Tuesday, August 31, 2021

Mungaji Da Masu Satanmu Shiyasa Muke..........



Ana Fito Nafito Da Masu Satan Mutane Dake Jahar Sokoto Illaila a Nigeria........

A yau ne ake samun wata labari game da yadda yan bindiga suke chin karensu ba babbaka sai gashi yanzu ja am'a sun nuna sungaji tunda ja mi'an tsaro sun kasa maganchen lamarin tsaron sai suka yi shawaran fitowa ga dukwanda yafito a ma tsayin yanbidiga ko dan ta adda zasu yi fito nafito sukamashi.

A wasu jahohin ma wasu mutane ma sunfito sunkama wasu yanbindiga sun kashesu sabo da sun gaji da al'amarin.

Ja ma'an gari sunyi fito na fito da wasu yan bidiga kuma suna ta samu galaba a kansu da kuma taimakon yan jami'an tsaro ko dayeke yan bindigan suna dauke da muhayen makamai. 

Wani ne daya daga ma zaunin Illaila yana mechewa, yan ta addan sun zo zuwa wata kasuwa dake tsakanin Sokoto da Nigeria, a ranar chin kasuwanne wasu suka zo suka dauke wata mata da yaran ta maza guda biyu suna kokarin tserewa sai mutane suka gansu sai suka fara binsu sai suka ratsa inda zazsu shiga, sai suka shiga wani gida sai mutane suka zo dayawa suka mamaye bayan gidan da kuma mutanen gidan suka apkamusu sai a ka kamasu, daman ana zarginsu sai ga dubun su yachika sun shiga hannun.

Wani a mazaunan ganrin yana me karachewa akwai wanda suna ba ma yen masu sata mutane duk wani abinda yake faruwa a garin ma su yan bindigan, amma yanzu ana ta kokarin kamasu dan a bayama an kamawasu daga chikin mutanen kuma an gurbanar dasu zuwa koto inji wani daga chikin ma zaunan garin. 

Labels:

Monday, August 30, 2021

In Allah Yayarda Karshen Yan Ta Adda Yazo Karshe - Senator Na Allah



Magana Daga Ma Haifin Marigayi Wato Sanata Na Allah Yana......

Bayane daga Seneta Na Allah? A ranar asabar ne wasu yan bindiga suka kashe dansa da daddare a gidansa, shi seneta na Allah yanna me shedawa yache yan bindiga sun kashe dana su suna gani kamar sunchi nasara ina gani karshen su yazo.

Yana mai kara chewa ba wai yana chewa dansa yafi na kowa ba, ran dansa dai dai da nakowa a nigeria in ji Senata Na Allah.

Senata na Allah yana kara me shewa sun zo shin shiga gidan dana sun shake wuyansa har sai da ransa yafita. Dana yaro ne mai kirki dole ne muyi masa a du a dan wannan abinda aka yimana baza mu taba mantawaba har iya rayuwana.

Senata yana kuma me karachewa yayi tafiya kasar waje a lokachinda a kakashe dan na sa, sun zo hannu biyu basu da wani abu a hannunsu ko wani makamin da zazu jimasa da shi, shiyasa sukayi amfani da karfin hali suka shakeshi har ya mutu.


(contact-form)


Labels:

Yadda Aka Kashe Dan Senetor Na Allah A bisa Gidansa Na........



Rahotani da ga Ja mi'an tsaro suna Sanar da ja ma'a game da kisan da a kayi wa yaron Seneta na Allah dake jahar Kaduna Nigeria......

Ayaune ana samun labarin mutuwan dan seneta dake jahar kaduna, yarasu ne sakamakon wasu wanda ba a san suwayeba suka kashe shi a chikin gidansa dake Kaduna Nigeria.

Shi maragayin matukin jirgin samana yana da shekaru 36 kamin maharan sudauki ransa.

Rohotanni daga jami'an tsaro suna chewa yan bindigan sun zagaya ta bayan gidansa ne suka shiga tasaman kwano suka bankado zuwa da kinsa.

Yadda allama yana nunawa yanbindiga ne suka shiga suka kasheshi kuma suka dauka duk wani abu mai daraja a gidan sunyi awun gaba da shi.

A yanzu haka jami'an tsaro suna binchike  ga su wayene suka yi wannan mugun kisa kuma su gurbanar da su zuwa gaban koto.

Ja Mi'an tsaro suna mai kara chewa suna neman hadin kai ga Ja ma'an gari da subasu hadin kai dan ayi yanda za a binchiko wanda suka yi wannan kisa dan nan gaba kadi yakara faruwa a gaba.



(contact-form)

Labels:

Sunday, August 29, 2021

Wata Babbar Malamar Makaranta Na Dalibai Mata a Afghanista Takona Littafinsu Gabadaya Dan Kada Su............


Wata Mai Babbar Wata Makar Koyar Wanda Ake kiranta Basiji Basikh Ta na Mechewa........

W(caps)ata labari daya yana zuwa a yanzu wato wata makaranta ta dalibai mata a daga kasar  Afghanistan sunyi kokari sun iso zuwa kasar Ruwanda Dan neman ilima.

