Ummin Kaduna Sako Ga Ma'aurata Kawai? Banda Gauro
Ummin Yar Kaduna
Bakin ummi d'auke da sallama tashiga cikin had'ad'en parlour na gidan inda ta iske hajiya hajara na zaune tana faman yiwa muwaddat fada kamar zata bugeta, sallamar ummi ce ta katse fad'an da take mata ,atare suka amsa mata sallamar sannan muwaddat ta mike da cikin sanyin jiki ta rungume ummi tana zuba shagwaba tace "ummi nah oyoyo sannu da zuwa ,nayi kewarki ta fad'i haka muryarta a raunane tmkr zatayi kuka duk da tana cikin murnar ganin ummi amman kana ganinta kasan ranta a 'bace yake,. lokaci daya ummi ta fahimci tana tattare da matsananciyar damuwa, amman hakan bai hanata jin wani irin sanyin dadi aranta ba, duk duniya babu halitar da take so kamar muwaddat "rayuwarta ce muwaddat, domin kuwa ta sameta kafin tasamu duk wani farinciki daya danganci jin dadin rayuwa a bangaren ya'ya, zareta tayi ajikinta ta kamo hannayenta a rud'e suka isa kan kujera ta zaunar daita kana ta zauna tana ajiye jakar hannunta ,sannan ta tsura mata ido tana dubanta fuskarta d'auke da tambayoyi "ki dai mata fad'a ba tsura mata tsumammun idanunki zakiyi ba, koda yake ai duk kece kika lalatata , in ji cewar hajiya hajara. "haba aunty hajara yaya kuke son nayi da yarinyar.
Ke da yaya kun sata gaba da damuwa ,nima shine kuke son na damu rayuwarta, "shiyasa bata kaunar zuwa gidan nan nake matsa mata zuwa hutu. "daman wa yake bukatar ganinta, kema kinga damar zuwan nata ne, data zo da karta zo duk daya ne agurina ,matukar dai yarona auwal zai zo garemu meye idan ita bata zo ba, muwaddat na gama jin abinda mahaifiyarta ta fad'a ta rushe da kuka. Ummi ta dubi hajiya hajara ranta a matukar 'bace tace "gaskaya aunty hajara bason irin abinda kuke yiwa yarinyar nan, karatu ne dai dole tayi domin inganta rayuwarta, amman duk wani takura bashi bane maslaha ba , karku damu tunda abun yazo da Kora da hali yanzu zamu yi tafiyarmu,mu bar muku gidanku " ko ba shikenan ba, "ku fi jirgin sama tafiya ,Idan ma kun tashi tafiyar kar ku tsaya a kasar nan, ku bar kasar gabadaya nan zan San ranku ya 'baci ,ta juya fuuuuu ta shige cikinn d'akinta.❤
Shiru ya biyo bayan tafiyar hajiya hajara ,kafin daga baya ummi ta kamo hannunta duka cikin nata ta kira sunanta ahankali "muwaddat meke damunki akan rashin son karatu haka? Kukanta ya tsananta har da shesheka ,ta goge hawaye wasu na sake gangarowa ,ummi ta runtse idanunta saboda jin zafin yadda take zubda hawaye akan abinda itace zata ci gajiyarsa a karshe, ganin kukan nata yaki tsayawa domin hawayenta har saman hannunta take jin digarsa, ta bud'e idanunta da kyar tana sake dubanta "kinga ba kuka na tambayeki ba"me yasa baki son zurfafa karatunki simple as that,. Muryata cike da kuka tace "babu komai ,ni dai haka kawai na tsinci kaina da rashin son karatu, ta k'arasa mgnr tana sake rushewa da wani matsanancin kuka. "ki tsani karatu muwaddat ? ummi ta maimaita tana kallonta, muwaddat ta d'aga mata kai ala'mun" eh"tana sake rushewa da kuka tamkar wacce aka aikowa sakon mutuwa.😬
"is okay banason jin kukaki yana taba min zuciya,. "to me zakiyi idan bakiyi karatu ba arayuwarki,. "ko kuma aure kike so? wata irin matsananciyar kunya ce ta kamata , tabbas idan da zasu barta ,ita kan aure take so akan karatu,tafi son tayi aure fiyye da komai ,but ba zata iya furtawa umminta haka ba,bazata iya kallonta idanunta ta fad'a mata abinda ke cin ranta ba ,idan ma ta furta ,wa zata aura a halin yanzu? ita da bata kula kowa.
"is okay banason jin kukaki yana taba min zuciya,. "to me zakiyi idan bakiyi karatu ba arayuwarki,. "ko kuma aure kike so? wata irin matsananciyar kunya ce ta kamata , tabbas idan da zasu barta ,ita kan aure take so akan karatu,tafi son tayi aure fiyye da komai ,but ba zata iya furtawa umminta haka ba,bazata iya kallonta idanunta ta fad'a mata abinda ke cin ranta ba ,idan ma ta furta ,wa zata aura a halin yanzu? ita da bata kula kowa.
"kinyi shiru kina tunani idan aure kike so ki bud'e baki ki sanarwa umminki? "bazan hanaki yin aure ba, amman kisani auren wannan zamanin yana bukatar jigo acikinsa ,domin baki san wand zaki aura ba tukunna , kiyi k'ok'ari ki zurfafa karatunki so that idan ma auren zakiyi sai kiyi, kina cikin karatunki"amman zance aure yanzu bai ma taso ba ,Sam Sam idan ma shine aranki gara tun wuri ki cire kiyi abinda zai fisheki da rayuwarki,. Ganin muwaddat tayi shiru taki cewa komai har na wasu yan mintuna ,yasa ummi ta sake jeho mata tambaya "ko akwai wanda kike so ne bamu sani ba,. muwaddat tayi saurin girgiza mata kai alamar "a'a" "to meyasa ba zaki saki ranki kiyi karatunki ba, "duba yan mate dinki , kowace yanzu tana mataki na uku a jami'a amman ke sam kin kasa maida hankalinki, idan fa ba zaki maida hankalinki akan karatunki ba ,wallahi zan zare hannuna acikin lamarinki, "haba yarinya sai fama ake dake akan abu daya meye illar yin karatu baya ga martabarki da zai k'ara a idanun duniya ,karatu shine komai duk da shima auren yana da muhallinsa, but at least ki tsaya kiyi facing din karatunki "kalleni a yanzu babu abinda yasa na taka matsayin da nake sai karatu, fad'a ummi tashiga yi mata sosai ta inda take shiga ba nan take fita ba.💃
Muwaddat ta zube kasa bisa gwiwowinta tana kuka "ummi kiyi hakuri na tuba ,dan Allah karki cire hannunki acikin lamarina, ni dai karatun ne kawai banaso, amman daga yau nayi miki alkwarin zanyi, zan tursasa zuciyata, zan saka lamarin karatu acikin raina, "idan ki kayi min haka zan ji dadi sosai , domin shine burin halinki ,gabad'ayanmu burinmu bai wuce muga mubaki tallafi na ingantaccen ilimi arayuwarki ba , dan baki da wani gata da yanci daya wuce karatu. "matukar kina son mu shirya dake ki saki ranki ki saka soyayyar karatu aranki, "Insha allahu ummi zanyi karatu har sai kince ya isa tunda shine farincikinki ,"ok tashi kije ki soma had'a kayanki nan da awa zamu bi jirgin karfe biyu , jikinta a matukar sanyaye ta miki tasoma daga zararan kyawawan yatsun kafafunta ta nufi hanyar d'akinta har tashige idanun ummi na kanta tana sake nazarinta, domin gano takamaiman abinda take so ,da yasa ta tsani karatu, bayan ga million's of people out there suna neman wanda zai tallafawa rayuwarsu su yi.
Mikewa ummi tayi ta shiga d'akin hajiya hajara tana zolayarta "gaskiya aunty banason irin abinda kikewa yarinyata, ina dalili wannan takura.? Sai naji saukar ko duka tukunna zan San baki son abinda ake mata,kuma ni ina ruwana aciki, "daman yayanki nake tayawa yakin shiyasa kikaji bakina "Allah ko, "to kijira wannan karon ba duka zanyi miki ba aure zan yiwa yayana in ga kashe bakin tsiwa. "dariya ce ta subucewa hjy hajara aiko tashiga yi "daman nasan duk matakin bai wuce haka ba ,Amman dai kin sani ba tun yau ba ,ni hajara bani tsoron kishiya, a da can ma ban ji tsoron zuwanta ba ,sai yanzu Dana San kota zo babu abinda zata tarar na gama tsotse komai.👩
Suka sa driya gabadayansu suna tafawa ,kana suka shiga halin nasu da suka saba na shakiyanci a junansu ,sannan daga baya suka shiga wata hirar. Ita kuwa muwaddat tana shiga d'akinta,a madadin ta had'a kayanta kmr yadda ummi ta bata umarni ,sai ta fad'a kan makeken gadon ta kwanta ruf da ciki ta lalimo pillow ta manne ajikirjita tana jin wani iri agabadaya ilahirin jikinta, hannunta daya tasa ta lalu'bo wayarta dake yashe agefe ,ta kunna tana duba screen din wayar miss Call ,tagani rututu akalla zasu kai guda ashirin, kuma duk na M.A ne.💬
Suka sa driya gabadayansu suna tafawa ,kana suka shiga halin nasu da suka saba na shakiyanci a junansu ,sannan daga baya suka shiga wata hirar. Ita kuwa muwaddat tana shiga d'akinta,a madadin ta had'a kayanta kmr yadda ummi ta bata umarni ,sai ta fad'a kan makeken gadon ta kwanta ruf da ciki ta lalimo pillow ta manne ajikirjita tana jin wani iri agabadaya ilahirin jikinta, hannunta daya tasa ta lalu'bo wayarta dake yashe agefe ,ta kunna tana duba screen din wayar miss Call ,tagani rututu akalla zasu kai guda ashirin, kuma duk na M.A ne.💬
Jikinta na rawa tashiga nema layinsa kira daya biyu ya ya d'auka yana sauke naunayen ajiyar zuciya had'e da buso mata iskar bakinsa Wanda hakan yasa gabadaya Gabobin jikinta mutuwa ,sai dai lokaci daya hankalinta yayi mugu mugun tashi saboda shirun da yayi yaki magana,tsawon minti goma suna haka batare da suncewa juna qala ba ,illa numfashinsa dayake aikin buso mata ,suna kashe mata sansar jiki ,take kirjinta yashiga wani irin mahaukacin bugu da karfi gaske ,sakamakon rashin jin sautin muryarsa. Jarumta ta Nemo ta sanyawa jikinta ,kana ta bud'e bakinta da kyar ta kira sunansa "auwal dan Allah kayi min magana shirunka na d'aga min hankali" "a wani dalili hakan zai d'aga miki hankali, tun dani ba kowa bane agurinki , at least mis call nawa nayi miki?" haba muwaddat kinsa yadda zuciyata taji alokacin kuwa? "kayi hakuri ba laifina bane ni kaina bana cikin natsuwata, duk abinda nayi ina yinsa ne kawai amman hankalina na gurinka ... takarasa mgnr cikin rawar muryar kmr zatayi kuka, kana ta kashe kiran.
Ta rike wayar a hannunta tana jujjuyawa tana tunanin wasu abubuwa dake faruwa atsakaninta da M. A,. hawaye ne yashiga gangarowa daga cikin kwarnin idanunta "tana mugun son M. A amman tasan soyayyar tasu babu abinda zai haifar ,M. A kaninta,sannan ba lallai iyayensu su yarda da hakan ba, Dan haka tayiwa kanta alkwarin zata tsaya tayi karatunta tunda shine burin iyayenta ,ko bama haka ba ita kanta zata fi son farincikinsu Akan nata. 💟
Tun daga wannan lokacin muwaddat ta maida hanakalinta akan karatunta hatta M. A ta tattarashi ta ajiye a gefe daya, ko ta hau online bata shiga contact dinsa sai dai tayi abinda zatayi ta sauka,idan ma ya turo mata sako bata wani bashi full time dinta ,sama sama zata bashi amsa , shima a bangarensa yana tsane da sabon salon datazo masa dashi Amman ya shareta saboda shima yana jina zafinta a game da katse masa wayar da tayi ,amman ganin idan suka ta tafi a haka shi zai fi cutuwa ,yasa yau yayi shawarar kawo karshen abun ,ya turo mata da sakon voice note ta WhatsApp. " ni wallahi muwaddat ina da matsala guda daya da ke, ni bansan abinda ya faru ba kika juya min baya ," ni me nayi miki ne? "da bakya son kiyi magana dani ni ban San laifin da nayi miki ba, idan wani abu, ni keda alhakin yin fushi dake ,"ni dalibinki ne muwaddat ni yayanki ne ,ni Dan gatanki ne Dan Allah muwaddat, Dan Allah ki daina min haka kinji ki bari mu cigaba da abubuwanmu kamar yadda mu keyi tun farko ,rabon da muyi hira dake mai dadi tun randa da zaki bar ilori ,yanzu sam na lura baki da lokacina., haba muwaddat kema ki duba kigani mana ,ina wata kasa ina bukatar kulawrlarki, ya k'arasa yana Jan manager da sakin numfashi sannan ya tura mata.👰
Cikin minti biyu ta turo masa da sako "kace dai muryarta kake son ji? "Alamar dariy ya turo mata sannan ya rubuto mata "eh. "okay ina zuwa,. Cikin sauri ya rubuta mata "no ki tsaya please ni so nake muyi hira "Okay Dan kanina gani kusa anything for, wace irin hira kake son muyi ?yana jin ta fad'i hakan ya ki rata ta d'auka had'e da yin sallama, batare daya amsa ba yace "Idan fa kina cewa Dan kaninan naki za'a d'auka fa wani yaro ne qarami ,gwada dai ki dinga cewa yayanki kawai kiyi shiru kinga mutane bazasu d'auka Dan kani bane ,Dan ni ba Dan kankani bane wallahi,. "gaskiya kwanakin kin wahalar da zuciyata, ki dan mun magana naji muryarki ko zata dawo min da natsuwata, "ko ka yarda ko karka yarda ni auntynka ce shekara uku zuwa hud'u ba wasa ba, murmushi yayi yace "matukar na kiraki da wannan kalmar na gama rusa cikar burina dana girma dashi muwaddat, sannan karki manta an samu cikina tun kafin asan za'a dasa naki kwan, Allah kad'ai yasan abinda yake nufi, daya kwantar da cikina ya tada rayuwarki, "dana rigaki zuwa duniya kinsa shekaru nawa zan baki.
Ta yatsina fuska tana ta'be baki kamar tana gabansa tace "kana son girma dayawa auwal, ina jin da'ace ka girmeni da bansan yadda zakayi ba "no no wannan ba zance son girma bane, koda kin girmeni, zan iya girmanki ta wani bangaren ,saboda ni namiji ne dan haka ki daina tunanin ni kaninki har abada ni yayanki ne saboda na girmeki aciki, "ni kuma ba girmeka a haihuwa ba tana gama fadar haka ta katse kiran daman shirin kwanciya take, ta kwanta lamo tana jin jikinta wani irin mika tashigayi wani irin mahaukacin feelings na taso mata ahankali dai har bacci barawo yayi nasarar daukata.💅
Sannu a hankali M.A yake janta ajiki batare da ta fahimci komai attare dashi ba, wata irin sabuwar shakuwa ce mai karfi ta sake shiga tsakananin muwaddat da bunayya, komai ya gadamar fada mata fad'a yake batare da jin kunya ko shakkanta ba, sai ma itace take nannakewa a wasu lokunta, saboda matsayin dayake dashi agurin uwa uba ita magana ba damunta tayi ba. kamar kowani daren duniya daya saba kiranta a waya hakan ce takasance yanzu, batare da 'bata lokaci ba ,ta d'auka a natse muryarta ta doki dodon kunneshi " assalamu alaikum kanina. "ya gida da karatu 'd'an kanina? "D'an mara kunyar kanina ta k'arasa maganar tana hamma "na soma gyangyad'i bacci nakeji fa"ta k'arasa maganar tana kashe masa murya take joystick dinsa ta Mike kyam, yayi saurin d'aura hannunsa d'aya akan joystick dinsa ya dafeta,yana murmushi kmr tana gabansa ,muryarsa a tsarke ta fito yace "maganarki ta saukar min da kasala gabadaya , sai naji kamar ina ma najini acikin jikinki ina romancing dinki please muwaddat karki hanani jikinki duk ranar Dana dawo ,idan ma da hali ki barni nayi yadda nake so dake, "Kamar ya kenan na barka kayi yadda kake so dani karka manta ni yayarkace "and so what idan ke yayata ce, wallahi matukar zaki barni zan tabbatar miki da zan ci,. ya katse maganar yana furzar da numfashi.😛
Jin yayi shiru yasa ta janyota numfashi ta fesar kana tayi kasa sosai da muryarta tace "bunayya ka daina tunanin zaka iya cina ,ai ka fahimta, kwa'kwaluwarka ta daina hasko maka zaka iya cina ,ko kuma zan bari ka cini ,saboda bazan ta'ba cuwuwa ba agurinka, tana magana dariya ta su'buce mata " bazaka ta'ba kusantata ba, namiji da zai iya kusantata daban yake bawai rainaka nayi ba , ta cigaba magana "gaskiya Wanda zai iya sarrafani bakaramin gwarzo bane, murmushi ya dinga yi yana jin ina ma suna tare daya nuna mata shi din ya zarta gwarzo "muwaddat, "na'am, "ina son nono kinji baby nah ya k'arasa manager muryarsa tamakar mai shirin yin kuka, tayi shiru ta kasa ce masa komai, ya sake kiran sunanta " Ayshatul muwaddat.💭
Jin yayi shiru yasa ta janyota numfashi ta fesar kana tayi kasa sosai da muryarta tace "bunayya ka daina tunanin zaka iya cina ,ai ka fahimta, kwa'kwaluwarka ta daina hasko maka zaka iya cina ,ko kuma zan bari ka cini ,saboda bazan ta'ba cuwuwa ba agurinka, tana magana dariya ta su'buce mata " bazaka ta'ba kusantata ba, namiji da zai iya kusantata daban yake bawai rainaka nayi ba , ta cigaba magana "gaskiya Wanda zai iya sarrafani bakaramin gwarzo bane, murmushi ya dinga yi yana jin ina ma suna tare daya nuna mata shi din ya zarta gwarzo "muwaddat, "na'am, "ina son nono kinji baby nah ya k'arasa manager muryarsa tamakar mai shirin yin kuka, tayi shiru ta kasa ce masa komai, ya sake kiran sunanta " Ayshatul muwaddat.💭
Wani irin taji ajikinta saboda yadda ya kira sunanta gobadiya tsigar jikinta ya Mike, da kyar tace "na'am bunayya, "ina son nono please, "Na had'aki da girman Allah karkice a'a ni dai kawai ki turo min su ina son gansu ,nayi matukar kewarsu, wallahi idan bangansu ba komai zai iya faruwa dani, muwaddat ina son brest dinki ,suna mugun rud'ar dani a duk lokacin Dana kallesu, yanzu haka bakiji yadda nakeji ba ,komai nawa ya sauya joystick dina ta mike taki kwanciya nasan ganin brest dinki kawai zai sa ta kwanta kinji muwaddat dina duk wannan maganar da M.A ke yi hannunsa na dafe da joystick dinsa da ta sake mikewa kamar ana hurata, muwaddat tayi shiru taki ce masa komai domin lamarinsa nason fin karfinta duk yadda take da tsanani bukata M. Aya zarta fiyye da tunaninta.
Labels: Hausa Novel, Soyaiya