ita abune wanda dan adam bazai iya baiyanata ba, kuma abune wanda ke cikin zuciyar da namiji ko ya ta mace kuma allah ne kadai yasan yanayin wannan soyaiyar ko ta alheri ne ko ta yin muguntane to ba wnda zai iya kwatantawa sai shi yasan kansa da zuciyarsa me take gayamsa yayi. Ita soyaiya wani so ne a cikin zuciya wanda yakan sa mutu ko zan ce dan adam yashiga wani hali na kaka har ma wani lokaci yakan sa har mutum yasa yazama ajalinsa in har abin bai biya masa bukatarsa ba.

    Ita kauna ba ita ne so ba, kauna wata abune wanda yake faruwa ga dan adam wanda zai sa a zuciyarsa amma ba wai idan har bai samuba zai zama masa wani abu ba, ita kauna wani abune a Hausance wanda dan adam zai sa a ransa yana jinsa a jikinsa in yasamu yace yagode, in bai samu ba zaihakura ba dole bane. Wasu suna ganin kauna yana fita a zuciyar dan adam sosai amma ita SO bata fita da wuri sai ya dauki dogon lokaci sosai kamin yafita dan ita so mugun abu ne yakansa mutu ya aikata wani abin da bai kamata ba, dan yana cire mutum a haiyacinsa amma ita kauna yakan faruwa ne a lokacinda dan adam yagani bayan abin yawuce to ba zai kara tunanenba sai ran da yakara kanlo kuma kamin yashig ransa.

BAYANAI AKAN KACIYAR MATA KU MA ME YAKAN HAIFAWA;



    Bayanai yana nuna cewa yawancin afrika ne suke yiwa mata kaciya harma da can ma amurka ta wata bangare ma suma suna yiwa mata kaciyar? amma majalisar ta dinkin duniya tana ta yin gorgodan kar finta game da suna an magance wannan masifan da yakan shafi mata ta wajen kaciyar da ake yi musu. Wasu mata dake sassan garu ruka suna ta kokarin suga ma'aikatar ta "Human Right" ta dauki mataki game da wannna abinda ya adda besu ta wajen yimusu kaciya.

    A wata bayanai yana nuna wa game da wani malami dake kasar ta kenya yana mai baiyana wa jama cewa, yiwa mata kaciya yakan kawo musu masala sosai dan mun sha gayamus game da wannan al'ada yana cewa yakan kawo musu tabin hankali a yadda shi malamin yace, yace kuma yakan jawo musu masala tawajen aifuwa da sauransu.

    Wata yarinya dake kasar ta tanzania take cewa, "anyimata kaciyarne a tun tana karamarta wai kakanta yana gaya mata ai" yiwa mata kaciya yana sarkar dasu" a yadda kakanta yace wa jikarsa. Kuma shi kakanta bayan yagaya mata hakan baice mata yana jawo wani masaba ko ta wajen haifuwa ko ta wajan yin fisa ri da sauransu.  Kuma dalilin hakan ne ta soma yin yawon da tagani tayiwa jama'a ta wayar da kai ta wajen yin wannan al'ada tayi kaciya wa mata, kuma tana tayin iya kokarinta taga ta bawa masu yin wannan abin shawara ko zasu fahimceta a daina wannan al'adan ta yiwa mata kaciya.

WACE ABUNE AKE KIRA KACIYAR MATA:

    Ita kaciyar mata wani abune wanda yake gabansu ake yankeshi, kuma shi wani abune a wasu al'adu na kasashen dake duniya suke yi akan har idan anyiwa yarinya wannan kaciya yakan sa yarinya tazama sarkakkiya sosai, amma wasu da suke gefe sunce wannnan hassarine ga mace a yanke mata wani abu a gabanta da zai iya kawo mata illa sosai? hakan ma wani docta yace tayaya allah yayi abu a gaban mace ba wai yana yimata masalaba kuma ba wai yadameta ba haka kawai ku yanke mata gabanta, hakan zaku jawo mata masala sosai har wanda wani lokaci zakuyi da na sani a yadda likitar yafada.