Dalilinda yasa makarantar ta gudu zuwa kasar, dan suna soron kada Yan mayakan Taliban su binchikosu karfi dayaji da kuma littafinsu suga me suke koyarwa, Dan idan suka binchiko suka duba abu kamar ta boko zasu wulakantasu kuma zasu mayer dasu bayi shiyasa suka ne ma tserewa zuwa chen afrika ta tsakiya wato Rwanda.

A wani rahoto yana Nuna chewa anga wata babbar ma aikachiyar ta na kona wasu takardu dan kadi sugani a hannunsu sukaranta suche suna koyar da kafirchi shiyasa ta ke konawa.

Ita kasar mai karbar bakonchi wato Rwanda ta nemi chewa ta samu izinin karbar bakonchi daga kasar ta Afghanistan amma dai yanzu ba a san su nawa ke zuwa kasar ba.

Ita babbar ma aikachiya ta tabbatar ga shafinta na sadarwa ta na mechewa lokanchi da ta na tafiya sai ta duba baya sai taga yanmata dalibai suna zubar da hawaye dan bazan iya kwashe su gabadayaba nasan zasu shiga wani hali na wullakanchi. Ta na rokon duniya da suduba su susa ido ga su daliban in a kawai wata hanyar da zasu iya kwashesu dan tana gudun abin da zai biyobaya.



(contact-form)

Labels:

Thursday, August 26, 2021

Dalilinda Yasa Nace Raba Kasan Nigeria Yana Da Hasari - Sarki Sunusi Lamido Sunusi

Sunusi Lamido Yayi Taronsa Na Chika Shekarunsa 60 a duniya da haihuwa Dakuma......

A yaune ana samun cheche kuche wato sarkin kano wanda yabar kujera wato Sanusi lamido yana me chewa ga yan nigerian da suke che a araba nigeria wannan babban hasarine. Yache rashin adalchi ne shiyasa wasu ke che araba kasar, sukuma basu san suna kuskure ba.



Sunusi khalifa yayi wani taronsa ne da yachika shekara 60 da haifuwansa yana me chewa dan allah shugabanni da kuma duk wanda yana jagora yayi adalchin shugabanchisa ga jamma arsa dan asamu zaman lafya.

She lamido sunusi yana mechewa abubuwan da sauran shugabani suna yi ga al'ummansu baya yimasa dadi game da yanda suna yin babbanchi ga sauran ja ma'a, sarkin kuma yana maichewa a baiwa  yaranmu allimi akuma taimakwa tallakawa shine yakan kawo lafiya a kasa.

A taronda shi sarkin yayi, yawanchin abokansa da kuma sauran jama'a na kusa dashi suka tara kudi masuyawa da a taimakawa yara mata da kuma wanda suka dache.

Shi sarkin yana mechewa duk kudin da a ka tara yarubuta matsallar na ta wajen illimin da za a magancheshi, yayi amfani ne da makaminsa na majalisan dinkinduniya dan yanuna damuwansa ga al'umman kasa da kuma yanuna godiyarsa ga sauran wanda suka taimakawa jama'a kamar wanda suna zama a karkara.

Wato taron shi sarkin akalla gomnoni guda shida ne suka je taron. Daya daga chiki  shine Aliko wanda a kafisani da Dangote dakuma shugaban bankin nigeria wato CBN wanda sunnansa Godwin Emefele da wasu manyan masarautan gargajiya suma suna daya daga chikin hallartan taron da kuma sun bada taimakonsu na gudumawa.

Shi sarkin yana isar da godiyansa ga shugabbanin bankin masu zaman kansu dakuma dukwanda ya halarchi taron gabadaya yana yimusu godiya da taimakon da suma sukayi ga ja ma'a.

Labels:

Tuesday, August 24, 2021

The Brief History Of Ladi Kwali In Ngerian Currency Note (N20)



The Biography Of Ladi Kwali........


The history of the Hadiza Ladi Kwali she was born in1925 in the village of the Kwali in Gwari town region of the NBorhern Nigeria, her common occupation among the women, she is professional in pottery.

Ladi Kwali she learn the skills from her aunty using the traditional method of coiling, during her first professional year, her traditional culture environment move her to produced pottery many pieces that were influenced by her Gbagyi tradition with her personals idioms.


Ladi Kwali he made many things like water jars, cooking pots etc. from coil of clay, beaten from the inside with a flat wooden paddle, decorated with incised geometric and stylized figurative pattern.

The Ladi Kwa She made a several of her pots were acquired by notable figure for decorative purpose including the Emir of Abuja; Alhaji Sulaiman Barau, in his care, the pots were spotted in 1950 by the Michael Cardew the pottery chief officer in the department of commerce and industry in the colonial in Nigeria Government.


The officer Cardew interested in her in 1954 she joined Cardew's pottery training center in Abuja. She was center in only female potter, she learn the western techniques in many pottery, like wheel throwing and glazing and she made dishes, bowls and beakers.

However, she also continued to produce pots using her traditional hand experience in her traditional hand building and decorating techniques through her contact with officer Cardew, she became all around the world and became the Nigerian best know potter. in the late 1950's and she in 1960 Ladi work was shown to great in London at the Berkeley Galleries.

In 1962 she was awarded a member of the order of the British  Empire and honorary doctoral degree from Ahmadu Bello University Zaria in 1977 an she also received the Nigerian National Order of Merit Award in1980 and national honour of the officer of the Order of the Niger in 1981.

Ladi Kwali she is the woman in the Nigerian Currency note, the Twenty Naira note (N20). Dr. Ladi Kwali she die in Minna on the 12 of August, 1984 at the age of 59 she left a great legacy in Nigeria.


Labels:

Monday, August 23, 2021

Ja mi an Tsaron Nasarawa Sunchapke Mai Safara Makamai

 


A yaune aka samu labarin da yan sandan Nigeria in da suka capke wani mutuminda sunjima suna nemansa ruwa a jallo, yau kuma gashinan ya shiga hanun yan sanda a jahar Nasarawa.

Watau shi wanda yan sandan suka kamashi mai suna Abubakar Likita ya kwashi shekaru da dama yana fashi sai yanzu Allah ya basu ikon kamashi.

Daya daga chikin ja mi an tsaro watau ASP Nansel yake chewa munsamu rahotonshi akan an ganshi a jahar Akwanga shi yasa tuni maza mukayi shiri muka je muka kamashi inji ASP Nansel.

Ja mi'an tsaro suna chewa ankamshi da naira Dubu Tallatin da biyar (35.000) da kuma arshashi guda (236) dakuma AK.47.

Jami'an tsaro suna cewa suna sintiri a yankin akwanga ne suka kamashi yana kokarin sarrafa makami, Jami an tsaro sun ce yanzu ana kokarin za a kaishi zuwa ga ja mi an binchike ta CID dan sune Dauke da babban ikon bincheken duk wanda yana da babban laifi.

Ja mi'an tsaro sun samu nasaran kamashine a dai dai lokachin da arewa ke fama da yan fashi da makami, kuma sun yi murna da chewa yana daya daga chikin babban wada suka addabe kasan.

Suna kara da che wa, suna neman ja ma a da su dunga gaya musu duk wanda ya zo musu in har basu yarda dashiba.

Watau yan fashinne suna ta chin karensu ba babbaka a yayinda suke sata dalibai na makaranta sai sukai daji dan fansa.


Labels:

Thursday, August 19, 2021

Katsina State - Dalilin Da Yasa Zamu Sa Karnuka Ga Ko Wane Makaranta

 


Dabaru Kalakala Game Da Gomnatin Katsina Daga Komishinan Ilimi Alhaji Bello Masari....

Gomnatin katsina tazo da wanni Sabin salo game da yadda yanta adda kedamunsu agari da kuma makarantu. Dabaran ne yazo daga komishinnan ilimi wato Alhaji Bello Masari ya gudanar da chewa gomnati tachire naira million 580 Dan a samu a gyara makarantu da kuma abubuwanda yalalace.

She komishinan ilimi yace za a samu a gyara makarantu da kuma za  a samu a sanya karnuka ko ta inna a makarantun Dan zai taimakawa wa masu gadi har idan kare yaga abinda bai yarda da shiba to zai yi kuka dazara masugadi sunji kukan Karen da kuma dalibai zazu tashi suga me yafaru.

Har yanzu dai binchike bai nuna mana karnuka nawa za a kawoba da kuma ta yaya za a kula dasu. Badamasi yana me cewa ba Nigeria kadai ke amfani da kareba kuma yana temakawa a gida har idan bako yazo zakaga yana haushi ko wani abu yayi kara zai yi kuka inji shugaban ilimi Badamasi.


Labels:

Wednesday, August 18, 2021

Dalilinda Yasa Ba Na Nadaman Janye Sojojina Daga Afghanistan Inji - Biden


Sojojin amurka ba zai kawo karshen Taliban Afghanistan ba inji Biden.....

Rahottani daga shugaba America yana chewa ga duniya baya da yasani game da janye sojojinta daga Afghanistan, shugaban yana cewa shekaru da dama dakarun amurka suna Afghanistan bai rage komaiba, idan sojojin Afghanistan baza su iya rike kasar suba, zaman sojojin amurka ba zai chanja komaiba da ga shekara daya zuwa shekara biyar nangaba inji shugaban amurka 'Biden'.

Shugaban amurka yana me chewa su mutanen Taliban sun samu nasarane a chikin lokachi kankani.

Yana kara da mechewa dalilinda yasa yajenye sojojinta daga Afghanistan, dakarun Afghanistan basason yin fadan shiyasa yana daya daga chikin dalilin da yasa nachire sojojina a Afghanistan inji shugaban kasar Amurka.

Shugaba Biden yache a bubuwanda suka faru ya dada karamin gwiwa game da Jan da karun da nayi.

Shugaban kasan Afghanistan mesuna Ashrafat Ghani ya tsere ne dan saka makon da yan Taliban sun iso khabul birnin Afghanistan.

Shugaban amurka yana mecewa sunkai sojojinta ne dan ta addanchi ba wai sunje dan sugina kasarba, dalilinhaka har yasa sauran kasashen ketare suma abun yasafesu.

Labels:

Monday, August 16, 2021

Yar Ghana Che Ta Lashe Dalla Dubu Biyu Ga Gasar Shinkafan Daffa Duka

 


Labarine yana zuwa ga wata yar Ghana ita che tayi nasara gassan daga abinci mai suna shinkafa dafa - dukka .

Wato wata yar kasar ghana Wanda Anna kiranta mai suna Maddan Sika itache ta lashe naira dalla dubu biyu sakamakon gasar Nigeria Da Ghana.

 Wato wannaan gasar che ta zo sanadiyar Chechen kuche da a kache wanne ne yafi iya daga daffa dukka tsakanin Nigeria da Ghana shiyasa a ka sa wannan gasan.

Nigeria da Ghana sun hada wannan gasan ne Dan su hada zumunchi tsakanin kasan

Year Nigeria che ta zama nabiyu a wanna gasan Wanda ta chi naira dalla dubu biyu a gasan. 

Masu jagoran wannan gasan sun yi ne domin tsakanin Nigeria da Ghana a San waye ne ta iya dafa (daffa dukka) sai da sukagama a ka kai fili saboda yan wakilai za su zo su tabbatar da wache kasa che ta iya.

Rohoto daga wakilan sun che yar kasar Ghana ita che tayi nasaran lashe gasar. Yer Nigeria ita che tazo nabiyu.

 

Labels:

Sunday, August 15, 2021

CDL - Steps On How To Login And Chat With A Lecturer Online.......

 


Learning centre for CDL Unimaid on how to Chat with lecturer via cdl portal.

Login in to unimaidcdl.edu.ng, after that click menu check the submenu list and click E-learning the login portal site will load and click sign in above by the right hand site and provide your user ID and password, user ID is your student ID and password is 1 to 8 and click login.

After that the main page will appear and check below you will fine my courses and click arrow all the registered of your courses will appear and click one of them and another page will appear and click Chat for Discussion and will take you to the next page and click "click hear to enter chat now, immediately you click, will take you to the chat page and you will see available students ID by the right hand site including your own.

 Now you begins to start chat related to your course that you have been clicking.


The available Tutorial is coming soon? Don't forget to enter your email below to get  latest  information via your email....


Labels:

Saturday, August 14, 2021

Munzo Munshigo Mulki Dan Mununa Wa Maza Za Mu Iya Mulkin Kasa - SAMIA SULUHU HASSAN


Shugabar Kasar Tanzania Mai Suna Samia Suluhu Hassan tana Mece wa....

Watau wa yar kasar  Tanzanian Wanda akasanta da Samia Suluhu Hassana Wanda ita ne ayanzu take shugabanchin kasar wato Tanzania tayi magana da yanjarida chewa jama'a suna gani kamar mache bazata iya rike kaba ko yin mulki to gashi munshigo zamu nuns muku zamu iya mulki.

Wato ita Samia an bats mulkine a watan a Satan biyar watau maris dan saka makon mutuwar shugaban kasar horn magufuli.

Ita shugan Samia ta ce mutane da dama manyan gomnati sun nuna shakku kanta game da rike mulkin kasar amma daga bisani sai suka yarda da tayi mulkin kasar.

Race irin wannan yana wahala kaga yafaru ga sauran kasashen Africa mace tayi mulki shugabancin kasa, muyi tsamani ita hilari Clinton lokacinda ta tsaya Tamara munyi tsammani zata chi mulki sai allah yasa kuma baiyiba in shugabar Samia.

Ta dauki matakin kancewa abubuwanda da jama'a keso shi za a yi dan ta samu kanta daga abokan gaba. Kamar yadda kasar su Liberia suna fama game da shugabancin kasar da ita kuma Africa ta tsakiya.

Shugaba Magufuli yarasu ne dalilin tsakamakon chiwon zuciya, shugaban yana kowa ce komai ga mulkinsa yana gani kamar Anna gaba da mulkinsa kuma yana yimata gani ita Samia a bokan gaba inji ita shugaba Samia.


Labels:

Thursday, August 12, 2021

Gidan Da Suka Rasa Rayukansu Tsakamakon Kuskuren Amfani Da Gishirin Kushi


Gishirin Kunshi Na Da illa Game Da Jikin Dan Adam Inji Likita......

A yau ne a Jahar Sokoto aka samu labari game da mutuwan wasu da iyalansu saka makon sundafa abinchi sun sa kishirin Lalle a chikin miya. Ra hotannin yakan Nuna chewa ba a yarda da sunchi gishirin Lalle a chikin miya ba sai har bincheke yanu chewa gishirin kunshe ne suka chi.

Marasa lafyan Wanda abin yafaru da su abun mamaki shine dukkansu suna ta amai da gudawa shiyasa mutane basuyarda ba akan gishirin Lallen kunshi suka chi.

Jami'an kiyon lafya sunche kar ja ma' a su jisoro chiwon za a I ya maganche shi, wani dan uwan marasa kafyan yache su guda a shirinne 20 suka kamu da al ammarin tsakannin shabakwai 17 daga chiki sun mutu sauran suna kwanche a asibity ana kokarin kulawa dasu.

 Komishina na kiwonlafya Yana nuwa chewa suna asibiti ana ta kula da lafyarsu amma anyi kokari dan a cheto wasu daga chikinsu Allah bai ba da ikoba, allha ya dauki ransu.

Watau wani likita da ake kira Dr. Inname ya che wannan jama'a sai suyi nazari game da abunda ya faru saboda wanna nabiyu da take faruwa kennan a jahar zamfara, sai a dinga kulawa da kayan girkin abinchi.

Rahotani yakan Nuna chewa dukan iyalan chikin gidan sun rasa yayukansu mata biyu ne kawai suke raye dan sun taba abinchin ne kadan ba sosai ba shiyasa bai Shiga jikinsu ba.


Labels:

Wednesday, August 11, 2021

Wata Yarinyar Da Saurayinta Yayi Tsafida Ita Don Neman Duniya.



Watau wata kekkewan yarinyane daga kasar Tanzania saurayinta yakasheta kuma yabinneta dan Neman duniya Allah yasa tana da dogon kwana, amma saidai hankalinta yajuye batamasan inna takeba.

Watau ita yarinyar tayi tsawon wata takwas yabinneta saidai besa kasa a kantaba dan yanaso ta tanayin numfashi. Bokan yagayamasa har I dan ta mutu lokachintane yayi sai yabashi wani magani yabata tasha zai meyar da ita batada hankali.

Watau shi saurayin nata yana chireta bayan sati biyu yana ibinchi tachi sai ya mayarda ita chiki ba zatafitaba sai bayan sati biyu kafin ya bats abinchi.

She saurayin nata yache wani ne yakaishi wurin boka wai zai duba masa ko yana da abokan gaba game da sa na'ar sa sai sukaje sai yache masa ai shida chingaba sai yamayar da budurwarsa a kunle kamin a bubuwansa ya chigaba dan ta yi amfani da shi dan ta janyo duk wani alherin chingaba da zai samu zai zo hannunta, ashe kuma bahakabane sai a bokinsa yache ya yarda yayi in yana so yachigaba.

Saurayinta sai Yasaurata sai suka chemasa dole yayi ko shi zai mutu tunda har yashigo zuwa wannan daga. 

Sai Bokan yabashi wani ruwa yasha in yaje yayi mata magana zatayi shuru baza ta iya che komeba.





Labels:

Tuesday, August 10, 2021

A Yau Ne Wani Babba Yan Boko Haram Yana Chewa Dan Allah Jama a....

 


Yaune Wani Babban Boko Haram Yana Neman Gafara Ga All Umman Kasa Suyafemusu......

A yau me Raman talata babban Comnder yan Book Hara na wani sashin bangaren wanda shine yakan jagoran gurbin yanema tuba ga jama an kasa suyafe musu laifin da sukayi bisa sama makon rinjayensun da akayi wato daya daga chikin comandan ne yake fada.

Wato Babban Commander shine Bala Musa Da me binbayansa Abdu Darda da kuma sauran yaran da suke karkashinsu suka mika kansu wa sojojin nigeria a kasar Bama watau Local Government yana makubchi da dajin sambisa.

Wato Babban Commander sojojin Wanda yana jagoran Maiduguri yayi murna da yadda mayakan Book Haram me mika kansu da kuma makamainsu.

Ya baiwa sojan da yana jagoran Bama local government ta Maiduguri ya karbe su hannu biyu tare da iyalansu kuma a  basu dama suyima sauransun da suke daji sumika kansu dan a samu ayi zaman lafya kamar nada yada kasar yake.

Gomnati ta basu wasu kayan abinchi da kuma Mayan sawa ma kansu da matansu da kuma yaransu.

Sojojin nigeria yane har yanzu suna karban mayakan Book Haram da wasu sansanin daji wani zakaga yazo tare dayaransa, wani damatansa, wani kuma shi kadai zakaga ya kawo kansa da kansa wa sojoji.

Gomnati tache hanya ko kofa a bude yake sumika kansu batare da sunsha wahallaba.

Days daga chikin ja mi'an tsaro yache ma mayakan sukira sauran mayakan dan sumika kansu kowa yasamu zaman kafiya, da kowa yaje yayi sa na arsa.


Labels:

Monday, August 9, 2021

Hotunan Yan Boko Haram Wanda Sukamika Kansu Ga Sojojin Nigeria Bisa Lugudan Wuta Da Sojoji Keyimusu

Turkashi, hotunan yan ta adda Wanda aka fisani watau Book Haram sunmika Kansu ga sojojin Nigeria dan sakamokon balla inda suke gani a dajin sambisa.

Days daga chikin yan ta adda yache babu abinchi yawanchinsu suna ta mutuwa har ma da yara kannana dan rashin abinchi mefada Kennan daya da ga chikinsu Book Haram din.

Kuma wani dagachikisu yache gaskiya jejin badadi shekaransa biyar a dajin sambisa yache bai tabagani ba abinda sojojin Nigeria sukayimusu. Kowanne hanya a dajin duk sojojin nigeria suntare ba Shiga bafita ko inna a kunle kup sama da kasa ruwan lugudan wutan bomma bomai sama da kasa ba inda zaka boye kanka.

Jami an tsaron kasa suna sanar da jamma a chewa, a dinga basu hadinkai dan a samu komai yatafi dai. Kuma I dan kunga wani Wanda bakuyar da dashiba sai Ku tuntibi jami'an tsaro dan a tabbatar dashi, wasu yan ta addan sunki sumika Kansu ga gomnati kasa bisa akidan yashiga jikinsu sai suzo su labai a tsakanin jama a. Hotunansu bisa kasa wa enda suka mika Kansu ga sojojin nigeria.











Labels:

Sunday, August 8, 2021

Yanzu Yanzu Labari Da Zafinta Daga Jahar Maiduguri Game Da Yan Boko Haram Da Suka Mika Kansu.....


Abun mamaki, sama da shekra goma kenan jahar kasar Maiduguri watau Borno Kennan tana fama da yan Book Hara. Sama da mutane Dubu gomasha biyar sun rasa rayikansu sana diyar Book Hara.

To gashinan sama da 300 yan Book Haram sun mika Kansu ga jami'an tsaro. Wani da ga chikin yan tsaro Wanda bai fada sunnan saba yache Babban Comandern wanda shine shugaban masu kera Bom watau shine IED kenan a turanche, sunan koman Dan shine Abu Darda da kuma guda ashirin Wanda su ke kar kashinsa, suma sunyi nisa a kera boma bomai, duk shi commandern mai suna Abu Darda shi yakoyamusu.

Sun mika Kansu ne sanadiyar musayan wuta Wanda sojojin nigeria keyimusu sama da kasa.

 Kuma shi Abu Darda watau Comandern shi yache mayakan sunna nan zuya zasu mika Kansu ga jami'an tsaro banan dajima waba. Abu Darda yache jejin ne badadi sama da kasa boma bomai ba inda zaka kai kanka shiyasa mukayi shawara mumika kanmu ga ja mi'an tsaro shiyafimana sauki.

Haryanzu labari daga shi Commandern Abu Darda yache tapkin Chadi ma sojojin ruwa suna ta gamawa da sauran mayaka sama da kasa ba hanyan gudu kamar duniyar zai tashi zunzurutun boma bomain da sojoji ruwa da na sama sukeyi musu.

Daya dagachikin sojojin yache  su Boko Haram zunzurutu harbin da basu taba ganiba wanima zakaga kana yimasa maganama bayaji Dan lugudan wuta da sugagani sama da kasa.

Wani babban ja mi in sojoji yache jama an gari suchigaba da bada hadinkai dan a samu ayi nasara ga kowane dan ta adda.

Sunche Dukdahakanma Yan ta addan bandits suma suna so sumika Kansu ga gomnati amma suna son kungiya amnesty ta sa baki a chiki kamin sumika Kansu.

Wani babban dan tsaro yache yan ta adda bandits Wanda subiyu akafi saninsu da suna, wato daya daga chiki shine 'Samaila' da kuma dayan 'Dan-maraki' sunshirya zasu kai kukansu ga Amnesty dan su samu suyi saranda.

Shi Samaila da Dan'Maraki sunche I dan har sunmika Kansu ga gomnati ansamu karshen Bandits a yanda sukache Kennan inji Samaila Da Dan'Maraki.

Labels:

Saturday, August 7, 2021

Kewta Da Gomna Zulu Ta Jahar Maiduguri Yayiwa Masu Gudun Hijira da.........



Gomnan jahar borno takasar maiduguri Wanda take tafama da yan Book Haram sama da shekara goma, wato gomna Wanda a kafisani da suna Governor Zulum yagina gidaje masu dabin yawa Wanda zai bawa wasu talakawa, yawanchin wasu daga chikin bangare masugudun hijira.

Gomna zulum yagina gudaje guda 300 kowanne yanada daki biyu da kichin da bayangida, nabiyunsa kuma yagina babbar gini Wanda a ka fisani da complex building da kuma shagunan sayer da kaya.

Wa ensu daga chiki masu gudun hijira, ya ba wasu takardan izinin zama a chikin gidan kuma haryanzuma yana kan basu gidajen dagachikinsu.

Shi gomna zulum ya kuma gina musu babbar hanya Wanda zasu yi ma a mala na zirga zirga na mota Wanda bazza su samu matsalaba. Kuma yakara Gina musu government lodge da kuma wasu kanannan ma aikata.

Shi gamna yache za a kuma Gina wa ma aikatan gomnati suma gidajen irin Wanda albashinsu bai taka karaba.

Yache nan badajimawaba za a gina gidaje sama da 1000 dakuma makarantar dalibai dan a samu a taimakawa wanda matsaloli ya apkamusu.

Labels:

Friday, August 6, 2021

Sanarwa Ga Duk Wanda Yayi Jarabawar Ma Aikatar Shiga Da Fita Ta Nigeria Watau IMMIGRATION....


Fire Service, Correctional Service, Civil Defence da kuma watau Immigration Service Suna Sanar da jama a che wa.......

Sanarwa ga duk Wanda yayi applied wato zuwa ma aikatan Shiga da fita wato IMMIGRATION Kenan a turanche da kuma jahohinda suka bada dama wato sune, Civil Defence, Fire Service, Correctional da kuma ita kanta Babar da ga chiki Immigration sun Hadakai sun sa hannu a sake sunayen Wanda suka yi jarabawan ido Nagani shine wato (physical examination) da kuma duba takardunsu na kokarin shigowan zama ma akitan Shiga da fita.

Jami an shigowa da fitowa sun che zaka iya duba sunanka bisa ta hanyar gizo watau ta Internet na ma aikatar sai ka duba takarda Wanda zai nuna che wa Anna bukatar ganinka shine watau (invitation letter) sai ka yi printing na takardan.

Sashin internet din zai fara aiki ranan 9 ga watan August 2021 sai ka yi kokari maza kaduba in sunannka nachiki sai ka yi printing na wasikan dan shine zai Nuna che wa kana daya dagachikin Wanda ake bukatarsu suzo.

Kowane dagachiki in yana da sa a, zai samu texts massage zuwa wayarsa har I Dan yayi nasara.

Sai ka ziyarchi sashi na ma aikatar wato shine;-

  https//immigration recruitment.org.ng  ranar 9 gawatan August 2021.

Gomnati tache zaka iya yinkomai batare da kabiya ko naira ba, watau komai keutane ba tareda kudiba.

Labels:

Thursday, August 5, 2021

Why We Stopped Negotiating With Kidnappers - FG

 


The minister of state education Chief Chukwumeka Nwajueba, has open up on the reasons why federal government abandoned the negotiations with bandits.

Nwajiubu spoke on Wednesday while responding to question from state house reporters after the federal executive council at the presidential hause abuja.

 He said the bandits used fund raised from ransoms to earn themselves, thereby escalating insecurity in the state.

The minister reacted when ask to speak on what the government has doing over the video that viral every where some the kidnappers students in katsina state were being tortured by kidnappers.

Nwajiuba reassured  Nigerian that efforts where being made to rescued the children's.

According to him "Truly speaking it is disheartened anytime our students are taken at any points. I can assured you that federal government is doing all necessary that it can. 

We have held a meeting  with our security agencies to see that every thing will move perfectly.

Insecurity at the school level, you may understand stem from security around the area. Before we had Chibok, there was a Book Haram in the area. It is success of the military more or less incapacitating Book Haram in the Northeast that led to some level of bandits in the north west.

And as bandits appeared they started striking randomly at some of our schools. From jenjeba to kagara. You know everywhere.  And the places  where they've had to go we've pursued them.

But the containment policy of the military is actually in response  to what we also did as the humanitarian element that surrounds it because the way the military will engage them ordinarily. And therefore they may not just go into the forest shooting at everything or everybody they see. And that has enable the bandits used some of our citizens as human shield.

 We are constraints to stop negotiations with bandits because   we've seen that every time they get any payments it lead to further escalation because  they reequip and they rearm for another attacks.

Because if you notice what happened from the kidnappers at the college of forestry in Kaduna this was prior to the kidnap at the Baptist  College and at Usman Polytechnic before they got the university children. Now there  none of our students that will be held that we're happy at all.

It's doesn't matter which level. One is even too many  at any time.

So yesterday Tuesday the military returned with our children that they were able to rescue. We've seen  the video you alluded to and while we cannot attest to their veracity with how authentic there is, it is still concerning and we are in touch with the military authorities. They are in continues pursuit of them.

I was in katsina to discuss with the detachments that is overseeing that area and all the ways to Buni Yadi in Kebbi State where we have some of our children still held.

Tigana Boys are the ones of the Niger State the Islamic school.

We are continues engaging, there is not such things as federal government not engaging almost day and night we are engaging.

From anywhere that we are in the world we're trying to engage and, I'm  just to assures Nigerians that has distressing as it is we are on top of it. And we will keep doing all that we can possible do to get our children and keep our student safe.

Labels:

Wednesday, August 4, 2021

kyari Spoke On N8.Million Naira Linked to Abbas Mushpupi.

 


Abba Kyari a former Head of Intelligence Response Team of the Inspector General of Police has reacted to the report that, Ramon Abbas the suspected......

Kyari who was suspended by the police commission following by an indictment by FBI said Hushpupi reached his team to help recover 8million for a friend.

Kyari, a Deputy Commission of Police said, the suspected fraudster  showed evidence to his team said someone has holding his money. In the post which has no been deleted, Kyari maintained he never never got anything from Hushpupi.

Nobody demanded or collected any money from Abbas. He can be interviewed publicly in the pretense of the world media by the holding him to confirm his kyari post.

He also called for another case in june2020 and complained about financial transactions with a second person whom said, his friend sent 8 million naira to pleaded for his friends money to be recovered . He sent transaction clips and and other evidence to prove their case against the person.

All these can be verified from Huspupi since he is still in custody, and it can be verified from the person who collected 8 million cash from Hushpupi friend whom they complained about alive in nigeria .

How Kyari took down the post after huge backlash.

The one of the brilliant cop has been the subject redicule especially on social media since the news of his contact with Hushpupi.

He currently being grilled by panel set up to probe allegations. On monday, the Inspector General of Police replace him with Tunji Disu, a former Commander Chief of the Rapid Response Squard in Lagos as the Intelligence Response Team Leader.



Labels:

Tuesday, August 3, 2021

The New Appointed DCP Tunji Disu For Interlligense Response Team (IRT)

 


Usman Baba, Has appointed the Tunji Disu a Deputy Commissioner of Police to replace suspended head of the police head of the police Intelligence Response Team, Abba Kyari. Mr Kyari was suspended by the police authority after his indictment by the US for his received $1.1  fraud by Ramon Abbass, popularly know as Hushipupi.

Kyari Denied the allegations.

Kyari was suspended by the police service commission on the on the recommendation by Inspector General of police.

The police said, Mr kyari suspension was to allow an independed investigation charge against him.

On Monday, the police spokesman, frank mba, said in a statements that the police chief aproved Mr Dasu appointment on Monday with the directive that, he should resume work with immediately effect and refucos of better units service delivery.

The inspector General of police, Usman Alkali Baba today 2 August 2021. Approved the posting of DCP Tunji Disu as the new head of Police Police Intelligence Response Team (IRT).

The posting of the officer  is on the heels of the managements discission to fill the leadership gap within the Intelligence Response Team (IRT) and refucus the units for better service delivery, said by Mr Mba.

The statements said, the Inspector General of Police charge Mr Disu to demonstrate his professional competency in his leadership of the Units.

He also assured citizens that the IRT will remains focused in discharge of its duty  in line with national statues and international best practice.

 

Labels:

Sunday, August 1, 2021

Student vs Federal Government over Fresh Strike - Meeting will Commence On Monday

 


Student Broad As Federal Governmen Meet ASUU On Monday Over Planned For Fresh Strike.

The Government And the University Lecturer had been Fighting over payments salary flat platforms.

The students who spoke on media said the propose fresh strike being planned by ASUU to protests the government for in fulfilled the promised.

 The minister of labour and employment Crist Ngige has invited the leadership of the union to another meeting in other to avoid the looming  industrial dispute in the universities.

The spokeman of the ministry, Chals Akpan in a telephone interview with our corespondant, disclosed that the meeting has been scheduled to hold on Monday at the ministries headquarters in abuja.

He noted that the meeting will commence by 2:pm.

According to him; the ASUU the delegation will be lead by the President, Prof. Emanuel Osodeke.

The government and the Universities lecturers had been fighting over the  over the appropriate payment of the salary platforms to use for the universities lecturers.

 The last  9 month; old strike  was suspended after certain agreement  were reached both parties.

But ASSU now accusing the FG for violating agreement it reached the with the Union before they called off their strike December 24, 2020.

Reacting to the latest development? A student one of the universities bayaro, Kano, Hassan Aminu appeal to the federal government  to resolve the issue of the controversial for IPPIS Platforms with the lecturers.

Another one of the student, Saidat Akande a master degree student in Ahmadu Bello University Zaria, wandering why the government could not make the universities free from crisis.

What does the government want to gain in throwing Nigerian universities unnecessary strike.

Settle these lecturers once and let's move on. In fact we a tired of this issue of strike.

Another one of the student of Obafemi Awalowo University  Osun State, Lukman Olaliken in a telephone said, advise the government to ensure universities in our country remains independent.

Labels:

How ISWAP Fighters Ambushed Soldiers, Mission To Secure Politicians in Borno


Dozen of suspected (ISWAP) ambushed nigeria army convoy's along Gubio Damasa high ways road in Maiduguri borno state on Saturday.

Unspecified numbers of soldiesa are  sustaining injuries in the attacked, while the utility vehicle belonging to Nigeria army were taking away by Iswap.

Most of the soldiers are ran in to the ambush in karo traveled to Gubio in Borno state to pick APC Members for there word congress billed to Damasak.

Karo is the hometown of Bukar Gana Karo, who's represent/ kukawa, Abadam, Mubbar federal constituency of the house of representative.

Kareto has been abandoned for many years due to the result of the Boko Haram/ Iswap.

The soldiers were suppose to accompany the politician in Abadam to Damasak venue of their word congress.

Although Abadan local government has been a no go area since 2014, politician from Local government were mobilized for Congress in Damasak. But the incidence  did not allow them to attend the Congress meeting as their returning from Gubio.


Labels: