Monday, November 22, 2021

Ummin Kaduna Sako Ga Ma'aurata Kawai? Banda Gauro


Ummin Yar Kaduna...


Ummin Yar Kaduna

Bakin ummi d'auke da sallama tashiga cikin had'ad'en parlour na gidan inda ta iske hajiya hajara na zaune tana faman yiwa muwaddat fada kamar zata bugeta, sallamar ummi ce ta katse fad'an da take mata ,atare suka amsa mata sallamar sannan muwaddat ta mike da cikin sanyin jiki ta rungume ummi tana zuba shagwaba tace "ummi nah oyoyo sannu da zuwa ,nayi kewarki ta fad'i haka muryarta a raunane tmkr zatayi kuka duk da tana cikin murnar ganin ummi amman kana ganinta kasan ranta a 'bace yake,. lokaci daya ummi ta fahimci tana tattare da matsananciyar damuwa, amman hakan bai hanata jin wani irin sanyin dadi aranta ba, duk duniya babu halitar da take so kamar muwaddat "rayuwarta ce muwaddat, domin kuwa ta sameta kafin tasamu duk wani farinciki daya danganci jin dadin rayuwa a bangaren ya'ya, zareta tayi ajikinta ta kamo hannayenta a rud'e suka isa kan kujera ta zaunar daita kana ta zauna tana ajiye jakar hannunta ,sannan ta tsura mata ido tana dubanta fuskarta d'auke da tambayoyi "ki dai mata fad'a ba tsura mata tsumammun idanunki zakiyi ba, koda yake ai duk kece kika lalatata , in ji cewar hajiya hajara. "haba aunty hajara yaya kuke son nayi da yarinyar.













Ke da yaya kun sata gaba da damuwa ,nima shine kuke son na damu rayuwarta, "shiyasa bata kaunar zuwa gidan nan nake matsa mata zuwa hutu. "daman wa yake bukatar ganinta, kema kinga damar zuwan nata ne, data zo da karta zo duk daya ne agurina ,matukar dai yarona auwal zai zo garemu meye idan ita bata zo ba, muwaddat na gama jin abinda mahaifiyarta ta fad'a ta rushe da kuka. Ummi ta dubi hajiya  hajara ranta a matukar 'bace tace "gaskaya aunty hajara bason irin abinda kuke yiwa yarinyar nan, karatu ne dai dole tayi domin inganta rayuwarta, amman duk wani takura bashi bane maslaha ba , karku damu tunda abun yazo da Kora da hali yanzu zamu yi tafiyarmu,mu bar muku gidanku " ko ba shikenan ba, "ku fi jirgin sama tafiya ,Idan ma kun tashi tafiyar kar ku tsaya a kasar nan, ku bar kasar gabadaya nan zan San ranku ya 'baci ,ta juya fuuuuu ta shige cikinn d'akinta.❤

Shiru ya biyo bayan tafiyar hajiya hajara ,kafin daga baya ummi ta kamo hannunta duka cikin nata ta kira sunanta ahankali "muwaddat meke damunki akan rashin son karatu haka? Kukanta ya tsananta har da shesheka ,ta goge hawaye wasu na sake gangarowa ,ummi ta runtse idanunta saboda jin zafin yadda take zubda hawaye akan abinda itace zata ci gajiyarsa a karshe, ganin kukan nata yaki tsayawa domin hawayenta har saman hannunta take jin digarsa, ta bud'e idanunta da kyar tana sake dubanta "kinga ba kuka na tambayeki ba"me yasa baki son zurfafa karatunki simple as that,. Muryata cike da kuka tace "babu komai ,ni dai haka kawai na tsinci kaina da rashin son karatu, ta k'arasa mgnr tana sake rushewa da wani matsanancin kuka. "ki tsani karatu muwaddat ? ummi ta maimaita tana kallonta, muwaddat ta d'aga mata kai ala'mun" eh"tana sake rushewa da kuka tamkar wacce aka aikowa sakon mutuwa.😬

"is okay banason jin kukaki yana taba min zuciya,. "to me zakiyi idan bakiyi karatu ba arayuwarki,. "ko kuma aure kike so? wata irin matsananciyar kunya ce ta kamata , tabbas idan da zasu barta ,ita kan aure take so akan karatu,tafi son tayi aure fiyye da komai ,but ba zata iya furtawa umminta haka ba,bazata iya kallonta idanunta ta fad'a mata abinda ke cin ranta ba ,idan ma ta furta ,wa zata aura a halin yanzu? ita da bata kula kowa.















"kinyi shiru kina tunani idan aure kike so ki bud'e baki ki sanarwa umminki? "bazan hanaki yin aure ba, amman kisani auren wannan zamanin yana bukatar jigo acikinsa ,domin baki san wand zaki aura ba tukunna , kiyi k'ok'ari ki zurfafa karatunki so that idan ma auren zakiyi sai kiyi, kina cikin karatunki"amman zance aure yanzu bai ma taso ba ,Sam Sam idan ma shine aranki gara tun wuri ki cire kiyi abinda zai fisheki da rayuwarki,. Ganin muwaddat tayi shiru taki cewa komai har na wasu yan mintuna ,yasa ummi ta sake jeho mata tambaya "ko akwai wanda kike so ne bamu sani ba,. muwaddat tayi saurin girgiza mata kai alamar "a'a" "to meyasa ba zaki saki ranki kiyi karatunki ba, "duba yan mate dinki , kowace yanzu tana mataki na uku a jami'a amman ke sam kin kasa maida hankalinki, idan fa ba zaki maida hankalinki akan karatunki ba ,wallahi zan zare hannuna acikin lamarinki, "haba yarinya sai fama ake dake akan abu daya meye illar yin karatu baya ga martabarki da zai k'ara a idanun duniya ,karatu shine komai duk da shima auren yana da muhallinsa, but at least ki tsaya kiyi facing din karatunki "kalleni a yanzu babu abinda yasa na taka matsayin da nake sai karatu, fad'a ummi tashiga yi mata sosai ta inda take shiga ba nan take fita ba.💃

Muwaddat ta zube kasa bisa gwiwowinta tana kuka "ummi kiyi hakuri na tuba ,dan Allah karki cire hannunki acikin lamarina, ni dai karatun ne kawai banaso, amman daga yau nayi miki alkwarin zanyi, zan tursasa zuciyata, zan saka lamarin karatu acikin raina, "idan ki kayi min haka zan ji dadi sosai , domin shine burin halinki ,gabad'ayanmu burinmu bai wuce muga mubaki tallafi na ingantaccen ilimi arayuwarki ba , dan baki da wani gata da yanci daya wuce karatu. "matukar kina son mu shirya dake ki saki ranki ki saka soyayyar karatu aranki, "Insha allahu ummi zanyi karatu har sai kince ya isa tunda shine farincikinki ,"ok tashi kije ki soma had'a kayanki nan da awa zamu bi jirgin karfe biyu , jikinta a matukar sanyaye ta miki tasoma daga zararan kyawawan yatsun kafafunta ta nufi hanyar d'akinta har tashige idanun ummi na kanta tana sake nazarinta, domin gano takamaiman abinda take so ,da yasa ta tsani karatu, bayan ga million's of people out there suna neman wanda zai tallafawa rayuwarsu su yi.


















Mikewa ummi tayi ta shiga d'akin hajiya hajara tana zolayarta "gaskiya aunty banason irin abinda kikewa yarinyata, ina dalili wannan takura.? Sai naji saukar ko duka tukunna zan San baki son abinda ake mata,kuma ni ina ruwana aciki, "daman yayanki nake tayawa yakin shiyasa kikaji bakina "Allah ko, "to kijira wannan karon ba duka zanyi miki ba aure zan yiwa yayana in ga kashe bakin tsiwa. "dariya ce ta subucewa hjy hajara aiko tashiga yi "daman nasan duk matakin bai wuce haka ba ,Amman dai kin sani ba tun yau ba ,ni hajara bani tsoron kishiya, a da can ma ban ji tsoron zuwanta ba ,sai yanzu Dana San kota zo babu abinda zata tarar na gama tsotse komai.👩

Suka sa driya gabadayansu suna tafawa ,kana suka shiga halin nasu da suka saba na shakiyanci a junansu ,sannan daga baya suka shiga wata hirar. Ita kuwa muwaddat tana shiga d'akinta,a madadin ta had'a kayanta kmr yadda ummi ta bata umarni ,sai ta fad'a kan makeken gadon ta kwanta ruf da ciki ta lalimo pillow ta manne ajikirjita tana jin wani iri agabadaya ilahirin jikinta, hannunta daya tasa ta lalu'bo wayarta dake yashe agefe ,ta kunna tana duba screen din wayar miss Call ,tagani rututu akalla zasu kai guda ashirin, kuma duk na M.A ne.💬

Jikinta na rawa tashiga nema layinsa kira daya biyu ya ya d'auka yana sauke naunayen ajiyar zuciya had'e da buso mata iskar bakinsa Wanda hakan yasa gabadaya Gabobin jikinta mutuwa ,sai dai lokaci daya hankalinta yayi mugu mugun tashi saboda shirun da yayi yaki magana,tsawon minti goma suna haka batare da suncewa juna qala ba ,illa numfashinsa dayake aikin buso mata ,suna kashe mata sansar jiki ,take kirjinta yashiga wani irin mahaukacin bugu da karfi gaske ,sakamakon rashin jin sautin muryarsa. Jarumta ta Nemo ta sanyawa jikinta ,kana ta bud'e bakinta da kyar ta kira sunansa "auwal dan Allah kayi min magana shirunka na d'aga min hankali" "a wani dalili hakan zai d'aga miki hankali, tun dani ba kowa bane agurinki , at least mis call nawa nayi miki?" haba muwaddat kinsa yadda zuciyata taji alokacin kuwa? "kayi hakuri ba laifina bane ni kaina bana cikin natsuwata, duk abinda nayi ina yinsa ne kawai amman hankalina na gurinka ... takarasa mgnr cikin rawar muryar kmr zatayi kuka, kana ta kashe kiran.



Ta rike wayar a hannunta tana jujjuyawa tana tunanin wasu abubuwa dake faruwa atsakaninta da M. A,. hawaye ne yashiga gangarowa daga cikin kwarnin idanunta "tana mugun son M. A amman tasan soyayyar tasu babu abinda zai haifar ,M. A kaninta,sannan ba lallai iyayensu su yarda da hakan ba, Dan haka tayiwa kanta alkwarin zata tsaya tayi karatunta tunda shine burin iyayenta ,ko bama haka ba ita kanta zata fi son farincikinsu Akan nata. 💟

Tun daga wannan lokacin muwaddat ta maida hanakalinta akan karatunta hatta M. A ta tattarashi ta ajiye a gefe daya, ko ta hau online bata shiga contact dinsa sai dai tayi abinda zatayi ta sauka,idan ma ya turo mata sako bata wani bashi full time dinta ,sama sama zata bashi amsa , shima a bangarensa yana tsane da sabon salon datazo masa dashi Amman ya shareta saboda shima yana jina zafinta a game da katse masa wayar da tayi ,amman ganin idan suka ta tafi a haka shi zai fi cutuwa ,yasa yau yayi shawarar kawo karshen abun ,ya turo mata da sakon voice note ta WhatsApp. " ni wallahi muwaddat ina da matsala guda daya da ke, ni bansan abinda ya faru ba kika juya min baya ," ni me nayi miki ne? "da bakya son kiyi magana dani ni ban San laifin da nayi miki ba, idan wani abu, ni keda alhakin yin fushi dake ,"ni dalibinki ne muwaddat ni yayanki ne ,ni Dan gatanki ne Dan Allah muwaddat, Dan Allah ki daina min haka kinji ki bari mu cigaba da abubuwanmu kamar yadda mu keyi tun farko ,rabon da muyi hira dake mai dadi tun randa da zaki bar ilori ,yanzu sam na lura baki da lokacina., haba muwaddat kema ki duba kigani mana ,ina wata kasa ina bukatar kulawrlarki, ya k'arasa yana Jan manager da sakin numfashi sannan ya tura mata.👰

Cikin minti biyu ta turo masa da sako "kace dai muryarta kake son ji? "Alamar dariy ya turo mata sannan ya rubuto mata "eh. "okay ina zuwa,. Cikin sauri ya rubuta mata "no ki tsaya please ni so nake muyi hira "Okay Dan kanina gani kusa anything for, wace irin hira kake son muyi ?yana jin ta fad'i hakan ya ki rata ta d'auka had'e da yin sallama, batare daya amsa ba yace "Idan fa kina cewa Dan kaninan naki za'a d'auka fa wani yaro ne qarami ,gwada dai ki dinga cewa yayanki kawai kiyi shiru kinga mutane bazasu d'auka Dan kani bane ,Dan ni ba Dan kankani bane wallahi,. "gaskiya kwanakin kin wahalar da zuciyata, ki dan mun magana naji muryarki ko zata dawo min da natsuwata, "ko ka yarda ko karka yarda ni auntynka ce shekara uku zuwa hud'u ba wasa ba, murmushi yayi yace "matukar na kiraki da wannan kalmar na gama rusa cikar burina dana girma dashi muwaddat, sannan karki manta an samu cikina tun kafin asan za'a dasa naki kwan, Allah kad'ai yasan abinda yake nufi, daya kwantar da cikina ya tada rayuwarki, "dana rigaki zuwa duniya kinsa shekaru nawa zan baki.















Ta yatsina fuska tana ta'be baki kamar tana gabansa tace "kana son girma dayawa auwal, ina jin da'ace ka girmeni da bansan yadda zakayi ba "no no wannan ba zance son girma bane, koda kin girmeni, zan iya girmanki ta wani bangaren ,saboda ni namiji ne dan haka ki daina tunanin ni kaninki har abada ni yayanki ne saboda na girmeki aciki, "ni kuma ba girmeka a haihuwa ba tana gama fadar haka ta katse kiran daman shirin kwanciya take, ta kwanta lamo tana jin jikinta wani irin mika tashigayi wani irin mahaukacin feelings na taso mata ahankali dai har bacci barawo yayi nasarar daukata.💅

Sannu a hankali M.A yake janta ajiki batare da ta fahimci komai attare dashi ba, wata irin sabuwar shakuwa ce mai karfi ta sake shiga tsakananin muwaddat da bunayya, komai ya gadamar fada mata fad'a yake batare da jin kunya ko shakkanta ba, sai ma itace take nannakewa a wasu lokunta, saboda matsayin dayake dashi agurin uwa uba ita magana ba damunta tayi ba. kamar kowani daren duniya daya saba kiranta a waya hakan ce takasance yanzu, batare da 'bata lokaci ba ,ta d'auka a natse muryarta ta doki dodon kunneshi " assalamu alaikum kanina. "ya gida da karatu 'd'an kanina? "D'an mara kunyar kanina ta k'arasa maganar tana hamma "na soma gyangyad'i bacci nakeji fa"ta k'arasa maganar tana kashe masa murya take joystick dinsa ta Mike kyam, yayi saurin d'aura hannunsa d'aya akan joystick dinsa ya dafeta,yana murmushi kmr tana gabansa ,muryarsa a tsarke ta fito yace "maganarki ta saukar min da kasala gabadaya , sai naji kamar ina ma najini acikin jikinki ina romancing dinki please muwaddat karki hanani jikinki duk ranar Dana dawo ,idan ma da hali ki barni nayi yadda nake so dake, "Kamar ya kenan na barka kayi yadda kake so dani karka manta ni yayarkace "and so what idan ke yayata ce, wallahi matukar zaki barni zan tabbatar miki da zan ci,. ya katse maganar yana furzar da numfashi.😛

Jin yayi shiru yasa ta janyota numfashi ta fesar kana tayi kasa sosai da muryarta tace "bunayya ka daina tunanin zaka iya cina ,ai ka fahimta, kwa'kwaluwarka ta daina hasko maka zaka iya cina ,ko kuma zan bari ka cini ,saboda bazan ta'ba cuwuwa ba agurinka, tana magana dariya ta su'buce mata " bazaka ta'ba kusantata ba, namiji da zai iya kusantata daban yake bawai rainaka nayi ba , ta cigaba magana "gaskiya Wanda zai iya sarrafani bakaramin gwarzo bane, murmushi ya dinga yi yana jin ina ma suna tare daya nuna mata shi din ya zarta gwarzo "muwaddat, "na'am, "ina son nono kinji baby nah ya k'arasa manager muryarsa tamakar mai shirin yin kuka, tayi shiru ta kasa ce masa komai, ya sake kiran sunanta " Ayshatul muwaddat.💭

Wani irin taji ajikinta saboda yadda ya kira sunanta gobadiya tsigar jikinta ya Mike, da kyar tace "na'am bunayya, "ina son nono please, "Na had'aki da girman Allah karkice a'a ni dai kawai ki turo min su ina son gansu ,nayi matukar kewarsu, wallahi idan bangansu ba komai zai iya faruwa dani, muwaddat ina son brest dinki ,suna mugun rud'ar dani a duk lokacin Dana kallesu, yanzu haka bakiji yadda nakeji ba ,komai nawa ya sauya joystick dina ta mike taki kwanciya nasan ganin brest dinki kawai zai sa ta kwanta kinji muwaddat dina duk wannan maganar da M.A ke yi hannunsa na dafe da joystick dinsa da ta sake mikewa kamar ana hurata, muwaddat tayi shiru taki ce masa komai domin lamarinsa nason fin karfinta duk yadda take da tsanani bukata M. Aya zarta fiyye da tunaninta.



Labels: ,

Friday, November 19, 2021

Ni Kishiyar Uwace (35 Zuwa 36)






Ni Kishiar Uwa Ce Daga (35 zuwa 36)


Da hikima da dabara da magiya ta samu ta zame daga jikinsa tana qara qanqame zaninta tana sauke ajiyar zuciya sake kwantowa yayi jikinta ya dora harshensa saman wuyanta Yana sauke Mata wani hot kiss daya sanya lakar jikinta tsinkewa ta lumshe idonta a daidai lokacin batada wani qarfi hakan ya bashi damar janye zanin daga qirjinta a hankali ya sauko da harshensa zuwa qirjin nata sukaja ajiyar zuciya a tare ta riqe kansa da niyyar turewa shikuma yayi azamar dora bakinsa a boobs dinta ya kamasu da sauri dayan ya riqe a hannunta ta cije lebanta tanajin wani yanayi me wuyar tunawa a ilahirin gabbanta.💓

Yanayin ratsata yakeyi cike da tsoro saidai ta kasa yimasa gardama shikuma sai sake narke Mata yakeyi da salonsa yana shafa qirjinta yanajan ajiyar zuciya laushi da santsin fatarta Yana fuzgarsa yanajin wani shauqin qaunarta sun jima a haka sannan ya fahimci ta gaji ya saketa ya kwanta luf a jikinta sun jima a haka kafin ya tashi ya dagata ya nufi bedroom dinsa da ita ya dorata a gado ta miqe da sauri suka hada ido zatayi mgn yace “shine me kina part din mijinki lkcn kwanan gwauronci ya qare Mana muma mu mori rayuwarmu kowanne lkc da qalubalensa yake zuwa, Shiru tayi batace komai ba saima qasa da tayi da kanta tana kallonsa ya shiga yayo wanka ya dawo yasa doguwar riga ya nufi masallaci yana fita ya kulleta ta baya ta cije lebe Bashir da gaske yakeyi dole itama ta miqe tayi alwala tayi sallar Isha tayi shafa'i da wuturi ta zauna tana addu'o'inta tsayin lkc sannan ya shigo da manyan ledoji biyu a hannunsa ya ajiye tare da zare rigarsa ya zauna yana kallonta.💖

Saida ta gama ya bude ledar da yazo da ita wata lafiyayyar gasasshiyar kaza ce da taji kayan Hadi sai farfesun hanta dayar ledar Kuma tarkacen lemuka ne kawai Dubanta yayi suka hada ido yayi Mata murmushi yace “yau farin cikin da nake ciki ba kadan bane Murjanah inajin kamar na cire rayuwata nabaki kyautarta burina muyi rayuwa ta farin ciki ta mutu ka raba har abada kinji" Jinjina Masa Kai tayi ya yago naman yakai Mata bakinta ta kauda kanta ya kada Mata Kai yace “banson irin haka kici abinci dagake saini fah daqyar ya takurata ta karba taci suka qoshi sannan yabata sabon brush yace taje tayi wanka Babu musu ta shiga bathroom din tayi wanka ta dauro alwala ta dawo tana fitowa wayarta tayi ring suka Kai hannu a tare ganin sunan mahaifiyarsa yasata janye hannunta ya dauka ya miqo Mata a dan tsorace tace. “As he hello Mamee,. Katseta tayi da cewa “kina inane na dawo banganki ba kallonsa tayi ya daganta gira kawai sai taci gaba da in..ina karbar wayar yayi yace “wani Abu zatayi Miki ne Mamee., "Jinjina Kai tayi cike da mamakin rashin kunya irinta yaran tace “a'a wane ni dasa maka Mata aiki Saida safe.😃

Kashe wayar tayi yayi murmushi ya matsa gabanta ya dauki rigar baccin daya sauko Mata cikin wadanda yaketa Tarawa domin matar aurensa ya bude yace “kisa mu kwanta dare fah yayi kina Raina lokacin Nan" tunda ta karbi rigar ya fice ita kuma take juyata ba sabon Abu bane sanya irin wadannan kayan a gurinta Amma ita kadai take kwana a dakinta wannan kuwa ba ita daya ba Anya zata iya jitayi ya rungumeta ta baya yaja numfashi yace “inason kunya ga mace Amma banso ta zama ta cutarwa Janah nifa mijinki ne meye na tuntuntuni game da abinda zai faranta Raina" a kasalce ya karbe Ya fara sanya Mata ta rintse idonta yana gama saka Mata ya hade bakinsu guri daya ya fara Shan sweet lips dinta da salonsa kafin su zube a gado ya rinqa bi da ita ta yanda yasan zata biyu, duk fitinarta a wannan dare Saida ta dagawa Bashir tuta ya bata Kashi ba kadan ba taji a jikinta Ashe wasan yara Dad yakeyi Mata ga inda ake Abu da gaske.😛

Kuka sosai na nadamar abubuwa da yawa tare da Allah wadarai da qazamin ubanta daya zamo silar gaza cikar farin cikinsu ita da mijinta a wannan dare duk da ko alama Bai nuna Mata damuwa ba hasali ma albarka ya rinqa sanya Mata tare da tattalinta yana mamakin baiwarta gashi dai ba Vargin bace Amma a hade take gamgam fiye ma da wata Vargin din. Sun dade rungume da juna har saida bacci ya fara saukarta me nauyi kawai saijinta tayi a cikin ruwa ta bude idonta taganshi tsaye akanta yana kallonta kunya tasata rufe idonta da tafukan hannayenta, murmushi yayi ya tsugunna sukayi wanka a tare ya kamo hannunta suka fito suka kwanta yayi musu addu'a bacci ya daukesu. Kiran sallar asuba ne ya tashesu yayi alwala ya fice itama tayi tayi sallarta anan baccine akanta aikuwa ta nade saman sallaya ta Kama bacci batasan sanda ya shigo ya mayar da ita gadon ba sukaci gaba da baccinsu dake asabar ce wajen Tara suka tashi tarigashi tashi tayi wanka ta koma ta zauna tana tunanin kayan da zatasa itadai komai rashin kunyarta Bata ratsa parlourn ta tafi dakin Humaida tace zata dauko Kaya ba.😍

Tunda ta tashi yake kallonta yasan abinda take tunani ya miqe tabisa da kallo bude qofar yayi ya fice bai jima ba ya dawo janye da troley din kayanta ta sauke numfashi tare da budewa ta dauki Wanda zatasa tasa tayi kwalliyarta simple ta koma ta zauna shima daya fito wando yasa three quarter sai riga Mara hannu ya matso ya dagota yace muje kiyi break" zaro ido tayi daidai lkcn da aka qwanqwasa qofar yace “waye" jin muryar me aikinsu yasashi sakinta ya nufi qofar ya bude ya karbi kayan abincin ya ajiye a dinning dinsa ya koma ya riqota suka fito ita dama ba gwanar abinci ba haka ta tsattsakura ta aje cokalin yasanta dama indai ta fannin abinci nee shiyasa Bai wani damu ba bayan sun gama yace “to ai Kya tashi muje mugaida su Abba ko.😃

kasa tayi da kanta itakam kunya takeji Amma Babu yanda zatayi haka ta miqe suka fito a babban Parlour suka tarar dasu a kunyace tagaida Abba ya amsa yana murmushi yace “wato Bashir baka iya bari mun baka damar daukar matarka ba shine ka dauketa ko? To ai shikenan Allah yabaku zaman lafiya ya ksreku daga dukkan abinqi. "Amsawa sukayi da Amin Mamee nata yima Janah tsiya itakam sai sunkuyar dakai takeyi bayan anyi raha Abba yace “wato akwai wata qura fah a cikin auren Nan naku Bashir dole kayi takatsantsan nasan Habibu fiye da yanda kake zato jiya yayi wani furuci daya dan girgiza ni Amma Babu komi dadin shaida ne lauyanka ya kirani jiya da dare yace ya kiraka Bai sameka ba ya sanar dani duk abinda ake ciki banason maganar nan tayi nisa a tattara abarta Abu daya da nakeso a sanya katanga tsakaninsa da yarinyar nan har zuwa lokacin da komai zai kammala so yacemin ai ba abune da zaayi Shiru ba a shekaran jiya ma ya turawa babbar kotu case din sannan ya turawa mahaifiyar Janah copy din video dinnan saboda qin Basu hadinkai da tayi wajen bincike yanzu haka tana hanyar dawowa nija yau ko gobe. Aikin dake kanka shine dole ka hana Janah zuwa ko Ina matsawar ba tare zaku fita ba kuma ko tarene dole kasa ido akan duk wani motsinta domin Habib zai iya farautar rayuwarta don tsoron tonuwar asirinsa......?💓💘💞


Zaka iya yin bayaninka bisa kasa gameda raguwar sauran👇

contact-form


JUHUD Na OuM Hairan Kashi (18)


Tunda ta kwanta jikinta ke rawa zuciyarta take tashi zazzabi me zafi ya rufeta hakanan ta wanzu a dakin hawaye nabin kuncinta tabbas Allah shine buwayi gagara misali yanzu duk irin tanadin da Zulaihat keyiwa aurenta ashe batada rabon kasancewa da mutumin da takewa tanadin tausayin kanta ya kamata a fili tace “Allah na tuba Allah" sai Tara na dare aka dawo daga suturarsu Aunty Zulaihat mutuwar ta Sanyaya jikin kowa Zulaihat mace me shiga rai me hqr da daukar duniya baa bakin komai ba ta wucce sai labarinta.👄

Koda suka dawo Juhud tanajin Mom da Addah suka shigo tayi likimo kamar me bacci Mom ce ta taba jikinta tace “inajin zazzabin nan nata ne me zafi ya sake dawowa Allah dai ya yaye dare yanzu yayi Dr Razaq yana asibiti saidai zuwa safiya sai yazo ya dubata" juyawa sukayi suka fita taja fasali ta gyara kwanciyarta itadai ranar bata rintsa ba ga zazzabi ga radadin zucci ga babu abokan tattaunawa, washegari da asuba Mai Martaba ya kirasu dukkansu bayan anyi addu'a yadanyi shiru na lkc kana ya Dora da cewa “haka Allah yake ikonsa ubangiji ya jiqan wadanda suka mutu. 💧

Amsawa sukayi da Amin ya sake duban Juhud yace “naso na daura aurenki da Kareem koda kuwa bayan an daura zai mutu ne so shi ya buqaci abari ya samu lafiya tukunna inyaso sai a hada dana yan'uwanki to Alhmdlillah hakan ma yayi saboda haka zan daura auren Rasheed da Hidaya qanwar Zulaihat a yau dinnan a masallacin fada insha Allahu kowa zai iya tafiya" idanun Rasheed nakan Juhud ta miqe zatabar gurin taji yace “Mai Martaba ka hqr da yimin aure na fada maka ba aurene banaso ba hasali na fada maka muradina ka karba kabani abinda zuciyata takeso zaifi Mana kwanciyar hankali dukkanmu.💚

Ficewa tayi batare da sanin wainar da zaaci gaba da toyawa ba ta nufi cikin gdan daidai lkcn da Muntaz suka shigo da Ya'isha ta tareta da sauri suka rungume juna suka fashe da kuka Juhud tace “ina Amrah da Ya Kareem Ya'isha?" Numfashi ta sauke tace “ya Kareem da sauqi fah sosai don yanzu ma da zsn taho Saida yace na gaisheki damuwarsa kece yace kada ki sawa ranki damuwa komai zaizo da sauqi da yardar Allah".💘

Wata ajiyar zuciya ta sauke me qarfi tace “anjima zanje na ganoshi in naji jikina da sauqi" dubanta Ya'isha tayi tace “wai har yanzu jikin ne ke nifa Ina tsoron wani abu Juhud Anya ba cikine dake ba?" Dafe qirji tayi tace “na shiga uku ni Aminatuh Ina zan samu ciki?" Murmushi tayi tace “kina tunanin takunki da Ya Rasheed zai boyemin ne wlh karki sake kiyi ciki ki shiga ukun da gaske donshi namiji babu ruwansa" Kallon Ya'isha takeyi da mugun mamaki tace “Karkice komi wlh tun ranar farko na fahimci shine yayi barnar da kike cewa baki saniba yasan nasani har kirana yayi yayimin kashedin idan wani ya sani bayan Ni to na kuka da kaina hakan tasa nayi shiru na zubanku ido, takun naku salon Yana birgeni sosai saidai inajin tsoron bacin rana fah" fasali Juhud ta sauke tana neman gurin zama tace “idan hakan ta kasance ya zanyi ta Yaya zan gane inada ciki.😌

Matsowa Ya'isha tayi tace jikina duk ciwo yake Bari nayi ruwan dumi nazo mu fita musan abinyi" shigewa tayi bathroom ta sakarwa kanta ruwa ta jima sannan ta fito tace “naga tashin hankali jiya tabbas Allah ne yayi da kwanana a gaba nice fah a gaban mota Ya Kareem da Amrah da Zulaihat suna baya kawai saiji mukayi kamar an daga motarmu anyi sama da ita an dokata jikin wani dutse Wai ashe tayace ta cire nidai ban qara sanin meye ke faruwa ba Saida na farka naganni a gadon asibiti ake cewa motar tana dira qasa murfin ya bude da gangara daji daqyar aka laluboni sukuma tayita qoli dasu har saida masu qararren kwanan suka mutu sannan ta kife aka debi Amrah da Ya Kareem akayi asibiti dasu zuwan Mai Martaba ne ma yasa akan da wata bayan Amrah da Ya Kareem shine suka bazama nemana suka tsintoni a cikin wani rami.😑

Da wannan ta gama shiryawa cikin wasu riga da wando ta dora doguwar riga suka fito Juhud na riqe da key din mota a hannunta suka Isa parking space din suka dauki motarsu suka fito daga gurin a harabar gdan suka hangi Rasheed zaune can nesa da yan zaman mokokin yana kada key a hannunsa saurin zuge glasses din motar sukayi suka fice Ya'isha ta tabota tace “guy dinnan takunsa na bani citta.😃

Juyawar da zatayi taga motarsa a bayansu tace “mun shiga uku Meenah yi kwana shiga layin layin Bashar muje shop Ya Rasheed ya biyomu" zuba idanunta tayi akan mirrow din ta zuge glasses din suka hada ido ya daganta gira ta hade rai Yana biye dasu sukayi parking suka fito shima ya fito ya harde jikin motarsa yana kallonta ta fito tana gyara mayafinta fuskar nan kamar an aiko mata da mala'ikan mutuwa suka shiga Mall din a zahiri ba siyayyar ce ta kawosu ba Ya'isha ce ta sace jiki ganin ya shigo Yana duba wasu dogayen ruguna ta samu ta nufi Pharmacy din cikin Mall din ta siyo tsinken test na ciki da wani qwaya da ake Kira Messofem ta hado mata da Vitamin C cikin aljihun wandonta ta zuba tarkacen ta sako audugar mats cikin ledar da multi-Vitamin ta nufo Mall din lkcn ya qaraso inda Juhud ke zaban mayukan shafa ya tsaya a bayanta tanajinsa ya Dora hannunsa saman bombom dinta ya sauke ajiyar zuciya ya kwanto da kansa kafadarta yace.😜

Meye kike son siya ne kin kasa daukar komai" zuciya taja ta juya zata tafi ya riqo hannunta ya daganta gira yace “zan samu ganinki?" Murmushin takaici tayi ta juyo a fusace tace “na tsani mutum me naci wlh a rayuwata kai Wai bakada aiki sai baqin naci nifa Baffa'am ka takuramin ka hanama rayuwata sakewa wai ya kakeso danine.

Hannu ya dora a lips dinta Yana murmushinsa na isa yace “au haba ashe na takura miki?" Dago kanta yayi ya dora bakinsa saman nata ya tsotsi lips dinta yaja numfashi ya janye a hankali yace “kina qoqarin aikata kuskure Kuma wahala kawai zakisha ki wahalar da kanki a banza tun sati biyu baya nasan da cikina a jikinki Kuma son abuna nakeyi fiye da yanda kike tunani kada tsautsayi yasa kiyi yunqurin zubarmin da ciki Allah saidai ku tafi tare.😝

Kallon raini takeyi masa ta saki fuskarta tayi murmushin daya fito da asalin kyawunta tace “ashe fah cikine dani ko Kuma kanason abinka hhhhh tabdi Amma lallai kaidin kakai kwarkwar saboda kaga inajin tsoronka kake tunanin zanyi wasa da mutumcina aikuwa saidai ka kasheni in ka kasheni ka soyeni ka rinqa sakata da daya biyu kanaci Amma wlh ciki saina zubar dashi aikin wof.💢

Riqe bakinta yayi yace “karki zageni Meenah duka zanyi miki a gurin nan wlh" hankalin mutane ne ya dawo kansu ya shaqeta yace “na rantse da Allah kika zubarmin da ciki saina batar dake daga duniyar nan" janyewa tayi ta galla masa harara tace “ka fara Shirin batar dani daga yau. Bata rufe bakinta ba ya ficeta da qarfi yayi waje da ita ya jefata a mota ya kulle ya nufi cikin ya cillawa Ya'isha key din motarsu ya kama kunnenta yace “kece kike bata shawarar ta zubar da ciki ko, zakici ubanki idan naji lbrn kin sanarwa da wani muna tare da ita Allah saikin gwamnace rayuwa a lahira fiye da duniya sakarya kawai.💛

Juyawa yayi ya tafi yaja motar da mugun gudu yabar harabar Mall din ta ganin ya dauki hanyar barin gari yasata kallonsa a razane tace “in,. Ina zaka kaini!...." Wani mugun kallo ya watsa mata yace “saidake zanyi" jan bakinta tayi ta kulle tasan dai duk bala'insa saidai yayi ya gama bai Isa ya zare ranta daga jikinta ba suna tafe tana danna wayarta qarshe ma ta danna Bluetooth a kunnenta ta kunna waqa tanaji tanabi a hankali ya dubeta yayi qwafa wato da gaske yarinyar cikin wata dayan datasan wayeshi tayi bala'in rainashi harma waqa takeyi alama ta ko a jikinta duk abinda zaiyi yayi batada damuwa" parking yayi jikin wani shago ya fita zai kulleta ta kalleshi da fararen idanunta ta fara kwantar da kujerar da take zaune akai ta kwanta tare dayin miqa yabita da kallo ya juya ya shiga shagon bai jima ba ya dawo ya sake tashin motar sukabar gurin tafiya sukayi me tsayi kafin su shiga Kaduna batasan garin ba bin hanya kawai takeyi da kallo har suka shiga wata unguwa da taga ansawa Barnawa Layout ya rinqa kutsawa cikin unguwar a qarshe yayu horn jikin wani gda babba me kyau sosai aka leqo ta wata qofa ya leqa suna ganinsa suka bude masa ya shiga da gudu suna qamewa ko kallonsu baiyi ba ya ashe quarters ne gurin me dauke da gidaje goma Sha biyu yayi horn jikin gda na bakwai aka bude yasa hancin motarsa ya shiga yayi parking ya kwantar da kansa Yana mayar da numfashi na dan lkc kafin ya juya gareta yaga tama lumshe idonta yaja fasali ya bude motar ya fita.😛

Bude gdan yayi ya shiga ta bude motar ta fito tabi bayansa tana qarewa gdan kallo ba wani babba bane falone kawai da kitchen a qasa sai dakin bacci dake sama da wani qaramin falon taja numfashi daidai lokacin da yake saukowa ya tsaya Yana kallonta itama shi take kallo taso ta gwada juriya Amma ta kasa batasan sanda hawaye ya zubo mata ba ya kwashe da dariya harda zubewa a kujera ta zame a qasa tace “don Allah ka mayar dani gda Allah na tuba bazan qara ba" dagowa yayi yayi mata murmushi ya miqe yace “akwai komai a kitchen dakin baccinmu Yana sama idan da abinda kike buqata ki fada na taho miki dashi kafin nan bani wayarki, zan tafi nemanki Mai Martaba ya kirani yace kin bata.😠

Kudi ya zaro masu kauri ya aje mata harya fita ya dawo ya tarar da ita sake da baki ya tsugunna a gabanta ya hade goshinsu Yana hura mata iskar hancinsa Yana turata baya a hankali har ya zamar da ita ya janye mayafin ya balle bottle din rigarta doguwa ya zameta ya rage daga ita sai riga airmless da wando three quarter ya kwanto jikinta yasa harshensa tun daga tudun ask dinta har zuwa habarta Yana lasa ya dire harshensa saman lips dinta taja ajiyar zuciya ta tureshi ya sake mirginowa kanta ya dagata ya cire rigar jikinta ya kwanto da ita ya sake balle bra din yasa hannunsa biyu ya cafki boobs dinta ta lumshe idonta tare da riqe hannunsa ya zubawa fuskarta ido tare da sake dora bakinsa saman nata yana matsa boobs din da salon zautar da ita zare bakinta tayi daga nasa zatayi mgn ya dora bakinsa a boobs dinta taja wata doguwar ajiyar zuciya ta dafe kansa ya kwantar da kansa luf a jikinta tanashan sweet boobs dinnata tana jan zuciya shi lamarinta ma dariya yake bashi iyakar tsiwarta da rashin kunyarta gareshi kafin yasata a corner ne ita da kanta take taimaka masa saiya gama Kuma ta kama kukan ya cuceta.💜

Ya bata kusan 30 minutes yanashan nononta Yana shafa mararta tayi luf da ita sai wani nishi takeyi masa tana shafa sumarsa a hankali ya zura hannunsa cikin wandonta Yana wasa da gurin yanajin yanda taketa tsartuwa Yana sauke numfashi wasa yakeyi da belinta Yana tura yatsansa ciki Yana zarewa ta hade qafafunta yayi saurin miqewa ya zare kayan jikinsa komai ya kama dick dinsa sai tsiyaya takeyi ya hauro samanta ya sanya hannunsa ya kamo nata ya damqa mata ta riqe yaja numfashi yace “kik,. kiyimin wasa da ita takice ke kadai.💦

Ihu ya saki ya maqaleta lkcn da yaji ta murde saman dick din nasa ya janye da sauri ta miqe a guje tayi saman yabita da gudu ta datse qofar bugun duniya taqi budewa babu irin magiyar da baiyi mata ba ta shareshi ta haye gado ta dauko wayarta dayar ta kunna ta nemi layin Ya'isha bugu biyu ta dauka tace “kambum ubancan Ina dan iskan guy dinnan yakaiki wlh bakiga yanda hankalin gda ya tashi ba Kuma ko kunya babu a gabana aka kirashi yace shi Yana Kano ma Amma gashinan zuwa" numfashi ta aje tace “nima bansan me yake nufi ba ya kawoni wani gda ya kulleni wai zai taho nan" jinjina kai Ya'isha tayi tace “kiyi amfani da magungunan nan nasa miki a jakarki ki fara aunawa idan akwai zakiga Zane biyu ne purple a jikin tsinken in babu Kuma daya" gdy tayi suka aje wayar Miqewa tayi ta leqa ta window tana ganin tashin motarsa ya isa gurin maigadin gdan batasan meye ya fada masa ba ya fice tayi murmushi tace “ mugu kawai ai wallahi indai Ina cikin hayyacina ka gama cin gindina a banza saidai kaci na wata" Jakarta ta dauka ta bude ta dauko tsinken ta shiga bathroom ta auna kamar yanda Ya'isha ta fada mata kamar wasa saiga 2 line sun fito jikin tsinken gabanta ya fadi ta shiga kitchen ta bude ga mamakinta ta samu cake da lemo a ciki ta dauka taci ta qoshi ta sake komawa ta dauki qwayar Shan ta hadiya ta Kuma tura daya a qasanta can ciki ta haye gado abinta tanajin nishadi a ranta ko banza itama zata fara nuna masa ta kawo qarfi ciki ne ta zubar ta gama saidai ya tsireta inya dawo.💤

Bacci ne me dadi ya dauketa harda mafarkinta wai gatanan ita da Kareem dinta suna buga qwallo ciwon marane ya tasheta ta miqe zunbur da sauri tana dube² mararta ta qulle ta fashe da kuka cikin tashin hankali na azabar ciwo ta rinqa murqususu tsayin lkc kafin jini ya balle mata wai ashe over dose tayima qwayar aikuwa ta fice daga hayyacinta sosai ta rinqa juyi a tsakar dakin kafin hankalin ya gushe gabadaya ta suma jini na bin jikinta,,,,,,,,,"


contact-form

Labels:

Thursday, November 18, 2021

Saddam Da Yaya (30)





Meke Ke Faruwa Da (Yaya Da Saddam)


Washe gari suka tashi cikin walwala da farin ciki, break fast ma tare sukayi Sayyada nata sangarta da shagwaba shi kuma sai tsokanar ta yake yana dariya ya mayar da ita kamar tom and jerry, damar da ya samu kenan ya dinga latse ta yana biyawa kanshi bukata itama dake 'yar hannu ce sai ta sake ta basar ta barshi yana abunda yake so da jikinta sai da ya gama biyan bukatarsa sannan yace."Ta tafi ta bashi guri duk ta dameshi bacci zaiyi, ita kuma ta'ki tafiya tace itama bacci zatayi haka ta shige jikinsa tana tatta'ba shi da wasa da gashin kirjinsa shiru yayi mata ba wai don wasan baya yi masa dadi ba kawai baya so ya zarme da yawa ne dalilin hakan zai iya janyowa ya afka mata bai shirya ba ya lura ita kuma yarinyar 'yar jaraba ce idan zai kwana yana tsotsarta ba zata gaji ba.

Sayyada ganin ya'ki kulata sai ta kyaleshi ta lumshe ido bacci take so tayi dalili jiya daga ita harshi basu samu damar yin wani baccin kirki ba hannunta kan kirjinsa bacci ya dauketa wanda dama shi tuntuni baccin ya riga yayi awon gaba dashi. Sulaiman tun misalin tara na safe ya shigo gidan ya zauna a palo suna hira da Mammah sai wurga ido yakeyi inda zai ga Sayyada ko gilmawarta bai gani ba da dai ya gaji da raba ido yace.














"Mammah ina Sayyada ne,. Tace."Muma tun dazu muke cigiyarta shiru bata shigo ba mybe basu tashi ba don har Sadam din ma bai shigo ba." Sulaimai yayi shiru yana nazari zuciyarsa tace masa "Suna can suna soyayya karshenta ma yarinyar ta gama bashi kanta." Kamar wani firgitacce haka ya mike ya nufi dakin aunty Luba bacci takeyi ta hau tashin ta ta mike zaune tana gaishe shi ko amsawa baiyi ba yace."Kira min Sayyada a wayarki yanzu." Aunty Luba ta kalleshi cikin mamaki tace"Ban gane na kira maka Sayyada ba me za tayi maka da safiyar nan. 

Cikin tsawa yace."Ina ruwanki da abunda zatayi min bana son shishshigi kiyi abinda nace miki." Aunty luba ta lalubi inda ta ajiye wayar Sayyadar ta mika masa tare da fadin"Kaga inda ta bar wayar ko an kirata ba zata gani ba tunda wayar nanan."Shiru yayi yana hararata ya kama hanya ya fita ransa a dagule, Aunty Luba ta bishi da kallo cike da mamaki! Wai shin me yake damun Sulaiman ne kan matar dan uwansa ta lura yayi masifar damuwa da yarinyar zuciyarta tace mata mybe fa sonta yake.

Sai gabanta ya fad'i! anya hakan zata kasance kuwa." d'aya sashen na zuciyarta yace."Zata iya kasancewa mana tunda dai shi sulaiman din bashi da kunya,. Innalilahi wa'ina ilaihi raji'un! tafada a fili tare da mikewa zaune tana fad'in "Tilas ne na saka ido kan al'amarin domin na gazgata abinda ke faruwa. Sule fita yayi ya bude mota ya zauna ya kurawa sashen Sadam ido yaga ta inda Sayyada zata fito kwana biyu ji yake kamar ana kara masa sonta a cikin ransa kwata kwata baya so ya ganta tare da Sadam ranar da ya shigo ya ganta suna guje guje a harabar gidan nan ya kwana biyu yana jinyar kansa saboda bakin ciki da takaici dab yake da nemawa kansa mafita. 

Sai kusan sha biyu da rabi na rana suka tashi daga bacci Sayyada duk ta kanainaye shi ta dora masa duk kafafunta a jikinsa kanta a kafadarsa haka take bacci yana mikewa zaune ta bude idonta suka kalli juna dauke kansa yayi yana kokarin sauka daga bed din. Bayansa ta bi yace." Ke! wai meye hakane? kya bari na fito sannan ki shiga ko, Ganin yanda ya sha kunu ta gane babu wasa sai ta koma ta zauna tana mutsika ido, ya shige toilet din wanda yayi ya dauro alwala ya fito....Mikewa tayi ta shiga toilet din. 

Kafin ta fito har ya shirya ya nufi massalacin dake jikin gidan domin karfe daya suke tada sallah, Sulaiman na hango fitowarsa ya sauke ajiyar zuciya mai zafi! wata zazzafar harara yake watsawa Sadam! din wanda shi bai san ma yanayi ba kasancewar motar Sulaiman din ba'ka ce kuma irin mai tintac din nan ce shiyasa ba a ganin wanda yake ciki.....Kai tsaye bakin gate ya nufa mai gadi ya bude masa kofa ya nufi masjid. Sulaiman na ganin fitarsa ya bude mota ya fito,.

Ba tare da tunanin komai ba ya nufi sasshen, "Sayyada ta fito daure da towel iya cinya kanta duk a jike da ruwa tana tsaye gaban mirror. "Sulaiman ya shigo dakin, bata dauka ba'ko bane ta dauka Sadam! din ne ya dawo dalili kenan da yasa bata jiyo ba ta cigaba da sharce kanta. Sulaiman kuwa Suman tsaye yayi ganin Sayyada daure da towel duk wasu hallitunta sun bayyana jikinta luwai_luwai gwanin ban sha'awa fatarta sai sheki take ga kirjinta ya girma.












A take idanunsa suka kada sukayi jawur! sha'awarta ta kamashi ajiyar zuciya ya dinga saukewa yana me kurawa ko ina na jikinta ido Sayyada jin shiru bai shigo ba ya sanya ta juyo sai idanunta ya sauka kan Sule dake mata wani irin kallon na kurrula duk ya wani sauya idanunsa sun kada sunyi jajawur! Da sauri! ta rungume towel din jikinta bakinta na rawa tace"Ya Su,. laiman kaine? me, me za'ayi maka."!? Gani tayi yana zuwa inda take sai tayi saurin bude wardrobe ta janyo riga da bata san ko wace iri bace ta zurma a jikinta jallabiyar Sadam ce ta sanya ta a bai-bai! gabanta sai dukan uku-uku yake tana mamakin abunda ya shigo da sulaiman din.

Kafin ya karasa inda take sai da ya dai-dai ta nutsuwarsa kana yace."Sayyada ki nutsu naga kin firgice ba wani abu bane kiyi hakuri na shigo miki daki kina sanya kaya babu wata matsala wayarki na kawo miki." Ya karashe maganar yana binda dai da kallon da ya kasa bari. Ganin yanda yake harhada magana yasa ta gane bashi da gaskiya Ya sulaiman ya soma bata tsoro. Karbar wayar tayi jikinta dik a sanyaye ta a jiye kan mudubi ta tsaya tana kallonsa.

Sosa kansa yayi ya shafa sajensa tare da sakin wani munafikin murmushi yace."Baby kin girma da yawa fa, ina fata dai baki mance maganarmu dake ba."Cike da tsoro tace"Ya Suleiman wace magana ce. Yace."Naga kin ji'ka gashin kanki da ruwa nace ko kin mallakawa Sadam! kanki ne, karfa ki manta da maganar da na sha fada miki Sadam baya sonki sai bayan ya gama dake sannan zai sake ki ya auri wacce yake so." Sayyada tace"Ya Sule ka daina irin wannan maganar don Allah sam! bata dace da kai ba kaifa yayanmu ne nida Ya Sadam! kuma ni nasan Mijina na sona bana nadamar mallaka masa kaina tunda ya biya sadaki.

Sulaiman yayi masifar shan kunu yace"Kina so ki fada min cewar kin riga da kin gama mi'ka masa jikin ki ko."! Tace."Duk wannan magana bata taso ba sirri ce a tsakanina da mijina."Yace."Baby ni kike fadawa wannan magana saboda kinga na damu dake ko? ni ina gudun kada Sadam ya gama morarki ya watsar dake don wallahi ko kaffara ba zanyi ba ba zai zauna dake ba a haka baki da ilimi dole zai sake ki ya auri mai ilimi." Sayyada jikinta yayi sanyi sosai maganar Sulaiman abar dubawa ce tace"Ya Sulaiman nima ina so nayi karatu me zurfi ya za'ayi yanzu." Yace."Ni zan tsaya miki kiyi karatu Kanwata amma nima kiyi min al'kawarin ba zaki bawa sadam kanki ba, Idan kika bawa sadam kanki zaiyi miki ciki kina haihuwa shikkenan tashi daga aiki kinga maganar karatu ta lalace na fiso sai bayan kin gama makaranta sai ki mallaka masa kanki.

Sayyada taga wannan sha'warar ta Sulaiman itace abar dubawa tace"To wallahi nayi maka alkawari Ya Sule zan kiyaye ba zan yarda ya kusance ni ba." Sulaiman yace."Yawwa ko kefa babyna yanzu bari na fita na barki ki shirya ko,. Kai ta daga sai ya sakar mata wani shu'umin murmushi ya shafa sajenshi kana ya kama hanyar fita, bakinta na rawa tace"Ya Sulaiman." Juyowa yayi yana kallonta tace"Nagode da kulawarka a kaina." Yace."Karki damu baby kefa 'yar uwata ce idan banyi miki ba wa zanyi wa." Tace."Hakane Yaya na"
Sulaiman na fita Sayyada ta zauna gefan gado ta gumi ta zabga tana tunanin maganarsu tabbas dukanin maganar Sulaiman abar a dubawa ce ilimi yanzu shine abun tunkawon kowa, idan ta zauna ta biyewa son zuciyar Sadam! din ita zai cuta daga baya idan tafiya tayi tafiya yazo yayi auro mai ilimi ko kuma ya saketa kamar yanda sulaiman din ya fada hakan zai iya faruwa.

Gaskiya ce maganar Sule yanzu gani take bata da masoyi sama dashi tunda shine yake kaunar cigabanta yake kuma kaunar farin cikinta saboda haka ita tayi alkawarin ba zata watsa masa kasa a ido ba zata tsaya ta kare kanta har sai Sadam din ya amince da komawarta makaranta sannan zata yarda ta bashi kanta. "Wannan shawara ta yankewa rayuwarta. Da karfin gwiwa ta mike ta kimtsa jikinta ta zauna tana jiran shigowarsa so take ta sake tisa masa maganar makarantar taji kuma mai zaice ta daina yarda yana zagin Suleiman a gabanta ko ya ai ba tashi wayar ma da ya bata xata fito fili ta fada masa cewar sulaiman ne ya siya mata in yaso komai zai faru sai dai ya faru.










Sadam! koda ya dawo daga masjid kai tsaye sashen iyayen nasa ya nufa shiyasa bai san wainar da ake toyawa ba nasa sashen.....Bayan shigewarsa da minti goma Suleiman ya fito fuskarsa dauke da farin ciki da annusuwa insha Allahu hakansa ya kusa cimma ruwa.
Mota ya shiga ya tashe ta ya fice daga gidan. Sadam! sun jima da Mammah suna hira take tambayarshi Sayyada yace bacci takeyi amma yanzu fitowarsa ta tashi zata shigo zuwa anjima. Kafin ya koma sasshensa sai da ya shiga gurun aunty Luba suka gaisa da wasa da dariyar da suka saba. 

A palo ya tarar da ita da waya a hannu tana latsawa bai ce komai ba ya nufi bedroom dinshi zama yayi gefan bed yaga wayarshi a ajiye sai ya hau mamaki! shi duk a tunaninsa wayarsa ce a hannunta to a'ina yarinyar nan ta samu tafkekiyar waya irin wannan? "Sayyada."! ya 'kwala mata kira tana ji tayi masa shiru sai da ya sake maimaitawa sannan ta shigo dakin tana zum'bure-zum'burn baki still da wayar a hannunta. Babu annuri a fuskarsa yace." Zo nan."! ta isa inda yake zaune babu shakka ballanta fargaba a tare da ita. "Wayar waye wannan kike wasa da ita.? "Tawa ce." Tafada tana kallon kwayar idonsa. Cikin mamaki yace."Taki ce.Tace"Eh Yaya Sulaiman ne ya siya min nida aunty Lubabatu."! Ya dinga kallonta da mamaki! a tattare dashi cikin sha'kakkiyar murya yace."Yaushe ya siya miki wayar. 

"Bafa ni kad'ai ya siyawa wayar ba harda aunty Luba." Tafada cikin kosawa. Yace."Eh naji ai tambaya nake yaushe ya siya muku wayar. "Yau kwana uku kenan." "Okey bani ita nan."! Ya fada babu wasa a tattare dashi. "Ta kalleshi 'ke-'ke da 'ke-'ke! "Kamar yaya in baka." Tafada tana turo baki gaba. Mikewa yayi tsaye! sai tayi saurin matsawa baya yace."Tun muna shaida juna ki bani wayar nan ko kuma yanzu naci sarkin garinku "Dabi" kin san halina ko.? Kuka tasa tana 'boye wayar a bayanta"Ya za'ayi d'an uwana ya siya min waya kace na baka ni wallahi ba zan bayar ba.

Kafin ta 'karasa ya kaud'a mata mari da bayan hannunsa mafi akasari bai fiye mari da gaban hannu ba sai da bayan hannu saboda ya fi shiga jiki.....Ihu!!! ta kurma ta kama hanya a guje zata fita. 'Kafafunta ya tad'o ta fad'i 'kasan kafet! Raba 'kafafunsa yayi a kanta ya sunkuya kanta. Sayyada 'kifta ido kawai takeyi sai kace gafiya a tarko Yace."Naga alama sai jikinki ya fad'a miki sannan zaki fita daga sabgar Sule! har ya siya miki waya sama da kwana uku ban sani ba kuma nace ki bani kina kokarin yi min rashin kunya ko."!? Girgiza kanta tayi alamun ba haka bane. 

Dogwayen hannuwansa ya sanya ya sha'ko wuyanta yana zazzare mata da'kwa-da'kwan idanunsa a tsawace! yace."Shin wai meye tsakaninki da Sulaiman ne. Cikin sha'kewar murya tace" Dan uwa na ne."! "Bayan wannan fa akwai wata ala'ka dake a tsakaninku.' 'Girgiza kai tayi yace." Na soma zarginki Sayyada kamar yanda nake zargin Sule kema naso zarginki dashi saboda haka zan daukeki daga gidanan gwara zamanki a bracck ya fi mun kwanciyar hankali." Ya karashe maganar cikin 'kunar zuciya da d'acin rai! tare da yun'kurowar kishi mai tsanani daga cikin ranshi.

Tana kuka take cewa"Kana zargina ne da d'an uwanka uwa d'aya uba d'aya kome? Ni ba 'yar iska bace kuma ko zanyi zina ba zanyi da d'an uwanka d'an uw,. kafin ta karasa Ya gwa'be mata baki da bayan hannunsa. Yana huci! yace."Idan zarginki nake dan ubanki! ba kece kika janyo ba? tun yaushe na rabaki da Sule? amma saboda ke baki da mutunci kin'ki ji kina abinda kike so kuna fakaicewa da cewar 'yan uwane kuna cutata to zanyi maganinku daga ke harshi sai na dauki mataki mai tsauri a kanku. Kuka take sosai hannunta damke da bakinta da daka! Yace.

"Don ubanki idan na daukeki daga gidan sai inga ta kafar da zaki samu damar ganin Sulaiman din har ya baki wata wayar." Hannunsa yasa ya murd'e hannunta ya kwace wayar ya cire kafafunsa daga tsakaninta ya fita ya barta a dakin,. Sayyada tayi kwance a dakin tana wani irin kuka mai tsuma zuciya shin wai ya zatayi ne da wannan mutumin mai bakar zuciyar tsiya ya zatayi ne! wane mataki zata dauka a kansa ? kuka take taba burgima a tsakar dakin tare da kiran sunayen su Baba Ladi da Marka domin a ganinta sune suka cuceta suka hada ta aure da mugu Sadam. 

!Bintu Zama yayi kan kujera yana dudduba wayar numbar uku kacal ya gani a ciki daga tashi sai ta Lubabatu data kanwarta Asiya ganin bai ga numbar Sulaiman din a cikin wayar ba ya sanya hankalinsa ya kwanta amma dai duk da haka dole ne ya tauna aya don tsakuwa taji tsoro. Mi'kewa yayi da wayar a hannunsa ya fita harabar gidan cikin sa'a yana fita motar Sulaiman din ta shigo gidan sai yaja tunda ya tsaya hade da harde hannunsa a kirji har Sulaiman din ya karaso inda yake, hannu ya mika masa su gaisa Sulaiman ya kama hanya zai wuce ciki Sadam ya dakatar dashi ta hanyar fad'in" Jima na." Sulaiman yaja ya tsaya yana masa wani irun duba.

Hannu ya sanya a aljuhun wandonshi ya ciro wayar ya mika masa . Sulaiman ya sanya ido yana kallon wayar nan ya gane wayar da ya siyawa Sayyada ce. Sadam yace."Kar'bi wayarka mungode bana bukatar Sayyada ta rike waya yanzu kuma ko ina bukata ba kaine kake da hurumin siya mata ba nine. "Sulaiman yace."Haba Sadam! laifi ne ashe don na siyawa Sayyada waya gani nayi zata d'ebe mata kewa kuma tare na siya musu da Lubabatu."
Sadam! yace.

"Ta fad'a min tare ka siya musu da Luba kawai ni bana son ta rike waya yanzu sai nan da wani lokaci lokacin da tayi hankali sosai tasan abunda takeyi tukkuna."Sulaiman yayi murmushi cikin nuna komai ba komai ba yace."Naji bani da hurumin siya mata waya amma kar ka manta da cewar Sayyada kanwata ce ta jini bayan haka kuma gata matarka ni aganina ba komai bane don na siyawa Lubabatu waya itama na siya mata kuma kafin in bata wayar nan sai da na gargade kan ban yarda da shige shige ba ku daukar numbobin mutane barkatai na siya mata ne kawai domin ta d'ebe mata kewa idan zargi kake to ka duba wayar da kyau na tabbata da cewar ba zaka samu numbar ta ba.

"Sadam yayi shiru yana nazarin maganar Sulaiman din jikinsa yayi sanyi sai Sulen ya bashi tausayi Yace."Kasan wani abu ne."? Sulaiman yace."Sai ka fad'a.'' Yace."Wallahi ina tsoron sharrin waya domin duk wani abu na lalacewa yanzu ya koma kanta shiyasa bana so Sayyada ta rike waya yanzu kasanta da shegan rawar kan tsiya."Sule ya shafa sajensa as'usel yace."Kana da gaskiya anan to ai zaka iya rike wayar idan an kwana biyu ka lura da nutsuwar yarinyar sai ka bata. 

"Yace."Ina tunanin haka zanyi." Sule yace."Yawwa ka kawo maslaha yanzu mu shiga ci ko." Tare suka nufi sashen iyayen nasu kamar basu ta'ba samun sa'bani ba.....Hajiya Fatsima taji dad'in wannan kusancin nasu ta saki jiki sosai tana musu addua Allah yasa zumuncinsu ya d'ore,. Tare suka ci abinci suka 'koshi Sadam! hankalinsa na can kan Sayyada yana tunanin ya barta tana kuka ko wane hali take ciki oho ga lokacin cin abinci ya wuce bata shigo ba,. Mikewa yayi ya nufi sashen nasa. Inda ya barta nan take kwance taci kuka ta koshi bacci ya dauketa....Ya jima a tsaye a kanta yana kallonta kafin ya dauketa cak! ya kaita bed ya kwantar Yana ajiyeta ta bude ido mikewa tayi zumbur tana kallonsa sai shsheka takeyi tana sauke ajiyar zuciya alamu sun nuna taci kuka ta koshi Ya kalleta hade da had'e fuskarsa yace."Ke! tashi malama ki cire min riga kinbi kin jika min da majina da hawaye har da yawun bacci.

Ko kallonsa ba tayi ba ta tashi a zuciye! ta cire jallabiyar zir!! ta dawo babu ko pant ballanta briziyya ko a jikinta ta jefa masa rigarsa a jiki tana zumbura baki ta wuce wardrobe ta soma burkito kayanta. Sai da ya kusa hauka ganinta a haka ya dinga wata iriyar makyarkyatar jiki yana tsuma!! wai shin me yake jira da yarinyar nan ne? tana masa iskanci yanda take so wato shi ta jefowa riga a fuska lallai xai ci ubanta yanzu. Ta sunkuya tana duba kaya ya dauketa cak! cilla kafafu ta shiga yi tana buge buge ya jefa ta kan bed din yana kokarin kwabe rigar jikinsa ta mike a guje ta dirgo daga gado hanyar fita ta kama jikinta na makyarkyata ya bita dauri ya cafko ta sake makata yayi da gadon ya karasa cire rigarsa yana kokarin ya afka kanta ta mike tsaye ya afka kan katifar a sukwane ya mike zaune ya ganta lokon gado tana tsalle nonowanta na buga tsalle wannan idan ya daki wannan sai ya daki wannan gasu a tsaye car car dasu.

Sai ya kara gigicewa yayi kanta a gigice ta kwallara 'kara ta tureshi a ya fad'i kan katifar rigarsa da ya cire ita ta dauka a hannunta a guje tayi waje tana tafiya tana zura rigar dake jallabiya ce ba tada wahalar sakawa idanunta ya sauka kan hijab dinta dake kan kujera ta dauka ta zurma a guje ta bude kofa ta fita wanda yayi dai-dai da fitowarsa daga dakin yaga fitarta window ya nufa da saurin ya dage labule. Yana kallonta ta tsaya ta goge fuskarta kana ta wuce sashen Mammah tana waiwayen bayanta. 'Kwafa yayi ya koma ya zauna yana fad'in"Zaki dawo ne yarinya sai kin raina kanki. Koda ta isa sashen babu kowa a palon don Suleiman ma bayan fitar Sadam din fita yayi bayan ya duba matarshi ita kuma Mammah na kicin suna aikin abincin dare da Mai aikinta.

Sai ta shige gurin aunty Luba nan ma ta tarar da ita tana wanka ta zauna kasan kafet tare da janyo kayan abincin dake gefe ta hada tana ci tana tunanin abinda tayi wa Sadam! ta dauki alkawarin haka zata dinga yi masa shima yaji d'aci a ranshi kamar yanda yake 'kunsa mata bacin rai. Aunty Luba ta fito daga wanka taga Sayyada na cin abinci tace"Sayyada yau har mun gaji da cigiyarki tun safe baki shigo ba. " Tace."Wallahi aunty Luba yau yinin bacci nayi kinga ma na tashi da yunwa shiyasa ina zuwa ban saurari komai ba sai abinci. "Aunty Luba ta hau dariya tace"Ai dole mybe tun jiya rabonki da abinci." Tace"Kamar kin sani aunty da safe ba wani abincin kirki naci ba bacci na fizgata.

"Aunty Luba ta shirya jikinta ta zauna suna hira haka 'yan uwanta suka dinga sallama suna shigowa Sayyada ta mi'ke ta basu guri domun su samu sakewa. Kicin tabi Mammah aka cigaba da aikin abincin da ita. Sai bayan sun kammala komai sannan Mammah tace Sayyada ta d'ibi nasu ta kai musu sashensu. Anan idanun Sayyada suka raina fata bata son ta koma ta tarar dashi domin tasan karonsu ba zaiyi kyau ba, babu yanda ta iya hakanan ta dauki kwamdon abincin ta wuce sashen dashi.

Shiru da ta shiga ta dinga komai salau salau! domin batasan ta inda zai fito ba har ta ajiye a bincin ta fito bata ji motsinsa hakan ya nuna mata cewar baya d'akin, ajiyar zuciya ta dinga saukewa tana godewa Allah.Sadam kam bayan fitar Sayyada da minti ashirin ya shirya ya nufi barkin nasu,.

Part dinshi wanda aka mallaka masa ya sanya aka gyara masa babu abunda babu na jin dadin rayuwa kayan abinci kawai ya sanya aka kawo masa,. "Sai da ya tabbatar da komai ya dai-dai ta sannan ya nufo gida domin daukar Sayyada yau yayi alkawarin dauketa daga gidan gabakidaya gwara da ita dashi su koma barkin da zama hakan shine kwanciyar hankalinaa.


contact-form

Labels:

Monday, November 15, 2021

Karshe "Kashi Na (61 to 80)


Karshe Kashi (61 har zuwa 80)


💋KARSHE💋

Kashi (61 to 80)


"Nurayya tace yayana kasan Abinda kake fada Kuwa, Muhammad yajoyo yace nasani mana nurayya Kobazaki soni ba?? Nurayya tace yayana kafi karfina kyau daidaini marar iyaye nifa tsintaciyyace bansan kowaye iyayena, Kyau kaje Gidan marayu kasamo man daidai Dani Amma nibazan iya soyaya dakai ba. Tajuya tagudu tashige ciki tana kuka,

💋ABUJA💋

wata yarinyace bazata wuce 12 years ba tashigo daki dagudu mamy kinga Afnan ya Amshema chocolate wadda dady yayoman tsaraba, Amma wadda Ake Kira mamy batasan tana iyiba, Takurama wani photo na Hannu ta ido tana kuka, Yarinya takara matsawa kusada ita tace mamy sannan tadago fuskarta tafara tsiyayar Hawaye tace yesmeen yaushe kika shigo ne. Tace mamy inatayimiki magana bakiji kin kurama wannan pic din ido wacece ita tacikim photo "Mamy tagoge fuska tace yayarkuce Meenat wadda tabata shekaru 16 dasuka wuce tana yar shekara 2 tabata haryanzu babu labarinta, Kiyi Addua intana Raye Allah bayyanata kinjiko, Domin jikina yanabani meenat tana raye kuma takusa bayyana garemu, Toro kofar Akayi Da Amsa da Ameen Hibba,

can baya nakirata da "Saudat" mistake dafatan zaayi man Afuwa, Mamy tajoyo taga mijinta tane uban yayanta ya Amsa Mata da Ameen, Tace Alhaji inaji A jikina Meenat ta kusa bayyana gareni, domin Ina mafarkinta kwananan tanakuka Alhaji yace Allah yatabbatar mana da Alkairi to tace Ameen.

Abangaren nurayya kuma tana shiga ta iske babu kowa falon dagudu tashige Cikin dakinta, Tafada bisa Gado ta fashe da kuka tace wayyo zuciyata nasan kina son Yaya Muhammad Amma yafi karfinki, kinfara sonshi tunranar dawowarshi daga England, Amma yaya Muhammad ba Ajina bane, yana da iyenyenshi, Tafashe dakuka tace ya Allah kafiddaman yaya Muhammad Cikin raina, Kadda ciwon son yaya Muhammad yakamani kamar yadda Yakama saffeya Akan Dr Ahmed, Wasa wasa duk yadda Muhammad yaso su hadu da. Nurayya Abun yafaskara wayar dayabatama ta kasheta ta Aje, Abun yafara damun Muhammad yarasa yadda zayayi su hadu da nurayya, Yauma zaune yake yayi tagumi Kawai sai wata shawara tafado masa da sauri yatashi yashiga Cikin ya iske momy tare da ikram da lubna Suna Kallo yace ke ikram kiraman nurayya tagyaraman dakinna Momy batace komai jin wahala zaasa nurayya, Ikram tatashi tashiga dakin nurayya tafadamata sakon Muhammad Nurayya tatashi tafito Muhammad yanaganin tafiyarta yabi tabaya ya isketa.

Nurayya tana tura kyauren dakin wani kamshi yaziyarceta taga daki tsaf babu inda yayi kura Tajuya tacema ikram kodai ba gyaran daki yasaba, Kawai tayi kicibus da Muhammad dasauri takoma ciki Cikin tsoro, Muhammad yace kisameni A garden inbahaka Zan biyoki har dakin ki yajuya yatafi, Nurayya tabi bayanshi suka isa garden Muhammad yace " nurayya meyasa kike guduna, "Nurayya batace komai yace kisani fa babu Wadda yafi wajen Allah sai wadda yafi tsoronshi, Nurayya son tsakanida Allah nake miki har Cikin zuciyata, Amincewarki kawai nake bukata da dady yadaw nasanardashi nasamu Mata, Nan Muhammad yakashe nurayya da zafafan kalamai har ta Aminche tana sonshi.

💥BAYAN WATA BIYU💥


Soyaya tayi nisa tsakanin Muhammad da nurayya babu Kama Hannu yaro Amma haryanzu momy batasan Sunayiba. Yauma zaune suke garden inda suke haduwa suyi firar love dinsu, Muhammad yawaigo yakalli nurayya yace Amaryata, Ta sunna Kai Cikin kunya, Muhammad yace kidaina jin kunyata domin nakusa mallakarki yau dady zai dawo Zan fadamasa, Dadadre dady ne zaune da iyalensa Anata fira saiga, Dady yace wai Ina nurayya tunda tayiman sannu dazuwa bangataba, Lubna kiraman ita, Lubna Cikin kumbere kumbere tatashi takira nurayya, Dady yace nurayya lafiya tunda kikayiman sannu dazuwa banjikiba tace lafiya lau daddy yace Ina fatan babu matsala ko tace Eh, Muhammad ya shigo Cikin sallama, Nurayya tatashi zata tafi dady yace dawowar ki nurayya Ayi firar dake, Nurayya tadawo Cikin kunya tazauna, Muhammad yace dady nasamu matar Aure fa, Dady yace mai babban suna Inakasameta, "Muhammad yace nan Cikin gidan Wato nurayya Zumbur hajiya saratu ta mike wa kace..... "Itazatama uwar yayanka tsitatar magen wadda baasan Asalinta itace kake fatan tazama matarka? Dady yace ya isa saratu zauna, Momy Cikin fushi takoma tazauna tana huchi, Dady yajuyo wajen Muhammad yace Mai babban suna nurayya kakeso yace Eh dady, Kanemi yarda tane, "Eh dady ta Aminche Dady yace tashi kaje zamuyi magana, Muhammad yatashi yafita, Dady yajuyo wajen nurayya jeki kema daki Yakalli su lubna yace kuma kutashi kutafi, Dady yace. 

Saratu meyasa kike wannanan maganar gaban yarinyar nan Don basan kowaye maihaifinta shine kike Aibata Haba saratu kowaya taimaki wani Allah zai taimakeshifa Momy tayi shiru domin bataji wannan sai kada kafa take, Tace Alhaji bazan yarda ba ya Aure ta fa yarinyar dabaasan Asalinta ba wayasani ko shegiyace batada uba yake neman hada kanshi da ita, Dady Cikin fushi yatashi yabata wuri domin yaga batajin maganar dayakemata, Nurayya kuma tanashiga daki takara fashewa da kuka tace Allah kabayyana man iyayena insuna Raye, Adainayimani gori, Rashin. Asali, Tanawannan tunenen har bacci yadauketa tayi mafarkin wata mata tatafo gareta tana buda Hannu taho yata nadade ina kewarki A tare Dani, Nurayya taruga dagudu kingi kiris ta ida kaiwa ga matar nan kawai tafarka firgice tatashi, Tace Allah kabayyana man mahaifiyata idan tana Raye, Tayi Addu' takoma ta kwanta.

Washe Gari Anyi break lafiya lau dady yatafi office shida Muhammad, Momy tashigo dakin nurayya tace fito munafuka makira, Algunguma, nurayya tadiro daga kan Gado jin muryar momy ta iso Momy tashigo har inda nurayya tajawo ta keyy!! Har waje Tace uban mikakayi ma dana ya likemakine, "Tahau jibgarta kamar jaka nurayya tafara Ihu, Saiga lubna tafito itada Ikram, Lubna tana ganin Nurayya ce Ake bugu kawai koma daki tayi Ikram kuma gaban momy tazo tace momy don Allah kiyi hakuri ki kyaleta, Momy tasaketa tana numfashi tace, Muzuba nidake inhar kindage sai Muhammad wallahi kin gamu da wahala Kala Kala, Har sai Kince kin hakura, Kuma kitashi ga wanki can kiyiman, danawa Dana su Ikram, Banza tsintaciyar mage, Marar Asali Nurayya Cikin kuka tatashi ibe kayan wanki tanufi, waje Dady yadawo dadddre yatarasu baki daya yace Muhammad nabaka nurayya nanda wata daya insha Allah zaayi bikinku, Nurayya Cikin kuka tace nidai dady banasonshi, Yanemi wata,ya Aura, Dady yace ke nurayya banason maganar banza nariga nasa saidai kinuman iyakata, Nurayya tatashi tashige daki tana kuka, Momy tamike tace wallahi bazata sabu ba bindiga Aruwa muzuba mugani fuu tashige daki, Muhammad yanafita yakira wayar nurayya saidayayi Kira ukku bata dauka yana na Hudu tadauka.

Tayi shiru, Muhammad yace nurayya, Tayi shiru yace nurayya pls kiman magana, Cikin sheshekar kuka tace mezance yayana don Allah muhakura da juna tunda momy, bata so Yace kull nakarajin wannnan zance, Nurayya ruwa ko iska bazai rabani dakeba, Nan yakashe ta zafafan kalamai itama taji babu Abinda zai rabata da Muhammad itama, Nurayya tanashan wuya yanda Baku zato masu karatu wajen momy da lubna da dady da Muhammad sunfita Zasu Fara sata bauta, Su duketa Abinsu San ransu kuma momy tace tasake tasanar da dady tana shan wani duka wadda yafi wani, Wasa wasa yau bikin ki nurayya da Muhammad kingi sati daya duk wani Abun da uba zai ma diya dady yama nurayya.

💧ABUJA💧


Alhaji sadiq ne zaune da iyalensa falo yajuyo wajen Hibba matarshi yace mata Kishirya jibi zamu bikinki dan Alhaji Lawal mai Kula da company na Kaduna, Hibba tace Allah yakaimu lafiya wallahi Alhaji kanafadin kaduna gabana yafadi yace kiyi Addu'a to Dady ne zaune falo yana rarrraba invitation na biki Hajiya saratu sai kumbure take tabi duk yadda zata Hana wannan Auren yaki yiwuwa dady yace takara magana Bakin Auren ta, Shiyasa tayi shiru Amma badon ranta yasoba Dady yadago yakaleeta yace Gobe Yallabai zaizo bikin Muhammad, Kuma nan zasu sauka, Momy tace Allah shi kaimu, Washe Gari Nurayya ce cikin kitchen sai girki domin momy tace baki zasuyi kuma manya taki Abinchi marar dadi taji duka wallahi, Nurayya ta idar da girki tana jerawa bisa dinning, Taji karar mota Momy tafita dasauri tatarbo su Hajiya Hibba ce ta Iso Domin Alhaji yace tafara yo gaba Anjima zai tafo, Wani Aiki ya tsaidashi office Momy tataro Hajiya Hibba, Cikin murna, Itakuma nurayya tashiga ta hado juice, Daidai fitowar wata Hajiya Hibba suka shigo, Tas!! plate Hannu nurayya yafadi domin Gabanta yayi wata muguwar faduwa.

Tas!! Plate yafadi daga Hannu nurayya domin gabanta yayi wata muguwar faduwa gani fuskar Hajiya Hibba, Momy tace to marar Asali halin naki zaki nuna gaban mutane, Tsintatar mage, Hajiya kinga wadda Muhammad yalikemawa Zai Aura batada Asali kokadan, Alhaji daga tsintar ta yarakitimana ita, Har Muhammad yagani yalikemawa zai Aura, Hajiya Hibba tajoyo wajen Nurayya Kawai itama gabanta yawani yanke yafadi, Tace Meenat! Nurayya tace sunana nurayya ba Meenat ba, Hajiya Hibba tamatso kusa da nurayya tace yakikaji dakika ganin.

Nurayya tace naji wani sonki da Kaunarki dabantaba yima wata Arayuwata jinake Hajiya Hibba tajawo Hannu nurayya Suka zauna tace bani labarinki nurayya Nurayya tafara bata labarin yadda Baffa yabata, Taceyaceman ya tsinceni A katsina Hanyar zuwa kwado, Dasauri HajiyaHibba tamike tace wallahi Meenat ce yata Allah Nagode maka, yau kanunaman Meenat. 

Dasauri tabude jaka tazaro waya hello Alhaji yau Addu' a ta karbu naga Meenat gata kusadani Alhaji Sadeeq yace ganinan Bisa Hanya, Momy ko mutuwar tsaye tayi tarasa Abinda zatace ne, Itako hajiya Hibba tarike nurayya kam kamar zata gudu, Bayan Alhaji Sadeeq ya iso shida Alhaji Lawal suka shigo, Tare da Muhammad Hajiya Hibba tamike Alhaji kaga Meenat yau Allah yagwadamana Meenat Allah nagode maka yau ga meenat gabana, Alhaji Sadeeq yace Hibba samu wurin muzauna naji komai, Nan suka rankaya suka zauna Yacema nurayya tasake bada labarinta, Nurayya tabashi kamar yadda taba Hajiya Hibba Alhaji Sadeeq yace tabbas ki yar muce, Nurayya domin mu da maifiyarki Yan Asalin Garin katsina ne Unguwar Gafai Nida mahaifiyar ki makotane Muntaso muna son junan mu Har Allah yahada Auren mu.

Shekaramu daya Allah yabamu ke Mukasamu miki Meenat Ranar da Allah yayi zaki bace kuma Munje unguwar kwado nida maihafiyarki Gidan Abokina Munazaune muna fira harkika fita bamu Sani sai can maihafiyarki ta farga bakinan Aka fantsam nemanki Baagankiba Aka Kai cigiya Gidan radion ta television, Amma baadaceba, Maihafiyarki tashiga wani Hali, Na rashinki Ana haka Nasamu Aiki Abuja muka koma, Nan Allah yabudaman nagida company Kasar wajen danan Cikin Garin Kaduna Alhaji Lawal shine manager, Ashe da rabon zamu sake ganinki Alhaji Lawal Nagode Babu Abinda zance face, Nagode Nagode sosai Alhaji Lawal yace babu damuwa Dana kowane Ai Momy Kuwa da lubna Jiki yayi sanyi, Yau DARE DAYA Allah yahada nurayya da iyeyenta Kuma karkashin iyeyenta suke cin Abinchi, Nan Hajiya saratu tanemi yafiyar Nurayya Akan tayafemata,duk Abinda tayimata,Nurayya murmushi kawai tayi tace tayafemusu duk Abinda sukayi Mata itada lubna, Adaura Auren Muhammad da nurayya Anyi hidima Alhmdlh saiga hajiya saratu tana lalllaba nurayya, Ankai nurayya Gidan Muhammad, Masha Allah Gida yayi kyau Sunatasha love, Ga Nurayya yau gaban mahaifiyar ta da maihaifin ta suna nunamata soyayya kamar ita kadaice yarsu, Sundawo Kaduna kusada ita.

Bayan shekara daya Nurayya ce nahango takara kyau sosai, takarazama babbbar mace, tana shayar da diyarta kairat, Wadda ta Haifa, Can Muhammad yashigo. Shima yakara kyau da girma, Khairat tanaganin maihaifinta tadinga bangala dariya, Dadyn nurayya sunje kauyen tsanyawa, inda Nurayya tatashi, yagina musu masallachi babba tare da rijiya, Nurayya suka shiga Gidan Gwaggo, Gwaggo takoma Abin tausayi kafa ta rufemata sai tsotsi take, gashi babu mai taimakonta, Nan tanemi yafiyar Nurayya.

Nurayya tadauki gwaggo takawota Asibiti Ayanke kafar, Ilu kuma yahaukace saboda shaye shaye, Anyi Auren ikram da lubna domin yanzu lubna tana ganin girman Nurayya sosai Hakama hajiya saratu Abu kadan tace Nurayya,domin yanzuma Dadyn nurayya ya mallakama Muhammad daya daga cinki company sa na kano, Bayan shekara biyu Sallama ce Akayi dagudu khairat taruga tataro dadyn ta ya sabeta, Suka shigo ciki Yazauna kusada Nurayya maman khairat fushin ne Ake Dani to don Allah Adaina taso kiji wata magana, Ya rugumenta Ajinkisa yace Taso mushiga ciki Asamarma khairat Kane, Ni kuma naga bazan iya bin su fa sai kawai ta tattara komatsai na na barsu don su soye abin su.

"Al Hamdullillah"

contact-form

Labels: ,

Wani Babban Labarine Ga Wasu Guda Biyu (Khalifa & Khalifa)



😍Khalifa & Khalifa😍


Masoyane Abin Abin Gwanin Ban sha'awa Da fari sun kasance Suna Matukar so da kaunar junan su tsawon Shekaru kusan (3) Suna Tare kwatsam watarana Sai Allah ya Jarabci khalifa saurayin Hafsat da Rashin lafiya Takai ta kawo Har Jarinsa Ya Kare na kasuwanci akan neman magani domin ko tashi baya iya yi sai an kwantar sai An tayar 'yan Uwansa wasu Har Sun Gaji Da Dawainiya Dashi Yarinyar nan Hafsat Amma Kullum Tana cigaba Da Rike Soyayyarsu ta kasa Rabuwa dashi tana iya bakin Kokarinta domin Bicike akan maganin rashin lafiyarshi kullum bata da Zance sai nashi ta Nace Dole Sai Shi 'yan Uwanta Suka fara tsangwamarta akan cewa ta fito da miji ta rabu dashi Tunda tana da manema ga 'yan uwanta Na jini Samari.💝

Amma Taki Kula kowa rannan kwatsam tana bibiyar Kafofin Sada Zumunta Sai taci karo da wani Bawan Allah Yana Mika Sakon godiya Ga wadanda Sukayi dawainiya dashi Har ya samu lafiya wanda shima Irin wannan Rashin Lafiyar ta taba faruwa dashi wanda ya bayyana Cewa A Indiya ya samu Maganin Cutar da Take damunshi Hafsat Batayi Kasa A guiwa Ba ta tutubi bawan Allannan ya bayyana mata yanda Za'ayi Saurayinta Insha Allahu Zai samu lafiya Kai tsaye batayi kasa a guiwa ba Taje ta samu Mahaifinta Ta Rokeshi Akan Tunda Suna Da Hali ya taimakawa Saurayinnan Nata A kaishi Indiya Shima Ko Zai samu sauki Haka Kuwa Akayi Mahaifinta Alhaji Naseer da yake yana Matukar son Abinda Take so.💕

Sai ya Amince Aka biyawa khalifa Saurayin nata Kudi Zuwa Wani Asibiti A Indiya bayan an kaishi Indiya Cikin Ikon Allah a cikin Watanni Shida zuwa bakwai Sai Allah ya Bashi Lafiya Ashe Lokacin Da yake Jinya kafin ya Karasa Samun Lafiya A Sallameshi Soyayya Ta shiga tsakaninshi da Wata daga cikin Masu Kula dashi wata Baiwar Allah Likata Nurse ce Safeenat Wacce Asalin Iyayenta 'yan Nigeria ne Amma Mazauna Indiya Ita Haifaffiyar Indiya ce Soyayya Tayi nisa A Tsakanin Khalifa da Safeenat.💗

Sai ya bayyana Mata gaskiyar cewa Shifa bashi Da komai a yanzu Amma yana Sonta taya Za'ayi Aure ya tabbata A Tsakaninsu? Safeenat Likitannan Tace Ba komai indai wannan ne zata bashi Kudi Masu Yawa Wadanda Zai ja Jari amma A kasar indiya take so su zauna Idan har ya Amince To? Sai Ya tabbatar mata cewa ya yarda ya Amince cewa Idan An sallameshi Zai dawo yayi sallama Da iyeyenshi tare da Sanar musu, Haka kuwa Akayi bayan an sallameshi Ta bashi Kudi masu yawa dazaiyi kasuwanci.💞

Bayan ya dawo Nigeria da yake Ba State dinsu daya da shi da Hafsat ba ita 'yar Katsina ce shi kumaKhalifa Dan Kano sai ya kasance Bata san Cewa ya dawo Nigeria bama Daga Karshe Hafsat Sai Labarin Bikinshi Taji Wallahi Abokina ne Sosai Da Sosai so tight Ni kuma Bansan Me yake faruwa ba Domin tun lokacin da yake Jinya A Nigeria Ni kuma Na samu Scholarship Na Tafi sudan karin Karatu sai Da Ina Sudan ne ma Na Samu Labarin Cewa An kaishi India kafin ya dawo daga India ni kuma Na dawo Nigeria Hutu har bayan Dawowarshi nima bansan ya dawo ba kwatsam Sai dai naga Kiran Hafsat jiki a sanyaye cikin sanyin murya kalar tausayi tana kuka Cewa Wai Ance Za'ayi Bikin Abokina amma Bazamu iya fada mata me yake faruwa ba Dan Allah da gaskene Abinnan Ko karyane wai taji cewa shi da wata 'yar India zasu yi Aure.💔

Gashi Ko ta kirashi bata samunshi ya Canza Layima Kwata kwata Nace Bansani ba Wallahi tabbas Nima bana samunshi a waya Amma Zan Bincika Mata Inji bayan Da nayi kokari na Sameshi na tambayeshi Sai ya tabbatar min Da hakane Gaskiya Banji dadi ba wallahi Saida Nayi hawaye Domin Daga shi har iyayenshi Basu kyautawa Hafsat da iyayenta ba Ko dayake ba Lallai iyayenshi sunsan Me yake faruwa ba, Da kyar Na Iya Kiran Hafsat Ina ta zullum akan maganar haka dai na dage na kirata na fada mata cewa Maganar nan Da Gaskece fa saura wata Biyu za a yi Bikinsu a yanzu haka, amma wallahi nima bansani ba kafin in gama magana sai naji shiru Wallahi Yarinyar nan Ashe a take Ta Fadi Sumammiya Sai Asibiti.💓

Bayan haka Da na sameshi na sanar dashi Halin Da Hafsat Take Ciki Karshe ma Tashi yayi ya bani guri Yace min Idan Sonta nakeyi Inje Inyi Jinyarta mana Gaskiya maganar nan Batamin dadi ba Tsawon kwana uku ina fama Dashi Sai ya daina Yaddama kwata kwata mu hadu Bayan sati guda Na Shirya Naje Katsina domin In duba Yarinyar nan Allah sarki tana Gadon Asibiti Ko magana Da Kyar take iyayi na tausaya mata A haka naci gaba da Jerangiya zuwa katsina, hanyar Katsina Ta zamo kamar Titin Unguwarmu Har Allah ya baiwa Hafsat Lafiya domin ko ba komai tare ta sanmu kuma idan Abokina yaci Amanarta Tamkar nima naci Amanarta ne iyayenta Da har Sunce Zasu Dauki mataki Amma daga baya Sukace ko dayake da Ai sunyi sunyi da ita akan ta rabu dashi amma Sai ta nuna taurin kai taki yadda wai dama mazan kano Ance ba abin yadda bane dan Haka Yanzu babu ruwansu bazasu yi mishi komai ba.💞

Yaje shi Da Allah Kwatsam ana haka Saboda yawan Tuna Abinda Khalifa Abokina yayiwa Yarinyar nan Da tunawa akan kudin goro da yasa aka yiwa mazan kano ana kallon bamu da Amana Abin baimin dadi ba da kuma Tausaya matan da nakeyi a duk sanda na tuna ko bacci wallahi bana iyayi sai naji Na kamu da son yarinyar nan Banyi kasa a guiwa ba kuwa sai na kirata a waya Na sanar mata cewa Ina Sonta amma dai dan Allah kar tayi tunanin wani abu ta fara yin shawara tukunna Daga baya zan bayyana mata dalilaina akan Sonta ba kuma dama can ina sonta bane wallahi yanzu ne Allah ya jarabceni da sonta amma tayi tunani ai kuwa babu jima A ranar da yamma ta sanar dani in fada mata dalilina amma dai ta amince kafin ma taji dalilu sai na kwashe na fada mata dalilaina akan sonta saidai wani hanzari ba gudu ba amma Gasikya a yanzu bani da Halin Aurenta domin Karatu nakeyi amma Dai idan ta Amince Da Zarar Na Kammala Karatu saura Shekara daya sai Muyi Aure Idan Allah ya nufa Haka kuwa Akayi.💕

Iyayenta ma Suka Amince Ganin Yanda Nayita dawainiya da bata da lafiya Kusan Kullum sai naje. Ana Haka Sai Saura kwana tara (9)   bikin Abokina Da Safeenat 'yar India zata je Bikin Birthday na wasu kawayenta su biyu Dake (Mumbai) tayi Accident Akan hanyarta ta zuwa kafin aje Asibiti rai yayi halinsa ta Rasu Bayan An kammala Jana'iza da kusan Sati biyu sai Ya dawo daga India kai tsaye yazo ya Sameni cewa Shifa wallahi Yanzu yana son Budurwarsa ni kuwa ban nuna masa Cewa soyayya mukeyi ba. Sai nace masa yaje ya sameta ai ba wani Abu bane Sai yake cewa Dani amma yana Tunanin Da wuya Ta Hakura Akan abinda ya faru shifa dama wallahi Yana Sonta kawai dai Kaddarace Ta riga fata bazai Iya Dakatar da zuciyarshi akan soyayyar Marigayiya bane Sai Nace Hakane Ai ina jin ba matsala yaje ya Sameta sai yace to inzo in rakashi nace masa bazan iya ba Da can kullum ai ba dani yake zuwa gurinta ba bayan haka ta faru bawan Allahnnan yaje ya sameta Ita kuma bata ji kunyar fitowa ta bayyana masa komai ba Domin Jin kunyar mara kunya Ai Asarane Ta nuna masa Cewa ita fa Yanzu Ni take so kuma Soyayya muke haka suka rabu babu dadi.💘

Bayan ya dawo Wai Shine Yake cewa dani wai Naci Amanarsa Kuma Munafiki Ne ni Dan Kuka haka ya karemin Zagi bance dashi komai ba karshe dai yanzu Akan Abin Ya sami iyaye na Shine Mahaifina Yake cewa dani Bai kamata wannan ya Raba tsakaninmu ba Kawai in hakura in bar masa Akwai mata da yawa a duniya Ni kuma Duk Duniya Ita nake so wallahi Ba dan wani Abu nake sonta Tausayinta yasa Na sota domin In saka mata Da Alkhairin Abinda Abokina yayi mata kuma A Zahirance Ina Sonta So Bilhakki da Gaskiya domin Allah har Cikin Raina. Wai Shin mutane me yasa Muke manta Wanda yayi mana Alkhairi kafin mu zama wani Abu amma da zarar mun zama wani Abu Mun samu rayuwar da tafi ta baya sai Mu manta da Alkhairi Allah yasa Mu gane.💗

Dan Allah Jama'a wai shin Menene Mafita kuma Wai shin dama Haka Cin Amana Yake.💗

Kayi Comment 👇


contact-form


SO NE KO YAUDARA?


Duk wani abu da ake yi wa ’ya mace na kyautatawa wanda zai kara so da kauna da aminc ida yarda, bakin gwargwadon iya karfina ina yi mata su.

Kallon satar zuciya da bayanai masu sanyaya rai da zuciya yadda za su kwanta kamar tsumma a randa, ina yi mata su, har wayar salula nake kokarin in saya mata, amma ina dar-dar, don gudun kada in saya mata lasisin da zai dada bayar da damar yin shakwalatin bangaro da batuna, sannan kuma na dada bude mata hanyar Magana da wasu samari, dama ga shi har yanzu na kasa gane a babin da nake ciki.😁

Wai a yadda nake jin labari, idan ba na nan tana maganata, wasu kawayenta har suna kiranta da sunana amma idan mun hadu da ita babu alamun haka daga gare ta, to yaya za a yi in tabbatar da wancan labari gaskiya ne? Shi dai kare da aka ce ana yin biki a gidansu cewa ya yi mu gani a kasa.😇

Wani abu kuma da na lura da shi shi ne, abubuwan da masana soyayya suka alakanta su da so, ban ga tana nuna min su ba, domin sau da yawa abin da masoyinka yake so kakan so shi, amma ita ba haka take ba, ba ta iya daurewa, ko da ina son abu ita ba ta damuwa da shi, kawai abin da take so shi ne daidai kuma shi zan bi, ba ta daure zuciyarta ko alkunya ta yi, ta nuna abin da na damu da shi ita ma ta damu da shi.😃

Lokacin duk da muka hadu nakan nuna mata so na a fili amma ita ko a jikinta wai an tsikari kakkausa, kuma ba ta san ana yi ba harara a duhu. Idan muna hira da ita ba na kosawa, amma ita sai kaga tana hamma, wato tana nuna min alamar barci take ji. Da ta fara hamma sai in fara hada karena, domin wannan hammar ita ce agogonta na jin barci ko kuma kammala hirarmu. Da na tambayeta abin da ya sa take yi min haka, sai ta ce “Ba ka san kunyar ka nake ji ba.😂

Wannan lamari yana ba ni mamaki da kuma sa ni cikin tunani, kuma ina tambayar kaina da kaina, mene ne wannan, So ne Ko Kuma Yaudara.😆

Kayi Comment 👇

contact-form



Labels: ,