    Kuma wanna yarinyar da a aka yimata kaciyar tasan abinda yasameta shiyasa bata son taga yasame wasu matan? da aka tam bayeta tana mecewa har idan aka yimiki kaciya wallahi zaki dena sha'awar namiji zakiji kamar ke ba maceba, zaki gakamar kina sa'awar namiji amma yanayin yadda jikinki yake zaki ji wani iri, dan yanzu baza kuganeba kokuwa zance baza ki gane ba sai har idan kinyarda har anyimiki to zakiyi danasani dan ni nasan me nakeji a jikina shiyasa ne ta yin ingani nawayar da jama'a akan wannan mumunan al'ada ta wajen yiwa mata kaciya.

    Kuma wannan yariyar tana kara mecewa wani lokaci idan tafara yin tunani sai tace wai ita ba mace bane, meyasa bata yin sa'awar ta yin jima'i, sai abin yaringa bata mamaki soasi daga baya sai tayi tunani tace wannan kaciyar da aka yimata ne shiyasa yajawomata wannnan larura. Kuma tasha yin tambayan sauran mata gameda wannan kaciyar da aka yimusu game da yaya suke ji ajikinsu, sai suka yimata bayani kamar yadda takiji a jikinta sai tayi tunanu ashe fa wannan abin ba wai iat daya ne yakan yimata ba, ashe kowace macen da aka yimta kaciya to ashe itama tana fama da wannan larural, shiyasa tafito ta wayar da kan jama'a ta wajen yiwa mata kaciya

Wannan yarinya da aka yimata wanna kaciyar tana mecewa wannan kaciyar yana da balla'in zafi sosai, tace tunda aka haifeta ba ta taba jin zafin wani abuba haryanzu kamar zafin kaciyar da aka yimata. Tace alokacinda aka zo za a yimata kaciyar wasu mutane sukazo guda biyu suka shiga gidansu da wasu yara mata guda biyu? bayan anyi musu wannan kaciyar sai ita ma aka kamata suka daire hannuntata baya suka danne kaffafuwanta ta gefe gefe sai wani ya rufe bakinta da idonta sai ta ji ankama gabanta anja sai taji "pal" anyanke wani abu a gabanta tana kokarin tayi ehu baza ta iya ba, tayi kokarin kwacewa ina baza ta iya ba sai taji kamar zatayi suma a ranta to tundaga wannan lokacin har yau bata mantawa da wannan abinda aka yimata dan zunzurutun zafin da ta ji har yau babu kamarsa, dan tace wuta ma yataba koneta amma ba ta taba jin zafinsa kamar na wannan kaciyar da aka yimata ba injita.

MEYASA AKE YIN KACIYA

    Wani wai sunce yiwa mata kaciya yakan sa mace wai idan tayi aure zai sata ta ji ni'ima sosai tawajen saduwa da mijinta, kuma yana sa mace ta kare kanta da kuma kurciyarta shiyasa wai suke yimusu kaciya. Kuma a wani yanayi yakan nuna cewa yiwa mata kaciya yakan sa su su samu nasuwa tawajen rayuwarsu wai shiyasa suke yimusu wannan kaciyar ta mata.

    Ita wai kaciyar mata wai akan yimusune idan zaran mace ta kai ga ballaga sai anemi ayi kokari aga anyimata wannan kaciyar dan yakareta wai daga wasu masaloli, kuma duk dahakan bani likitar da yanuna cewa yiwa mata kaciya yakan sa su suyiwani safta ko wani abu mekew game da rayuwarsu, amma masu al'adan suna cewa duk wanda batayi kaciyaba suna ganinta kamar wata mara lafiyane kuma wanda ba sarkakkiyar mace ba.

    A wani lokaci zakaga matan da ake yimusu wannan kaciyar basaso sununa akan anyimusu wannan kaciyar dan idan sun nuna wa duniya kokuma sun kai kara to za a iya hukuntasu ko a kaisu gaban koto shiyasa suna soron sukai kara ga ja'mi'an saro da kuma suna soro da kar a gujemusu daga cikin jama'a shiyasa duk wanda aka yimata wannan kaciyar bata so tayi har wani yasani koda kawayentane baza ta yarda su saniba kar su zama wani abin kallo.

    Wata ma'aikaciyar Newzland tana mecewa sunyi kokarin su na hana yiwamata kaciya kasa kusan 28 a afrika amma wasu wuraren har yanzu sunayi dalilin da yasa, bazamu iya ganewa ba dan suna yiwama yara kana irin wanda ba sukai ko ina ba, kuma basu zuwa makaranta shiyasa yana wuyan ganewa.


contact-form


Labels:

Thursday, September 23, 2021

Halayen Namiji Wanda Ke Burge Mata? Da Kuma Yaudara Sakanin Mace Da Namiji




Halayen Maza Wanda Yake Sa Mata Farinciki Da.....

Game Da Yaudara Sakanin Mata Da Maza.....


Mene halayen wanda ake maganansa yake burge mata? to zamu ga kowane irine kamae yadda aka ce.

    Wato abubuwa ne guda biyar wanda mata suke so a duk lokacinda ne suke bukatar zamantakewa ga ko wane namiji dan su cinma burinsu ga da namiji a ko da yaushe. Kuma akwai wasu halayen da zakanayi dan yakara maka kwarjini ta wajen soyaiyar ka a ko da yaushe. amma a kwai wasu halayen da mata basaso game da kowane da namiji, sai kayi kokari ka kauda kanaka game da wannan yanayi.

    Kuma a kwai wasu lyalle kyallen da zaka yi wa mace dan ko da yaushe zakaga tana so taga tana so yati magana da kai a ko da yaushe dan a kunlum zata ga ta amsamaka duk wani maganan da kayi dan tayi farinciki.

Mene Abubuwan...


















  • Nafarko mace tana so taga saurayinta yazama mau hukunci, wato ma'an shine a duk kowane namijin da baya daukan duk wani mataki game da abin da yasameshi to yakan karya gwiwar mace dan zata ta yi tunane game da har idan wani abu yasa meta to baza ka iya kareta ba dan rashin ba ka iya daukan mataki na jagorantar na mazantaka.
  • Nabiyu kuma bayan jaruntakan ka, kar kazama bakada tausayi, yazama kana da tausayi a ko da yaushe a duk wani abinda yafaru da kai, ko kuma idan wani yayi maka abu sai kayi hakuri in har abin bai zama hasari ne a gareka ba, to mace tana so taga kazama hakan dan har idan tayi maka wani abu zuwa gaba, zaka iya yin hakuri amma idan baka da hakuri zata dinga tunani akan idan har tai wani laifi bazaka yimata afuwaba. To a koda yaushe kazama mai tausayi a gareka ko da yaushe dan tausayi yakan kara imani ga kowa a duniya.
  • Na uku kuma, kowane namiji yazama yana da fatan alheri kokuma kekkyawan zato ko da abin yanada wahallan samu kana yawan yawaita alheri ga kodayaushe dan mata suna son suga ko da yaushe kana cewa musu allah ya barku tare kuma yadada kara kwarin gwiwa a sakanin ku da ita, to zata jidadi a ranta dan kana yin fatan alheri a sakaninku da ita. Mata suna son suga kowane namijin da yana da wannan halayen a ko da yaushe.
  • Na hudu kuma shine, kowane mace tanaso taga namiji yana girmamata wato kamar idan zatayi wani abu sai kace mata baby bari inyimiki, kuma tasan dole ne ita ne yakamat tayi, ko da tasan kai bazaka iya yimata ba, kafada dan ta ji dadi ko da bazata barka kayiba. To kagani mata suna son irin wannan zoliya kana yimusu a kodayaushe dan suga kafaranta musu rai na yau da kunlum.
  • Nabiya yazama kana girmamasu a koda yaushe, dan kasan mata kowane sakan suna so suga kana yabasu, kwalliyan da sukayi, takalmin dasuka sa, kayanda suka sa, jambakin da suka shafa da sauransu. to kasani mata suna son yabo a kunlum yana sasu suzama suna farinciki a ko da yaushe, shiyasa suna so yabawa a kunlum.


    Wannan shine abin da kowace mace tana so taga namiji yana yimata a kunlum na yabawa dan zai sa suyi tunane akan bawan da kakeso ko kuma akan ba wanda ya kai su kew a duniya har idan kana yabasu a kunlum suna so suga sun hada fuska da kai dan ka yabamusu da kwanliyar da suka yi.

Mata abinda yasa suna son yabawa ba wai dan komai bane kawai, a rayuwa mata suna son yabo dan suna so suga sun zama yarinya karama a ko da yaushe. Ko da yarinya karamace har idan tayi kwaliya sai kayaba wannan kwalliyar da tayi sai kaga tana murmushi ko kuma kace mata, "matana yau tayi kew" to zakaga tana murmushin farin ciki.

               MACE KONAMIJI WANE YAFI YAUDARA A SAKANINSU.









   




 A yanayin rayuwanmu na yau shine, anna ta magana game da yaudara sakanin mata da kuma maza, wasu suna cewa akan wai maza ne sun fi yaudara, wasu kuma sunce matane suka fi yaudara, to bari mugani wanne ne dagaciki yanuna allama sun fi yau dara, mace ko na miji.

    Wasu mazan da na hadu da su suna hira shine, wani daga ciki yana cewa "budurwarsa sunyi soyaiya shekaransa uku suna soyaiya da ita har sai da ta gama makaranta sai allama yanuna tana so ta juyamishi baya, har idan yana so yazo gidansu sai tace masa, "yayi hakuri zatayi aiki" ko kuma tace masa " kanta yana ciwo" kuma ta daina kiransa a waya sai dai shi ya kirata, da ya soma bincike sai ashe wani ne wanda yafisa yana hawan mota ta samu ashe shiyasa tana nema ta juyamasa baya, daga bisani sai yaji anje gidansu anyi gaisuwa bayan shima yayi gaisuwa a gidansu.

    To Shi a rayuwa mata yawanci suna yaudara ta wajen neman mai kudi, zakaga mace tana tare da kai sama da shekara ba wani abinda yataba shiga sakaninku da ita, amma idan tasamu wani sai ka ga tafar maka wani abin da bai taba faruwa, a kwai wani kalmar da mata suna cewa "kowa gidan sauki yakeso" amma su mata ba a dacewa da wannan abinda suke ce wa, garin neman gidan sauki sai kaga tazama abin kunya daga neman dadi yazama wahala, sai kaga nata da nasani. Kuma ya wanci iyayensu ne suke jawo musu wannan balla'i game da neman duniya sai kaga yanuna musu kudi, bayan ya aureta sai kaga bayan shekara daya sai yasake ta dan yasan ta aureshine dan abin hannunsa.

    Naje gaisuwane zuwa wani gidan dan uwan abokina sai naji yara mata guda biyu suna cewa ga uwarsu"mama nikam inaso naga mijina da zai aureni yasayami TV na jikin bango" sai uwartasu tace ku bakusan duniyaba tun yanzu kun fara son abin duniya tun bakuje ko ina ba, tace musu kuyi addu'a allah yabaku namiji nagari da kuma zaman lafiya shine komai arayuwa kuma shine arzikin zaman aure, to gaga wannnan shine uwa ta gari bawai ta yaba musu ba dashike tasan rayuwa a yanzu sai a hankali tace musu kar subi abin duniya sunemi namiji mai addini kua wanda yana da sana'arsa da zai rufe musu asuri bawai duba abin duniyaba.

    To kagani wannan shine uwa tagari, amma duk uwarda zatayi yabon yarta game da abin duniya to kasani ko da yaushe idan wani yazomata har idan yafika to kasani zata zame ta barka, to kagani wannna shine akece yaudara kennnan ta samu wanda yafika.

    A kwai wani labarin da na karanta geme da wata raguwar kudi da kuma kayan da a kayiwa amarya? mamar yarinyar wato amarya tana mecewa ai angon da zai auri yarta bai sa kaya masu sada ba a ciki, dakuma bai biya wani raguwar kudi nara (300) wanda ake binsa, shikuma yace wallahi bai da wani kudi a wajensa, akan wannan raguwar kudin akafasa wannan auren dan naira (300) kawai ta sa, sai da tahana yin auren. 

    Wa iyaye su suke sa yaransu su yaudari namiji dan neman abin duniya, daga baya kuma sai ayi danasani garin neman kwadayi sai a shiga masifan da baza a taba fita ba.

    A wani lokaci kuma Su maza suna yaudaran mace ta hanya da dama babu kamar zakaga mace tana soyaiyarta da wani saurayinta sai kaga wani yazo yace yana sonta bayan tarabu da duk wani saurayinda take dashi sai yayi awun ga yabarta, wani lokacikum a kwai wasu al'ada idan kanaso kayi hira da yarin ya sai ka biya kudin kanlo ko na hira kamin kafara zuwa wanjenta, to wannan ma maza suna amfani da wannan daman bayan sun samu abinda suke so sai suyi awungaba dan sunnuna akan zahiri su suna so na aure ne sai su yaudareta suyi tafuyansu.

    Haka zalika tawajen kudu ma suna yin haka, a kwai wani kudi na musamman har idan kabiya wannan kudin, bawi kabiya sadaki bane amma suna kwatan tawa da sadaki dan duk abin da kace wa yarinya tayimaka zata yima, dan ita tana tunane zaka aure ta bayan yasamu abin da yakeso sai yagudu yabarta, to duk wannan yana nuna allamoin yaudara ne ga namiji kace zaka aureta sai ka shawo hankalinta gaba daya sai yayi awun gabansa.


Zaka Iya Bada Shawaranka Akan Mekake Gani Game Da Wannan Al'amari Bisa Kasa...




contact-form


Labels:

Wednesday, September 22, 2021

Zaka Iya Duba Bayanai Wanda Likita Suka Baiyana Game Da Wasu Cutuka Kamar Su Ulcer...


 Bayanai Game Da Cutuka A Jikin Dan Adam Bisa Kasa

A yadda bayani yanu cewa, wani bawan allah ne yayi tambaya game da wani masala da yasamesa ta hanyar wata karamar hannunsa yana yi masa ciwo, a awani lokacima wai sai kaji kamar ba jikinsa ba kuma yana yawan damunsa kamar yasa hannaunsa a kankara hakan yake, yana tunani ko yasar ciwon sanyi da a ka sani ko shine ya kamashi, shiyasa yanemi tambaya game da wannan ciwo zuwa ga likita.

Wani babban likita dake zama a birnin lagos wadda aka fisani da "SHAZALI".

Shi ciwon sanyi bawai shan ruwan kankara ne yakan kawo shiba, kokuma a lokacin sanyi sai kaga wai mutane suna cewa kar ciwon sanyi yakamasu, ba wai haka bane shi ciwon sanyi anna iya kamashi ko ta wajen saduwa da mace ko kuma idan kun hada jiki da namiji ko na mace ana iya kamawa ba wai shan kayan sanyi ne yakan jawo waba a yadda likitan yace. 

Yan dada kara mai cewa ciwon ita na sanyi da ban take, kuma ita ciwon ta kashi shima daban yake, chiwon ita wato ta sanyin kashi anna samunta ne ta wajen abubuwanda muke hadiyewa ko kuma muna ci a cikin abinci daga ciki ne yakan taruwa a jikin mutum yazo har yataru a sauran gabobi na dan adam a cikin sakanin gaba ko kashin kafansa shiyakan kawo ace masa ciwon sanyi, idan har yataru ga sakanin kafanka ko sakiyar kashi sai yadinga damunka, dan taruwanda yayi a kafanka sai idan kataka sai ya dinga damunka, shiyasa wasu suke ce ai ciwon sanyi ya kamani.

Shi wannan ciwon yawanci anfisamu tawajen manya maza da kuma mata da shike shekaru yaja, amma yara kuma baya kamsu dan sunyi kanana, har idan kaga wani yaro karami kafarsa yanuna alaman kun buri to ba ciwon sanyi bana allama yana nunawa yana da ciwon ta sikila ce ba sanyi bana. Kuma kasani har idan iyayenka suna da wani ciwo na kakkanni to kai ma kasani zaka iya samun wannan ciwo dan ana gada.

Munyi wasu bayanai bisa sama akan wato aka ciwon sanyi? a wani lokaci zaka ga mutu yana yawan samun damuwa a kafansa, zaka ga yana kumbori, sai suna cewa ciwon sanyi ne to ba hakabane, wato ana samun wannan ciwo ne ta wajen idan har mutum yana yawan cin nama dayawa to akwai wani sinadari ne dake jikin dan adam wanda har idan yana yawan cin nama sai kaga kafansa yana kumburi ba komai bane illa wani ciwo ne wanda ake kirarta "Uric Acid" a turance kenan, sai kaga mutane suna cewa sanyi yakamasu to ba wai hakan bane yawan cin nama ne yakan kawo haka.

 Kuma dole ne kaje zuwa asibiti dan a gwadaka dan a san abunda yake damunka, yakan zama ba "Uric Acid" ne yakan damunka ba zai yazama wani larurane daban yake damunka, shiyasa muke so mutum yaje asibiti dan tabbatarwa kasan me yake damunka akan kana cewa a'a sanyin kashine yake damuna amma she ba hakan bane.

Dokta Ina yawan ciwon kai kuma yadade yana damuna kuma koyaushe idan yafara damuna sai kaga narasa abinda yakan yimini dadi.



Sakon Amsawa Daga Likita:-

Shi ciwon kai a yadda kafa abune karami kuma tawani bangare abune babba" yadda kace yana damunka sama da shekara hudu? to kaga wannan shekara hudu da kace ma shima wani abu ne daga ciki. Ciwon kai a yadda kafada ba abune wanda zancemaka ba a lokaci daya, dan abune wanda yakanso a samu lokaci da likita su bincika yadda abin yafara damunka, kuma yakan faruwa ne a wani lokaci kokuma yana yimaka wani lokaci, lokaci, kasan shi ciwon kai yakan faruwa har idan mutu yagaji kokuma yayi yawo a rana sai kaga yafara damunsa amma wanilokaci idan yasamu hutu kadan sai kaga yasamu sauki kokuma yanemi magani na ciwon idan har yasha sai kaga yasamu sauki.

Nabiyu kuma shine a kai wani babban ciwon kai wanda ake kiransa "Migrain" a turance, shi wannan ciwon kai yana da balla'in zafi ta gefe daya na kai na dan adam, zakaga ma idan har yafara, baka isa ba ka sunkuyar da kanka dan zaka ji kamar kanka zai fadi zuwa kasa, kuma shi wanan ciwon kai yakan dauka lokaci har sai ma kadage da neman magani kamin kafara jin saukinsa

ME YAKE KAWO FISARIN JINI

Amsawa daga Tujudden:-

A yawanci anna samun masala ne game da wasu  kwayoyin cutuka da yake taruwa a mattattaran fisari sai kaga dan adam a wani lokaci sai kaga yafara yin fisarin jini kokuma ida yafara fisarin in yazo karshe sai kaga jini yazo a karshe to sai yayi maza ya ziyarci asibiti dan ganin likita kar abin yazam sanani.

Likita, Wai Dagaske Ne Maganin Sauro Har idan a ka shafeshi a jikin dan adam wai yana da masala?

Amsa Daga Malumfashi:-

Lalle kam yawanci mutane suna amfani da maganin sauro na shafawa zuwajikinsu amma bisa ga yadda fatar mutum yake, wani baya karbar jukinsa, kuma zakaga wani jikinsa wato fatar zai fara tashiwa ko yafara yimasa kaikayi, to bazaka shafa kawai a jikin kaba sai kasamu wani gefe ka gwada ka kagani idan har bai yimaka wani illa ba na zuwa wani lokaci to da allama ya kar be jikinka to zaka iya shafawa zuwa jikinka gaba daya, amma kawai sai kafara shafawa zuwa jikinka to zaka iya jawowa kanka masala sosai dan wani magani sai da gwadawa ko jikinka yazo daidai da maganin.

IDAN MUTU YASHA LEMON KWALBA KO KAYAN GONGONI NA GAS, YANA KAWO ILLANE. 



Amsawa Daga Likita Sulaiman:-

Shan kayan kwalba wanda yakan dauke da gas a yadda ma'aikatn kula da lafiya suka baiyana cewa, shi gas na kwalba ko kayan ta gongoni bai da wata illa dan anyi bincike sosai akan wannan gas ta kowane kayan kwalba ko na cikin leda basu da wani illa a yadda bincike yanuna.    

Shwara ga kowane al'umma har idan kasamu wata masala dan allah kayi kokari kaje ka ga likita dan barin ciwo a jikin ka yakan sama wani abu daban ajiki, kamar yadda mukayi magana a sama ta farko akan ciwon sanyi amma ashe ciwon "Uric Acid" ne yakan damunka, wato ciwon da ake samu tawajen cin nama.


contact-form

Labels: